Showing 147001 words to 150000 words out of 160450 words

Chapter 50 - LOKACI BAI KURE BA COMPLETE

M SHAKUR   

01 Oct 2025

123

baitaba sani Safeerah is his last week point ba sai this period

And ba yau yasan Daddy kan lamarin zancen dukan mata ba, Babansa has always been a kind person towards young innocent children yanzu Daddy yaga yar karaman yarinya in trouble he will drop everything and fight for her, Daddy can forgive anything but duka da shake Safeerah nan dayayi Daddy bazai yarda ba he knows his father ga taurin kai da taurin rai kaman shi.
Wucewa Daddy yayi zai wuce dasauri Salim yataresa kawai saiya duka ya rungume Dady wlh yarasa inda zaisa kansa yaji dadi yaji rahama.  Daddy dan Allah dan Allah kayakuri, wlh wlh bazan karaba, I have appointment with my therapist already zanje ran Wednesday to seek help, I need help Daddy dan darajan Allah karka rabani da Safeerah, I m not a perfect husband I know, but I truly love matana, Dady beat me karama nata yakama hannun Dady yan marin fuskansa dashi, yabama su Auwal tausayi

But Daddy knows yabasa yarinyar nan yanzu he will still make that mistake, he wants to force yaron nan yarage mugun kishi, yaga yarinyar na zuwa school ta yafa mayafi zai rage, karbe hannunsa Daddy yayi yace  Salim kenan wlh badawasa nake magana Safeerah will is going back to university gobe dakaina zan kaita na dauko, she will mingle with friends, kimonon hijabin dakake sata sawa duk zubar dasu zatayi, su TikTok da waye da kanniyanka ni nan na karbe wayan na saka mata su kay1 dik abinda zakayi Ian dalili kayana yarinya jin dadin zaman duniya eh, tashi ka barmin gidana

Dady ya kadasa yawuce abinsa Safeerah tadade tsaye jikin window Ammi ta rabe tana kallo, deep down ya mugun bata tausayi but she doesn t think she s ready to go back gidansa tsoronsa takeji, Ammi tacemata dole saita cire tsoronsa aransa sannan zata iya cigaba da zama dashi, and duk randa tsoron yatafi tafada mata

Washegari da safe harda Ameerah atayata shiryawa, wani riga da skirt na atampa tasa sabo mai kyau da sky blue gyale da flat shoe Sai jakanta ga Id card nata itadai Dady yakawo mata komi omoh masu kudi get levels fa, yafe gyalenta tayi kunga yanda tai kyau Daddy dake falo yace  ina yaran ki suke Ammi Ammi tace  gasunan suna shiririta fitowa dukansu sukayi Dady ya kalli Safeerah yakara kallo ga goshinta yafito sabida kitson dayayi yace  masha Allah wai wannan kyau haka toh sai mun dawo Ammi tace  ai karatu lpy murmushi Safeerah tayi Lubna
Fitowa sukayi Lubna tarike hannunta sai murmushi suke Safeerah is so happy she s finally going back to school tanason makaranta wlh, tundaga mota Salim yake kallonta kaman yayi shekara bai ganta ba gabansa nawani irin faduwa tan sanye da riga da skirt dan veil data dauka yana shoulder nata kirjinta daya cika gaban rigan duk awaje haka hips nata ta rataya back pack abaya mai kyau kaganta bazaka taba dauka ta taba aure ba ballema tabada yaro

Wani ????? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? 
zafi kirjinsa yafara mas da baisan sanda yafara buga kirjin ba yanzu haka wasu mazan zasu kallemai mata, mesa tana MATAR aure su Ammi zasu barta tai shiga haka fisabillillahi daidai suna gab da karasowa wajen parking space din yabude motansa yafito shi kansa Dady saida yasha mamakin ganinsa a mota ya kwana kenan koko da sassafeb nan yazo sAbida yaji zatazo school, taka birki Safeerah tayi gabanta na fadi hannunta da Lubna tarike na rawa Lubna tarike hannunta gam dan duk haushin yayansu sukeji

Dady yajuyo yakalli yanda jikin Safeerah ke rawa yarinyar dake murmushi harta sauke kanta kasa, adan hankali yace  Daddy good morning sannan yakalli Safeerah muryansa asake yace  jeki chanza mayafi Daddy yace  kai awa zaka bata unarni haka? Dan kallon Daddy Salim yayi sai yayi shiru

daddy yajuyo yakalli Safeerah da kanta ke kasa yace  daughter na dago kanki dago kanta tayi ahankali ta kalli Daddy yace  babu wani dan adam dayakai kiji tsoronsa kina jina gyadama Daddy kai tayi, Dady yace  dan haka inaso ki kalli Salim and give him a befitting reply na abinda yace, basa amsa nace kanta tasauke kasa Daddy yace  kallesa kibasa amsa ina nan gabanta na faduwa ta dago kanta shima Salim ya kalleta but calm look yake mata

Faduwa gabanta keyi nonestop bakinta sai motsi yake takasa magana, Dady yace  nace kiji tsoronsa kina basa amsa ko daurewa tayi ta dake ta kallesa ido cikin ido da dan murya mai sanyi dakeda zaki tace  ni wannan nakeson sawa! Clap Daddy yahau mata tafi yana dariya kai Daddy anyi shedani yace  good job daga yanzu haka zaki dinga basa amsa

Tace  marraige is not all about ayita respecting miji is about shima miji yayi respecting matarsa, that respect kuma comes in honouring abinda matarka keso, don t ever try to boss this girl around she s not your slave and daga yanzu zata dinga baka befitting reply, wuce mutafi kunji wucewa sukayi Lubna tabude gaba ta shiga itakuma Safeerah tabude baya har zata shiga saitadan saci kallon Salim dan maganan da Dady yayi ya mugun bata karfin guiwa da liver hada ido sukayi ganin yana kallonta ya_a kawai ta ballamai harara da manya manyan idanuwanta ta turomai baki ta shige mota abinta dan bala in haushinsa takeji

Aiko bugawa kirjin Salim yadinga yi ganin su Daddy sun soma koyama matarsa yimai rashin kunya shi Safeerah ta harara haka? Motan yakara kallo harsuka bar gidan.



SAFEERAH SANNU DA KARFIN HALI=??=??=??
EPISODE 8?? 9??





Saida Dady yafara kaita office na VC tayi wani thumb print sannan ta tafi deoartment nasau na nursing 200 level an bata time table da komi she s so happy, she fill fulfilled kaman yanzu takeda purpose all lectures da sukayi kaman ana bude kanta ana sawa suna shiga sosai sai murja takeyi tana murmushi bata taba sanin akwai in-laws dazasu ita sinka sama da dansu ba wlh sai akan su Ammi da Dady amman hakanan bini bini yake fadomata arai, saida Lubna tazo department dinsu dan itama Lubna 200 level take Masscom suka tafi cafeteria cin abinci tahadu da kawa yen Lubna they re so nice sai hira suke tare sukaje Salma anjima Dadybzaizo ya daukesu by 5.

Salim na zaune a office nasa akai knocking tareda shigowa dago kai yayi yaga KB ne da envelope a hannunsa kawai ya mika masa envelope din yace  Dady ni yasa aka kawomawa wai na karba na baka hannu Salim yasa gently ya amsa dan baida kuzari sunansa akasa a jikin envelope din budewa yayi ganin abinda ke ciki da gudu da yar dasauri KB yace  menene? Saikuma yadauka yaduba yace  da gaske Dady ya makaka a kotun musulunci kasaki Safeerah, za a shiga court on 31st this month nan da 2weeks yanda gaban Salim ke faduwa u could see it ta rungansa baitaba tunanin da gaske Daddy yakeba sai yanzu da sauri yatashi Salim yace ina zaka baima amsa Salim ba yafice ya sauka kasa mota ya shiga shanya yayi salla yana idarwa da magrib yashiga mita direct sai estate din su Safeerah gaban gidansu yayi parking yafade zaune dan nauyin Baba yakeji sannan yafito yataka zuwa gaban flat din ya danna door bell bude kofan akayi Baba ne dasauri Salim ya sauke kansa kasa Baba yace  ahh Salim shigo shigo maraba lale, Waleed aiko kaman yayi bacci kasan yan makaranta Mama ma dasauri tazo wajen tace  Salim kasa kallonsu yayi yanda suke sonsa yana yarsu haka, Baba yace  shigo mana Salim shigowa yayi ahankali yau for the first time sai sukaga yaje kasa ya zauna zaman kneeling kansa akasa dasauri daga Mama har Baba suka taho Baba yadafasa yace  Salim lafiya ? Ijiyan zuciya ya sauke mai zafi maganan na masa nauyi sosai amman ya daure ahankali yace  Baba, Mama ku gafarce ni namuku babban laifi dasauri Baba yace  assha assha, laifi kuma? Laifin mene Salim? Dan ijiyan zuciya ya sauke yasake sauke kansa kasa sosai ahankali yace  na mari Safeerah Baba! Sannan na shaketa! Nasan alkawarin dana daukar maka shine bazan taba taba lafiyan Safeerah ba amman na karya, yanzu iyayena sunas1 _u raba aurenmu sabida kuskuren danayi wlh wlh inason matata muryansa tai rauni ya ijiyema su Baba sammacin kotun akasa dasauri Baban yasa hannu yaduka ya karance tass ya ijiye yakalli Salim da muryan yaron yayi rauni, ya rame yayi wuya yace  menene Salim? Meya faru? Baiji kunya ba yabama su Baba labarin komi daga farko har karshe Baba yace  daman abinda yasa Mama Kubra takirani tace nabaka hakuri kenan kan ka saki Salma? Daman kuma itace ta kira su Abbati sukazo daukan Waleed lokacin? Gyadamai kai Salim yayi Baba ya sauke ijiyan zuciya anatse yace  bazan maka karya ba banji dadin marin Safeerah dagayi ba, yawan zuciya baida amfani, fadan dazan maka anan shine as mutum mai iyali ka kasance mai bincike kafin ka zartar da hukunci, sannan karage zuciya Salim, kishi Halas ne ni bazan hanaka ba hakan yanuna kasan daraja da kiman matarka, sannan na yafemaka wlh, in sha Allah kasa driver yazo ya kaimu gidanku wajen iyayenka zamu shiga maganan zakuma musa baki mu basu hakuri su baka matarka, kadena damuwa komi yazo karshe kaji .



BABA SU NEMAWA SALIM AFUWA WAJEN IYAYENSA???

HORON YA 0SA HAKA KO KAR ABASA???
EPISODE 9?? 0??






Hannu Salim yakai ya goge fuskansa, Mama da jikinta yayi sanyi sabida tausayinsa tace  bari nakawo maka abinci cus kwata kwata baiyi kama da wanda has been eating ba, zaiyi magana Baba yace  daga ganinka bakacin abinci, ka tsaya akawo maka baice komiba, abinci Mama tahado masa sosai takawo ta ijiye gabansa, abincin Salim ya kalla saikuma ya kalli Baba, kaman maraya yace  Baba zaka iya kiramin ita da wayanka? Bata daukan wayana wlh you need to see idanun Salim sannan zaka gane yazama total abin tausayi, wani irin so be haka? Su kansu iyayen Safeerah basu taba sanin Salim na son Safeerah haka ba sai yau cus yadawo kaman wanda baida lafiya, yarasa natsuwa gabaki daya, ciro wayansa kawai Baba yayi saiyasa number Safeerah yayi dialing, ringing daya tadaga tace  Hello Baba murmushi Baba yayi yace  Mamana ya gidan, ya kowa da kowa? Ahankali tace  Alhamdulillah Baba calmly Baba yace  zan bada waya ayi magana dake, umarni na ne a matsayina na mahaifinki ban yarda ki yanke wayan ko ki katseta ba kina jina ? Da dan mamaki dakuma fargaban wa za aba wayan Safeerah tace  tom dan batasan waye ba ko Momma ne? Salim dake kallon Baba sosai yabama wayan karban wayan Salim yayi saiya tashi da sauri yayi kofa yabude yafita yawuce motansa yabude yashiga ya zauna ya kullo kofan, Safeerah jin shiru tace  Helloooo wani sanyi Salim yaji aransa sosai jin muryan Safeerah, murya chan kasa yace  Feerah! Faduwa gaban Safeerah yayi sosai jin muryan Salim, Allah yasa bakowa a dakin ita kadaine dasauri tazare wayan daga kunnenta zata katse ta tuna maganan Baba ta maida wayan kunnenta batare datace kalaba, kawai gabanta ya shiga faduwa tarasa dalili, kaman tayi kewan muryansa ne ko menene oho, muryan Salim tagama rauni gabaki daya yace  baki daga wayana, you don t reply to my messages, nakiraki da office line dina duk baki dagawa, I wanna talk to you I& I& .. muryansa yahau rawa saiya lumshe idanu wayan na kunnensa yana numfashi da baki shi kadai yasan radadin dayakeji aransa, murya chan kasa dake melting zuciya yace  I love yhou! Yasake shiru yana shafa kirjinsa dake masa zafi yace  I trully and wholeheartedly love you! Safeerah ina sonki sama da yanda nakeson rayuwana! Daddy ya aikomin da sammacin kotun saki bazan iya rayuwa bake ba! I just can t! Yayi shiru Safeerah ma haka cus yana cewa yana sonta har tsigan jikinta amsawa suke, chan Salim yace  I know I ruin everything, kin fadamin karna dak& &  yakasa fadin kalman ya runtse idanu yana huci, murya chan kasa yace  I hit you! Na dakeki I am sorry Safeerah! I m sorry! I m so very very very sorry! I m sorry! I m truly and sincerely sorry! Safeerah I& .am sorrrryyyyyyy! Yafadi voice nasa na cracking bata taba jinsa ahaka ba zuciyanta kawai ya tsinke, tanajin wani yirrr kaman yabata tausayi sabida Abbati zai daketa fin wanda Salim yamata ma amman baitaba bata hakuri ba, saima gobe yakara, but Salim ya bata hakuri messeges daban daban, yabi ta iyayensa shiru, yanzu yabiyo ta nata iyayen, muryansa yayi rauni babu kuzari, ahankali yace  I dont know what pushed me namiki abinda nayi, bantaba dukan kannina ba wlh, i don t beat girls, bantaba nadaman abu in my life kaman yanda nai nadaman abinda namiki ba, and babu abinda nake tsoron rasawa kaman yanda nake tsoron rasaki, nasan namiki laifi punish me, ki rama, kome zakimin kimin amman tell Daddy ya janye zancen court din, Safeerah don t let them separate us! I m your husband! Ina sonki, karki rabu dani, we have Waleed how would he feel yaga iyayensa sun rabu Abee da Ummy shi? Ya lumshe idanunsa murya chan kasa yace  rabona da abinci tun rannan dakika tafi, rabona da bacci tun rannan, I feel like a walking corpse, I can t loose you! I can t loose you cus it will end me Feerah! Talk to me please
Yayi shiru tanajin saukan ijiyan zuciyansa, she just wants to show Salim she s not stupid, dudda gabanta na faduwa but ta daure tace  I have few things dazan gayamaka Salim! Today is the first ever time take kiran sunansa direct saida zuciyansa ya buga me Daddy suka maidamai da mata, cikin murya jin haushi Safeerah tace  duk sanda na zauna nabar same mistake yafaru a rayuwana twice only shows I m a stupid person, wanchan mutumin ya jibgeni kaima kazo da naka am I some men punching bag? Ta tambayesa sounding bitter, anatse Safeerah tace  aure is a choice which in the first place banso condition yasa na yarda na aureka, but dana zauna kana dukana telling me zaka kasheni i rather pick my son and my parents muje muyi leaving on the street, duk namiji mai dukan mata baya taba chanzawa ko mujima komu dade saika sake, na tsaneka yanzu just like yanda nai tsani Abbati! And lemme tell you this gwara nakomawa Abbati dana cigaba da zama dakai cus he s better than you! Shi mutum ne da baya sona baitaba for once nuna yana sona ba, so beating dinsa ma I can say sabida baya sona ne, but what about you? Kace kana sona yanzu anjima kamin duka kace zaka kasheni? Kagama biyan bukatunka dani in less than 15-20min ka maren without thinking about my condition? Safeerah tai shiru chan tace  getting married to soja bayan Abbati was the worst decision ever, please Salim am an adult kuma nace nafasa auren ka sakeni ma ni yanzu basai ka jira rannan court ba, kaje ka auro daidai kai, Dr nan ai tana nan she s perfect for you, go for her tunda take magana yake sauraronta yayi shiru jin yanda takemai rashin kunya su Daddy sun batamai mata, gabansa sai faduwa yake ganin tace yasaketa ma yanzu, ahankali yace  bazan taba rabu dake ba kai tsaye Safeerah tace  bazan taba zaman aure dakai ba nima lumshe idanu yayi hawaye na fitomai a idanu, Safeerah cikeda tsiwa tace  ka katse wayan nan shiru yayi da command tamai maganan irin ba mutuncin nan, ganin yaki katsewa tace  Baba saida safe nagama da wannan sojan nidai tacire wayan daga kunnenta ta yar agefen gado sarai yagane metayi zuciyansa sai tsinkewa yake ganin yanda tamai rashin kunya, today ne yaji tsiwanta da kyau, gawani mahaukacin sonta dayake dayafi ma nada yawa ga baya iya bacci duk yanda yaso dazaran ya kwanta akan gado kawai urge na yajita close to him koba yana mata wani abuba but yayi hugging nata yakeji yarasa yanda zaiyi idanunsa sunyi jajir saida kudin Baba ya kare tass ya ijiye wayan kan cinyansa ya goge fuskansa tasss yabude motan yafito yashiga ciki Mama da Baba na zaune basa wayan yayi yace  saida safe zanzo rannan asabar da Safe na kaiku gidanmu yajuya Baba yace  abincin fa Abu yaji yana tasomata awuya yace  baran iyaci ba yafice da sauri Baba ya kalli Mama data kallesa itama anatse yace  no matter how big you re arayuwan nan bakafi karfin kai kuskure ba Mama tace  kwarai kuwa, one of the big differences dana gani tsakanin Salim da Abbati is yayi kuskuren yakasa natsuwa duk wani abu dayakamata yayi na neman gafara yana kan yi, yazo nan yakawo karan kansa, jibi yanda ya chanza kaman ba shi ba, Abbati dukan ta yake yadaki banza ko ajikinsa, Allah yasani inason Salim da Safeerah bantaba ganin wanda yaso y ata haka ba, sannan ko yan uwanta na jini basu taba tsayamata kaman yanda iyayen Salim suka tsayamata ba duba da yanda _u suka daukota, basu barta ta tadamana da hankali ba, sannan suna kan hukunta dansu sabida ita har yau, this is dattaku da ko yan uwanmu na jini su Momma basu mana kalansa ba, gaskiya Salim yafito daga gidan kwarai, gida masu iyaye tsayayyu masu mutunci da daraja dan Adam
Baba yace  kwarai and muma zamu gwada musu munsan halacci, zamu tsayama Salim tsayin daka akan wannan lamarin, zamu kira Safeerah kuma gobe muyi magana da ita, banda hakama gabaki dayan matsalan nan daga bangarenmu yafito su Momma amman akwai Allah daga yanzu nabar Kubra, dan gaisuwa zamuyi amman gaskiya bazan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login