Showing 84001 words to 87000 words out of 160450 words

Chapter 29 - LOKACI BAI KURE BA COMPLETE

M SHAKUR   

01 Oct 2025

114

ku kamata kusa akan kujera kamata sukayi suka kwantar yace  kubata iska zata farka sumar da ita yayi da gangan bata iska sukayi kowa yayi shiru Mama sai goge hawaye take da bayan hannu she knows how much yarta ke son Waleed, Baba na zaune yaciro wayansa jiri jirin dayake gani yasa ahankali yace  Yasmeen zoki ciromin number Salim & ..

Ahankali take bude idanunta dasuka mata nauyi sosai kafin takarasa bude idanun Mama tagani zaune wajen kanta tana shafa fuskanta tana mata magana da bataji saita lumshe idanu tasake budewa ahankali taji Mama tace  Safeerah kin tashi! Yunkurowa tayi Mama takamata ta dagota zama tayi ahankali tanabin kowa na falon da kallo Mama, Zainabu sai Yasmeen ke zazzaune kusa da kujeran datake, Momma da Salma na zaune kan two sitter, Baba na zaune kan one sitter yana kallonta kafin idanunta su sauka akan Salim data gansa zaune yana sanye da exact giznan da Waleed yasaka kusada Baba bazaka tantance ga yanayinsa ba amman kallonta yake, sake lumshe idanu tayi ahankali tabudesu sai tawani tashi zumbur ta mike tsaye arude tace  Waleed! Direct tayi wajen kofa zata wuce Mama takamata tace  Feerah tsaya wait dakata zokiji zauna Mama tariketa wani irin kallon Mama take gabanta na faduwa muryanta bama yafita tace  Mama ya& & ya& .taf& .fi& . Tama kasa maganan Mama ta gyadamata kai tace  yatafi da Waleed but I need you to calm down zamu karbo Waleed munje gidansu but basa nan ance sun dade da saida gidan more than a year now, but anakan bincike za a nemosu, dole za a gansa, yanzu abinda nakeso dake is kije gasu Yasmeen su tayaki ki shirya kibi mijinki kutafi gidanku! Wani kalan girgizama Mama kai take tace  Mama babu inda zani batare da Waleed ba! Ni banson auren nafasa! Kubasa takardan gidansa Mama I am not doing again! Tafashe da kuka sosai tana dukawa Baba yataso yace  kefa dadina dake shirme Mamana, wat are you saying, za aga Waleed, mijinki is on it, tashi kuje ku shirya kutafi cikin kuka sosai tace  ni bazani ba Baba! Waleed kawai nakeso yadawo min dashi, idan nafasa auren nan zai bani d ana, Baba Waleed is the most important thing in my life, I can do anything for yarona, Mama kunsan bayason yaron azabtar da Waleed zaiyi, no wlh, ni nafasa auren yadawomin da d ana bazanje ko ina ba bana sons& .. ke! Mama ta dakamata tsawa, haba ga mutum anan Safeerah ko kunya bataji, shi karan kansa Baba ransa yabaci, calmly yace  Safeerah listen to me, Waleed zai dawo gareki kinji kidena maganganun nan, I know what you re feeling right now, tashi kuje yamata alamu da idanu kan Salim na nan tadena maganganu haka cin fuska ne, Safeerah fa bamata gane komi girgizama Baba kai tayi tace  wlh da gaske nake nina fasa auren Baba, yakawo min Waleed zamu koma kano, zamu sami gida me araha mu kama, bari yariga yace bazai taba bari na kaimai yaro gidan wani ba, ni kuma Waleed kadai nakeso arayuwana, bazan iya zuwa wani wuri babu shi ba, so what is the point of auren nan? Ni ku kyaleni nafasa auren dama banso tuntuni nafas& & ..  ke dalla chan wawiya yimin shiru! Baba yadaka mata tsawa da take yanke maganan ta hadiye ta, yace  banda ke shashasha ce sabida yaron nan Abbati kike cewa kin fasa aure ke bazaki taba aure ba, waye Abbati da zakiyi making that decision sabida shi? Iyye? Mutumin dake neman kasheki? Ya hallaka ki? Ya hallaka,? Kinsan yanzun nan awanki nawa a sume? Are you in your right senses? Kina a sumen nan kinsan adadin wajajen damukaje ni da mijinki Salim? Idan baki tashi kinbi mijinki kunbar gidan nan ba zanyi fushin da ban tabayi dake ba Safeerah, don t toy with my love for you and patient wuce kibar nan kika kara maganan kin fasa auren Salim sai ranki yabaci, stand up nace!
EPISODE 47
Mama Safeerah ta kalla tana wani irin kuka tana mikewa, Mama da ranta itama yagama baci tace "ina tare da Babanki dari bisa dari, da hankalinmu da tunanin mu bazamu taba bari ki bata rayuwanki sabida Abbati dayaso karban rayuwan taki ba! Maganan banza kike yarinya, yaron da dagake har Waleed zai hada ya hallaka kike magana haka akai, stand up and follow mijinki we will get Waleed back have faith in Allah, bani mayafinta Maman Yasmeen" mayafinta Zainabu ta dauko takawo tazo wajen Safeerah dake kuka itama tana warwarewa dan yafamata tarage murya tace "trust us daughter, trust mijinki, yanzu u are not thinking straight, but Salim is your best weapon na samo Waleed uhmm" yafamata gyalen Zainabu tayi tabata takalminta mai kyau na akwati Safeerah tasaka tana kuka sosai tana kallon Baba, Baba yakama hannunta saiya bude kofa Salma duk taji ba dadi hakama Momma cus sunsan ayanda Safeerah ke son Waleed babu inda zata yarda taje without yaron, but Baba ya tursasata, motan Salim Baba yabude yasata agaba yarufe yataho gaban motan daidai Salim na fitowa daga gidan, matsawa gefe Baba yayi yace "Bismillah Salim" tahowa wajen Salim yayi kansa akasa anatse Baba yace "Salim ina mai baka hakuri bisa kalaman da Safeerah ta faffada acikin gida akuma gabanka, inaso kasan Safeerah yarinya ce yar kankanuwa, she is only 20, girman jiki ne kawai dakuma kaddaran dayahau kanta harta haihu this early, yarinyar ce data taso taga kalubale daban daban arayuwanta, don't pay attention to abubuwan data fada bata da wayau kuma bakomi bace illa shirme" anatse Salim yace "I know Abba" shiru Baba yayi saiyakai hannunsa yakama na Salim yarike gam sannan yadaga kai yakalli fuskan Salim yace "Salim" dago kansa Salim yayi yakalli Baba ahankali, anatse Baba yace "harga Allah na yarda dakai na aminta dakai, Salim ga amanar Safeera nabaka amananta, ban yarda ka dokarmim diyaba kaji" Baba yayi maganan muryansa tayi rauni and sounding serious, girgixama Baba kai yayi, Baba yace "Safeerah nada shirme kome tamaka ka sanar dani zan bata kashi na hukuntata, ita kadai gareni dan Allah ka kulamin da ita, kamin haka kamin komi aduniya"gyadama Baba kai yayi, Baba ya fuzar da iska anatse yace "nasan yanda takeson Waleed amman inaso na gayamaka ko da munci nasaran karban yaron a musulunce yanda yafadi bai yarda yaron ya zauna gidan wani ba Waleed bazai iya zama daku ba saidai yadawo hannunmu" dan lumshe idanu Salim yayi yabude su ahankali yace "I know Abba, I will handle that, I want Waleed yataso karkashina da mahaifiyarsa" Baba yayi shiru yana kallon Salim wato Salim na son Waleed matuka ahankali yace "tom shikenan Salim na yarda dakai" anatse yace "Abba Waleed d'ana ne, please kada ka kara magana haka, everything will be fine, namaka alkawari I will bring Waleed back" yadan juya yakalli motan sannan ya kalli Baba yace "I promise you zan maida kukan ta farin ciki!" Wani sanyi Baba yaji azuciyansa Salim yace "Safeerah is not alone anymore, duk matsalolinta nawa ne and I will do my best to see na kauda damuwanta, Abba bawanda zan bari yayi hurting matana da raina saidai in bana numfashi! Just take care of yourself da Mama, Safeerah will be fine kaji Abba kaima kadena damuwa" wani kwanciya hankalin Baba yayi ya kama hannun Salim gamgam yanajin wani kaunarsa yace "nagode Salim je kutafi saida safen ku" sakin hannun Baba yayi yawuce yasa hannu yabude motan yashiga batare daya kalleta ba yaja kofan yarufe saiya kunna motan yayi reverse yayi kwana yaja motar yafita daga yayi reverse yayi kwana yaja motar yafita daga estate din yanajin kukan datakeyi har cikin ransa but baice mata komiba cus baida abinda fada no body can understand the pain of a mother especially yaron da tunda ta haifesa tana tareda shi sai yaune rana na farko da basa tare.
Kusan tafiyan 40min yakaisu har barrack, dudda she is crying baihanata ganin barikin sojoji ba, ga sojoji rututu sai saramai ake, yashiga ciki anyi tafiya sosai sukakai wani hadadden estate nasu aka bude gate ya shiga, yayi parking agaban block nasu batare daya kashe AC ba yayi shiru yana sauraronta, she's seriously crying though bawai ihun hauka takeba but yana jiyo sautin kukan he knows she's extremely sad, yakai kusan 10mins zaune a motan sannan yabude motan yafito yazagayo ta side din datake yakai kusan 10mins zaune a motan sannan yabude motan yafito yazagayo ta side din datake yakai hannu yabude kofan ko dago kanta batayiba balle ta kalleshi, calmly yace "let's go inside" kaman bada ita yayi magana ba dudda tajishi sarai wani bata mata rai muryansa yayi duk taji she's regretting auren, dabatayi ba da ba'a rabata da Waleed ba, mema yakaita tayi auren nan, kaddara kawai, ganin taki motsi yasa yakai hannunsa ahankali yakama hannunta dake kan fuskanta tana goge hawaye dasu dudda yaji wani irin shocking daya taba hannunta amman saida ya daure bai nunaba yadaure yakama hannun fizge hannunta Safeerah tayi batare data kalleshi ba gabanta na faduwa sosai, tsayawa yayi yakalleta ganin bala'i takeji sosai, ga tsoron tanaji but she's still doing her silly stubbornness, strictly yace "you have 3 seconds to get off this car" kirjinta harwani girgiza yake sabida voice nasa, tafito daga motan da kanta tabi gefensa tawuce batare data kallesa ba,gently yamaida kofan yarufe yazo ya wuceta yasa wani card yabude kofan yajuyo yakalleta, tahowa tayi ahankali ta shiga gidan da kafan dama, biyota yayi abaya ya maida kofan yarufe yayi locking yataho ya tsaya gab da ita inda take tsaye, asanyaye yace "let's go to your room" makemai kafada Safeerah tayi cikin kuka kasa kasa da idanunta da sukai jajir ta kallesa wih faduwa gabansa yayi da kyar ya daure ya dake ya kalleta, kasa jure kallon tayi itama takai hannuwanta tadaura akan fuskanta tana facing nashi gently tasaki wani irin cool serene yet piercing kuka for him, baisan how she does it ba but he's feeling kukan ta har kasan kogon ransa, cikin kuka sosai Safeerah tace "I know you've helped me da su Baba, because of you Baba yaji sauki idanunsa ma yabude, but ni nafasa aurenka! Wih zan maidamaka da gidanka and I promise kome ka kashe mana zan biyaka wlh kuwa, but dan Allah karabu dani kasakeni sabida yadawo min da Waleed!"Tacigaba da reramai kuka tana facing nasa batare data yarda sun hada idanu ba, kai tsaye babu shakka ko sugarcoating da dan zafi kan muryansa Salim yace "da ace na aureki ne dan nasakeki bayan kwana biyu da bazan ma aureki ba in the first place, so l can't grant this wish Safeerah! You are stock with me forever" Jaye hannayenta kadan tayi daga kan fuskanta tafashe da kuka tadan kallesa, hade fuska yayi sosai yace "we will talk tommorow wuce muje dakinki" komawa baya Safeerah tayi da sauri ta makemai kafada kaman yar yarinya muryanta na fita da kyar but bakin taurin kai yasa takasa shiru tace "ni Allah nafasa auren, ni gida zan tafi" sosai ya kalleta da kyau for the first time today he's seeing that 15yrs old girl that helped him, childishness nata yafito sosai da rashin wayau karara, in her tiny little brain she thinks this is the solution, wani sanyi yaji aransa sai kawai yajuya yawuce cikeda isa yayi sama yana hawa staircase, tabisa da kallo tana kuka tana kara sauti, instead of ya shiga dakinsa wani daki wanda nan ne study nasa yabude yashiga, he needs to make call da boys nasa dayaba this assignment na neman Abbati, da IT department dayasa amai tracking number sa daya karba daga hannun Baba, nobody is sleeping today sai an nemo mutumin nan.
Shiga yayi yamaida kofa yarufe.
Wajen kofan Safeerah tayi azuciye zata fita ganin yayi sama ya barta abinta but tai juyin duniya batasan yanda ake bude kofan ba, wani irin security doors ne da ko bullet baya iyabi or knife, or even bomb, babu abinda bata taba a kofan ba bai budun mata ba, hakan yasa tadawo falon tabi koina har kofan kitchen datagani wajen dinning a kulle, dawowa tayi ta zauna anan kasan falon tabude sabon shafi na kuka, today is the saddest day of her life tayi kuka tayi kuka har kanta yafara mahaukacin ciwo but takasa dena kukan....
Yagama wayoyin babu wani good information but ancigaba da tracking nasa, ga Layla da Anty Asabe sai kiransa suke sabida sun shirya welcoming Safeerah but he can't take her gidansu in her condition, ya sharesu kawai, yana zaune daga wajen kan study desk nasa yana jiyo kukanta sama sama, yana zaune awajen har wuraren 2 nadare yana jiyo kukanta.
Fitsari ne yakamata bana wasa ba wuraren 2, tashi tayi da kyar kofan data gani a falo datakesa rai bayi ne tayi wajen tana murza handle din taji a kulle hakan yasa tajuya maranta har rikewa yayi tawuce bene tafara hawa da kyar sabida fitsarin harta karaso saman, kofunan daki tagani daban daban wanda tafara gani kawai tawuce tasa hannu tabude kadan ganin babu kowa ciki yasa tashiga da sauri ta maida kofan tarufe, ahankali tabude bathroom ta shiga dasauri bayin yahadu na balai ta wuce tai fitsari tana goge fuska, gamawa tayi ta tashi tadaura alwala dan batai magrib da isha'i ba,tabude kofa tafito tabi hadadden dakin da kallo bataga dadduma or anything ba, dankwalin lace na kanta tacire ta shinmfida akasa, babban gyalenta kuma ta gyara da kyau ta kabbarta salla batare datasan gabas ba, tanayi tana goge hawaye tana idarwa tafashe da kuka again, she can't stop thinking about Waleed, ko yaci abinci ko baici ba oho, tamasan baiciba, an chanxamai pampers? She don't think so, tai kuka, tai kuka haryazo batamasan sanda bacci ya dauketa ahaka azaune ba kan dadduman.
Ganin baijiyo kukanta for about one hour ba yasa yagane bacci ya saceta agogon hannunsa ya kalla 4 na asuba, mikewa yayi yabude study yafito yataho direct zuwa dakinsa bude kofansa yayi ahankali chak ya tsaya sabida ganinta dayayi zaune akasa tana bacci awahale ga gyalenta a gefe ya zame yafadi, tana zaune kan dankwalinta akai tai salla, sallan da ba gabas tai facing ba, dudda tana bacci but idanunta sun kumbura gashinta a gyare anyi parking yayi wani irin kyau yana shinning looking so silky, bugawa kirjinsa yafara yi ahankali yashigo yamaida kofan yarufe, yakaraso wajen datake dukawa yayi agabanta yakai hannunsa ahankali zai gayra mata wuya yana daura hannunsa gefen fuskanta kawai ta gyara fuskan ta kwantar da kanta gabaki daya a hannunsa cikin bacci mai nauyi tana sauke ijiyan zuciya na bacci dan tanada deep sleep, kallonta ya tsayayi yanda tai lamo da kanta a hannunsa gabansa na mugun bugawa, fuskanta is so soft kaman na yar baby kaman fuskan Waleed, fatar fuskan so warm kaman tarufa da bargo, batada pimples are face is so smooth, yanajin saukan numfashinta akan hannunsa shima so hot dayasa yaji tsigan jikinsa natashi, gashin hannunsa especially ta wajen inda numfashin ke sauka suna mikewa tsaye, yanaso ta kwanta ahankali yadan matso dab da ita, calmly yadaga tafin hannunsa da fuskanta ke kwance akai yadago yasata a kafadansa dasauri cikin magagin bacci kawai tai hugging nasa tana kara sauke ijiyan zuciya na kuka tarikesa sosai tana kankamesa, his heart is beating like never before, baitaba experiencing this ba, tashige jikinsa sosai hugging him so tight as well tana sound sleep, lumshe idanu yayi jikinsa na balain mutuwa, chan yabude idanun, mikewa kawai yayi tashi daya da ita, she's so light weight, yashafa bayanta yawuce gado da ita kwantar da ita yayi ahankali kaman bataso tafito daga jikinsa saikuma ta kwanta hawaye na gangarowa daga idanunta, tsareta yayi da idanu yana kallon fuskanta kafin yasauke idanunsa kan lallen hannun nata dayamai matukar kyau especially the red zuwa na kafafunta sannan yamaida idanunsa kan fuskanta all he sees is that kind girl mai taimako da matukar tausayi, today she ooks so sad because of her son and he will do everything in his power to get him back, mikewa yayi yadan jamata bargo yawuce bathroom dinsa ruwa ya watsa bayan yayi brush yafito jallabiya kawai yasaka yafito yakalleta tana bacci har lokacin yafice zuwa masallaci dayake 5:10 ake salla lokaci ya chanza, 5:30 yashigo gidan yanaso yafita dawuri wat ever it takes he will get Waleed today In sha Allah, closet nasa yashiga, shiryawa yashigayi cikin kayan sojoji wayansa dakenan dakin ne yahau ringing hakan yasa Safeera afirgice tabude idanu daidai Salim na fitowa daga closet sanye da wandon sojoji da farin singlet dan bairiga yasaka riga ba, hada ido sukayi da Safeerah data bude idanu a firgice, balain faduwa gabanta yayi batasan sanda ta kulle idanunta gam ba gabanta na faduwa ganinsa da farin singlet ga hannunsa daya a kone skin din while the other one is normal, dauke kai Salim yayi yadauki wayansa yakai kunne yace "talk to me" yawuce yashiga closet room nasa.Sosai kirjin Safeerah ke bugawa so many thought crossing her mind, yanzu ta tuna abinda
Ummi tafada mata dasu Mama, she was so blunt to the only person datasan shine zai iya taimaka mata ya ceto Waleed, thinking back she believes su Momma ne suka sanar da Abbati zancen aurenta, suka basa address na gidansu dan theres no way Abbati zaisan gidan nan, look at the way yayi pushing Baba ina Baba yakeda karfi akansu, koba komi at least Salim soja ne, ana tsoron sojoji zai iya tsorata Abbati yabata Waleed amman takama tanata gayamai maganganu kan ta fasa auren menene menene, the way Abbati is wicked koda tafasa auren zai iya yayita wahalar da ita yana juyata da Waleed tunda yaga tanason Waleed, tana tunane tunanen zaune kan gado Salim yabude kofa ya fito ya shirya tsaf cikin kayan sojoji wayansa rike a hannunsa yayi wani irin kyau, gabanta na faduwa sosai adan tsorace kallo daya tamai taji yamata kwarjini da yawa tadauke kai ganin zaiyi wajen kofa yasa gabanta na faduwa tace
"Sir!" Sarai yajita but he hates d name hakan yasa yacigaba da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login