Showing 99001 words to 102000 words out of 225093 words

Chapter 34 - AHUMAGGAH COMPLETE HAUSA NOVEL

06 Jan 2025

26832

da sadat din ya bashi a tsakar daki..

Sadat dayaga hakan sai ya samo gangaran gaya masa bakaken maganganu akan cewa ai ya fahimce shi dama son ta yake yi..amma yana bakin cikin dayaji ta zabe shi

Har yake masa tuni akan yadda yake tsorata ta datake masa aiki,yake goran ta masa cewa ai bahiyya bazata taba yin soyayya da shi ba sabida abubuwan daya mata ada chan.

He played his word well

A Bangaren bahiyya kuwa yasan inya ce mata idan bata amsa qudiran sa ba zai kashe subaya da saood zata tsorata ta amsa agaban kowa to wannan sai bai dame sa ba

He is actually happy daya su subaya ta farka ta gaya ma saood ba wani daban ba

Sosai zuciyan sa tayi fari yaga duka tarkon daya dana sun haura mashi dai dai saura na gobe mai kankat

Yasan muddin subaya taga bahiyya tana furta tana sonshi da bakin ta toh bazata sake numfashi ba

And as for soyayyar su da khal wannan yasan ya tarwatsa shi ayau

A cikin ranakun duniya wannan rana yana daya daga cikin ranar da khal baxai manta ba...

First time daya ji xafin da yasa shi yi hawaye masu zafi akan ya mace wanda ba jinin sa ba.

Har yanzu bai wani yarda ba sai yayi tunanin kiran ta ya tuhemeta amma kuma yasan bazai iyaba

...he dosnt want to hurt her badly,a condition din da yake gani yake bazai iya suraron kowa ba in ya same ta da laifi

He took a long drive
And then sleep inside his car.

Farkawan sa washe gari yayi yaga anyi ruwa wani sanyi ke ratsa ko ina..

Juyi yayi ya kunna motar sa Idanun sa sunyi jajir kamar ba daga bacci ya farka ba

Masallacin wani filling station ya shiga yayi sallah ya dauki dogon mintuna yana neman sasauci daga ubangijin sa

He just dont want to loss that girl,duk abunda yake ji aransa bai hana shi jin yana matukar kaunarta ba


Kiran subaya ya fara shiga wayar sa sai ya dauka,yaji dadin sanin cewa tafarka amma kuma yanayin yadda ta sake kawo nasa maganan umya dada jefa shi cikin wani irin hali

Da kyar ya kwantar mata da hankali ya na mai dada bata tabbacin cewa shi zai taimaka mata


Kansa ya daure gaba daya baisan me xai yi ba kawai sai ya shga mota ya nufi gida burin sa ya same bahiyya ta gaya masa gaskiyan lamarin

Ya shigo gidan
Da maganan abakin shi sai ya samo sadat da bahiyya da jahan din suna tsaye suna magana cos doc ya gaya musu cewa subaya is stable now

Tsaban kishi ya rufe masa idanu day gansu ataren baya ma jin abunda jahan take fada mashi sosai..idanun shi kawai ya zuba akansu su biyun

He just cant belive that bahiyya zata ce tana son sadat

Jahan cikin godiyan Allah tace ma khal in 3h hrs time tana so shi ya bada oder a dauko subayar daga asbiti

Charaf sadaat yace hakan yayi,nan ya gaya mata cewa dama idan subayan ta dawo yana da muhimmin maganan da zai gaya musu baki dayan su ..anan ma yanayi ne yana satan kallon khal wanda Alokacin zuciyar sa ta tsinke kamar xata fado kassa

Bahiyya kuma nata satan kallon sa amma bataga ya kulata ba hasalima
Kirjin ta ne ke bugawa ta kuma rasa gane meya sa take ganin kamar khal din ta baya cikin hayacin shi a yau

Anata fannin She is actually preparing for the dates wanda ya mata alkwari idan subaya ta farka

Itama sosai take makale da abubuwan daata kejin yau zata iya gaya masa Saboda ayanzu bata da wani burin daya wuce taganshi a kusa da ita

Khal dakin sa ya koma yana jeka ka dawo cikin tunani da rudani

Wani abu ke tunzira shi akan yaje kawai yaji ta bakin bahiyya .

Da kyar ya yanke hukunin cin yin hakan sai ya tura mata tex akan yana so su hadu da ita yanzu

ya fito kenan yana sauri sai dai yayi rashin sa'a wrong timing

Tafito zata wice ne sai ta hadu da sadat nan ya toshe ta yana razanata da maganagnun sa

cewar sa ta sai ta furta tana son shi sau goma idan ba haka ba zai kashe mata subaya..

Gashi bai gaya mata komai game da abunda ke wakana ba he is just enjoying the trend a duk lokacin dayaga tana tsorata akan furucin sa wani dadi yake ji sosai

Tana cikin hakan kuwa charaf sai a kunnen khal

Bai yarda ba sanda ya koma ya labe daga saman yana kallon su tana tsaye agaban sadat tana furta mashi i love you

Tsananin Kishi da nisan tsakanin su shi ya rufe masa ido har ya hanashi gane cewa da muryan kuka da azaban tsoro take furtawa

He cudnt take it any longer Tun kafin su ganshi ya juya a fusace ya koma dakin sa

Wani irin Ya fadawa gadon sa yayi ya lumshe idanun sa yana jan wata mahaukaciyar numfashi

Alluran sojan daya dade baima kansa ba but Dan ya samo sukuni sanda ya ji makannsa ciwo da ita..

Anan yayi ta juyayi
Har aka dawo da subaya gidan bai fito ba kuma bai bude kofar sa ba

Bahiyya gaba daya ta damu,tazo tayi ta jiransa shiru ta kira wayar sa bai dagawa. ...

gashi subaya taki ta sake mata fuska ko gaisuwan ta bata amsa ba banda wasu irin cold attidues ba abinda take nuna mata

Sai chan dare An taru gaba daya a chan wajen zaman jahan

Lokacin an gama dinner sadat na Allah Allah khal ya sauko dan ya wargaza taron da shirin sa amma sunyi ta aikawa sai sai shiru

Gashi sai jadddawa yake ma jahan cewa magaman da zaiyi is important dole nema khal ya kasance anan,ita subaya a razane take matuka

,bahiyya kuma bata san komai ba ido kawai take binsu da shi tayi shiru

Nufin sa idan ya fada maganan yanzu subaya ta birkice aka kuta asibiti bahiyya taga halin datake ciki anan zai samo daman janta gefe ya sa ta dan dole ta amsa qudirin sa for real dan in anje gaban su jahan sai ta furta tana son shi da bakin ta..

A brain dinshi Yana ta zumudin yadda abun zai kankama dan kuwa yaga haske a kowanni fanni musamman akan fuskn subaya

She look so tensed and scared.

Jim kadan wajen ya dauke wani irn shiru khaldun ne yake saukowa fiskan sa babu alaman rahma bare sauki.

Wani irin mood din dayake zuwa da shi sanda kowa awajen ya razana dan kuwa ko makaho ne yagansa yasan ba adaidai yake ba

Har ya nemi waje a center chair ya xauna babu wanda ya ya iya masa kallo sau biyu

Wani murmushin this is the moment sadat yayi ko ajikin sa..

Toh tun kafib Jahan ta bashi daman ya fadi ta bakin sa

Khaldun ya dakatar da su...

Cikin nitsuwa da dakewa Yace mum kafin kufara maganan ina so nayi wata sanarwa mai muhimmanci

Cikin tsaninin mamaki kowa daga cikin su ya dago kai ya kalle shi


Wani boyayyen ajiyan zuciya ya sauke yana kallon jahan din har cikin idanun ta

Yace mahh...

Nayi magana da dad kuma ya Amince min fatan kema xaki sa min Albarka

Dadin karin mamakin maganan yasa jahan ta kalle shi,with a very close look tace what is Aaban..


Aje kansa yayi waje guda with dull confidenc

Yace maaa,Am happy to tell you that im finally getting married.

Im getting married to her

..sai ya juya rinannun idanun shi direct ya zubasu akan na bahiyyah

A lokacin Allah kadai yasan meyake ji aranshi amma haka ya daure ya karasa with a faint voice yace

The weding is Tommorow, by 10.am prompt.
#SURAYYAHMS

Ciwon kai na damu na sosai naso yin post tun safe amma ban iyayin komai sai bacci musamman ma yau i have great dificulty typing so idan kun dan ji delay a next post u know whats up ko?

Share your coments
We move ahead💋


_*♡AHUMAGGAH🌺*_
_The love triangle_


_A nigerian historical fiction_
*WATTPAD SURAYYAHMS*_ _Brilliant writers association_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence._


_Allah ya baki lpya mamahn mu._

*What shud i say maa masoyan wannan novel din?i just cant say i love you alone,dont u think i love u is a lil bit outdated?toh Allah ya so ku kamar yadda kuke so na*

*Xinne smart novel*
*Surayyhms novel*
*Ahumagga coments gp*
Hmnn ku na daban a raina aradu

_2⃣7⃣-i am that Wiseacre♡_


Wani shiru ne ya ratsa wajen kamar wanda ya dasa gumaka kallon sa sukeyi dukan su kamar wanda ya watsa musu ruwan kankara,tuni sadat ya ji notunan kansa na warware...what a smart move?ji yay bakin shi ta kasa buduwa

Subayar itama shiru tayi tana binsa da ido,ita kuwa bahiyya tsaban rudani da bugun zuciya bata san sanda idanun ta suka cicciko da ruwa ba

Wani irin kallon shock jahan tabishi da dashi muryan ta cike da mamaki ta kira asalin sunan shi...sa'ood?
kace fa aure zakayi a gobe, nifa ban fahince kaba

Shikuwa Sai da ya dada kwato nitsuwar sa ya kalle ta da kyau kafin
Ya kuma cewa yes maaa im getting married to bahiyyah, Am serious about it...dad ya amince za'ayi auren gobe evrything is done kuma babu fashi...slow and dramatic ya da dan maida kallon sa kan sadat da wani irin mugun murmushi..

Wani boyayyen kallon tsana suka bada junan su kowa na caccakan kowa
Sadat look defeated and furious

...subaya ma su take kallo

Jahan sai ta maida kallon ta kan bahiyya da taga duk ta firgice itama tana binshi da ido

Ganin kowa ya kasa magana sai yayi yunkurin mike wa
Zai bar wajen

Cike da rudani Jahan tace masa khaldun, yaba dago ido tace pls stop,sai ta mike tsaye cikin nazari da har zatayi wani magana amma sai ta kasa

a dan rude tace masa pls come with me ta wuce gaba dakin ta sai yabiyo bayan ta

Da wani irin tashin hankali da fushi sadat ya mike fuuuu ya bar wajen gaba daya aka bar bahiyya da subaya kowa na leken bayan su...

Bahiyya na daga ido ta sauke ajiyan zuciya cikin sautin rudani my sanyi tace big sis dan Allah meke faruwa ne

First time dataga subaya ta galla mata Wani kallon daya buga mata zuciya kuma taja mata tsaki

one worrd bata tsaya taji daga gare ta ba ma ta bar ta zaune ita daya akan tabel din

Looking confused and tensed tayi shiru dai gidan a take ya yanke tsit kamar anyi walkiya

Daga dakin jahan kuwa suna shiga ta fara mashi surutu

Kana hauka ne,Mekake cewa ne?yaushe kayi maganan aure da mahaifinkan da har za'ayi maka shi a gobe ..wato kaida bahiyyan ne kuka yanke wannan hukuncin ko?

To Maza kira min mahaifin naka...ta dafe kai cikin damuwa tana cewa i dont just understand anything ..

Bai ce komai ba Yana shiru,batare da bata lokaci ba yayi conecting dad dinshi a computer

Alhj hamood sanda Yayi murmushi ganin su ahakan yasan maganan auren ne as he expected.

.babu bata bata lokaci kuwa jahan ta fara tambayar shi kan maganan shine yake mayar mata duk yadda sukayi da dansa dazu

Tasha mamakin jin yadda alhj hammod ya nace akan ra'ayin dansa na auren bahiyya A gobe goben...

She just cant belive it,Duk yadda taso ta sa su daga maganan auren haka suka ki,har alhaj yake ce mata shi gaskiya bazaiyi wasa da abunda dansa yake so ba..

Still Feeling quilty about auren alkwarin d dilshaad ta tsara ma dansa shiyasa yakejin He wants his son to have his own choice

Awajen shi In aure alkhairi ne bai kamata ajingirta shi ba

. .gashi saood ya siya imanin shi da cewa zaiyi tafiya ne kuma lallai yana bukatar auren

Duk dama baisan asalin nufin sa ba amma Yasan ba abu bane mai sauke awajen saood ya kira shi kai tsaye ya furta masa hakan

Jahan kam ta damu sosai dan batasan ko da cikakken consent din bahiyya ake maganan ba

Su biyun suka kalmashe da dadin baki cewar su ai rufin asirin su ne ma idan an hada auren,alhj hammod shi ya dada karfafa ma jahan gwiwa akan ta lallaba bahiyya dan ayi tuwo na maina sai kowa ma ya huta

Ita kam Da kyar ta amince,gashi har ya sanar cewa gobe da misalin karfe 10 xaa daura auran dansa.

Komai yazo kamar wani mafarki,jahan tana fita a dakin saiga subaya ta shigo,wani irin kallon tausayi ta bishi da shi dan ita kam tasan akanta ya yanke wannan hukun ci

Jiki asanyaye Har gabansa ta taho ta tsuguna a riko hannayen sa,babu abunda take masa sai hawaye..

Tace Yanzu zaka sadaukar da rayuwan ka sabida farin ciki na?

Dan Allah ka nemi wani hanyar,khal dont get married this way ni bani son kayi abunda zai zo ya dame ka...i cant bear it ..

Baijin dadi amma ya riga ya aje duk bakin cikin shi a baya, haka ya sa hannu ya dago ta yana share mata hawayen cikin dauriya Yace subaya, lpyar ki da rayuwan ki yafi duk halin da zan shiga in nayi aure hakan

its too late na dauki wani mataki
U just have to keep ur mouth shut kar naji kin fada ma kowa abunda ke faruwa..

Dole na yanke duk wani hukuncin da zai kare rayuwar ki

Wani rungume sa tayi tana kuka mai ban tausayi,da kyar ya bambare ta ajikin sa yace taje dakin ta ta nitsu shima dakin sa zaije

Duk iya yadda take jin tausayin sa haka ta fita a dakin tana kuka sam zuciyan ta baiya mata dadi

Ko da ta wucen ma ko ganin bahiyya dake labe daga wajen batayi ba..

Ita kuwa bahiyya ganin kowa ya gauraya cikin rudani tuni sai taji hankalin ta ya tashi,just as she was arguing on what happen sai taji kyat an bude kofar dake gaban ta

da suka hade ido dashi ji yayi kamar ya sauke mata makallun hawayen dake taho masa da azaban zafin abunda yake ji aransa ayanzu

Ganin taki ta dauke idanun ta akanshi yasa ya dauke kansa ya hade rai ya share ta yana jan kofar ya wuce

Itama Biyo sa abaya ta shigayi,kirjin ta na dukan tarara yanzu kam tagane baya cikin hankalin sa but why marriage?

meyasa zaice zai aure ta kuma a gobe goben..

Pls wait. .tayi saurin dakatar da shi daga bude kofar dakin shi dayake shirin yi

Baiso ya tsaya ba amma zuciyansa ta kasa hakuri....data iso daff da shi taga inda yake huci sanda ta dauki mintuna kafin ta iya bude bakin ta..

Cikin sanyi da rawan murya tace mashi pls can i ask?sai ya juyo mata idanun sa ransa a bace...bata damu ba tace..kace zaka aure ni....pls meya sa zaka aureni?

Kallon ta yake Kamar zai amsa sai kuma ya juya zai tafi, tayi saurin riko arms dinsa a hargitse tace

Pls tell me whts going on..i meann..

Wani Tura ta yayi cikin fushi,sanda tayi tangal tangal ta kwala ihu zata fado saman step

a hujajan ya farga ya sa hannun ya taro ta ta zube a jikin sa,his eyes furious and red...wani rikitaccen kallo suke ma juna wani zafin son ta na dada kona shi...wani irin juyi yayi da ita sanda ya dago ta ya dawo da ita dai dai sannan yasake ta da gangan ta fada kasa ta bugu da hannun ta

Har ya juya zai bar wajen sai yaji ta sa masa sautin kuka
Whats hapening?
Meya faru....you need to tell me

Ok, just shut up ya daka mata wani tsawan bazata...

Kina son kisan meyasa zan aure ki?
Tun kan ta gyada mashi kai ya yunkuro wani cakumo ta yayi a tsomare ya dasa mata mugayen idanun shi...

Yace"..Zan aure kine sabida natsane ki,..

Ure nothing but a filthy maid and you shud be imprison like a real crazy woman

Wani Chak ta dauke nunfashi tana kallon bakin shi

Maganan yayi mata zafin da atake hawaye suka sauko mata zirrrr,a mugun fusace tace pls let go off me...ta shiga kakarin fincika

Yana dawowa hankalin sa ya Sake ta yayi sauri ya juya mata baya sam baya son tagane halin daya ke ciki na azaban kaunar ta dayaki yayi freeing dinshi har yanzu

Muryan ta na tsanan ta rawa cikin kuka tace Ka tsane ni?Meye nayi maka..

Bai kula ta ba A hankali ya furta leave this place.

Wani kukan ta dada fashewa da shi tace ure lying.... I know am not ur maid anymore...cikin wani irin rudadden yanayi tace
I tot u care about me.

Nan Ya juyo a mugun fusace yace no,I dont...ure very cheap and i hate cheap things..just go away...yawani irin turata da karfin fushin sa sanda ta rikkie bango..

U better go get urself ready....zaki aure ni dan dolen ki
Kinaso ko baki so damuwar ki ne.

One minute bai kara ba ya shiga dakin shi yana mai buga kofar dakin shin da karfi sanda ta raxana ta boye fuskn ta

Wani kukan ta dada fashewa da shi,take taji duniyan na neman juya mata...whats happenig to him zuciyan ta yake maimaitawa..yana kuma jin mugu zafin kallaman sa akanta.

So He dosnt care abt me? Im cheap he hate me!

Da kyar ta ja kanta zuwa dakin ta babu abunda take yi sai kuka

Bangaren sadat kuwa baima iya zaman cikin gidan ba ...gudu yake a motar sa yana wani irin gurnanin bacin rai mai tsanani yaba cewa

This is too close..yau saura kiriss buri na ya cika...damnnn it. ..ya buga kan stairing shi da karfi har sanda yaji makansa shi ciwo..

Ya mugun tsorata da wannan shirin,ko akundin tsafi ma baiga zuwan sa ba...bai taba sanin cewa khaldun zaiyi outsmarting dinsa ba

So sa'ood is that wiseacre?

Sai ya fara tunanin Kenan ya zaiyi ya hana auren kafin goben bayan yanzu baisan asalin abunda khaldun yake shiiryawa ba,kuma ta yaya zaiyi ya sani a cikin daren...

Ya buga ya buga shiru,Tsaban tunani da tsoro ga haushi kansa har zafi ya dauka amma bai samu maslaha ba

Da dare ya rufa Bahiyya na kwance a dakin ta babu abunda takeyi sai kananun kuka,umma adama ce dama taga wulgawar ta dazun ta kuma dade da ita tana rarashin ta,..

Tsaban zuciyan ta ya tafasa she lost control of her patience,a duk sanda ta tuno kalamansa tayi ta maganganu masu zafi kenan cikin kukan take cewa ita wallhy ma bata son shi,kuma bata son auren.

Umma adama da bata san komai ba sai bata ce komai

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login