Showing 72001 words to 75000 words out of 135555 words

Chapter 25 - AKIDATA book 1 HAUSA NOVEL

17 Jan 2026

648



"A'a Ramla tynda kikaga na ha?ura ban Wau mataki ba kema ha?uri zakiyi, karki ja mana Asara goma da Ashirin, kin san taSa wannan yarinyar dai dai yake da kawo ?arshenmu a gidan nan"

"Niba ita zan taSa ba, wannan sakaran zan nunawa kuskurensa, se yayi dana sanin zuwa gidan nan, zega abunda zan masa"

******************************

Alhaji Munir, Musa, Haruna se kuma Sale ne zaune a katafaren Falon suna tattaunawa, kana ganin fuskokinsu zaka san abunda suke tattaunawar yana da matu?ar mahimmanci a gurinsu.

Nurat ce ta shigo falon bakinta Wauke da Sallama tana Wauke da manyan kuloli a hannunta.

Gaba Waya suka bita da ido, kanta a ?asa ta ?araso cikin falon ta dur?usa tana gaishesu, Amsawa sukayi gaba Waya Alhaji Munir yace? "wai yanzu Nurat ce ta girma haka, gaskiya babu zumunci yakamata ace yaran nan suna zumunci suna a tsakaninsu"

Alhaji Haruna yace? "gaskiya kam danni banda yanzu ma ban santa ba"

Nan sukayi ta surutunsu, yayin da Saleh yake gefe ya?i cewa komai, Nurat ta gana hada hadar kawo musu Abinci ta juya bar falon.

"Wai kai Saleh bazaka saki jiki damu bane? Akwai fa riba a har?allar nan" cewar Alhaji Musa

"Niba ribar ce a gabana ba Wan uwana ne a gabana, yana gadon Asibiti kunsa an bashi guba ku kuma kuna nan kuna cin Abinci"

Alhaji Haruna yace? "to kuka kake so muyi? Wallahi idan asirinmu ya tonu dagamu harshi sedai wasu bamu ba danme zamu bari ya fallasamu"

"shikenan a rayuwa kenan kowa kansa ya sani"

"?warai kuwa ka bari har?allar nan ta faWa, idan ta faWa ka samu kasanka seka fiddashi"

Alhaji Musa yace? "Wasan yana dab da zuwa ?arshe indai abunda muka tsara ya tafi daidai"

Alhaji Haruna yace? "?warai kuwa"

Suka maida kai suka cigaba da hirarsu yayin da Saleh gaba Waya abun duniya ya dameshi.

***********************************

Gaba Waya a sukwane Fahad ya koma gida, se huci yake kamar wani fusataccen kumurci, a falo ya tarar da mahaifiyarsa da ?annensa, yazo ze wuxe fuuu Hajiya Sarah ta mi?e da sauri tace? "lafiya kuwa Fahad?"

Ya daki kujera yace? "harni za'a kalla ace ban kai namiji ba? Me take ta?ama dashi ne haka? Ni Fahad Bulama har akwai Yarinyar da zata kalleni taci zarafina, dan kawai tana da kuWi, toni na ganta kuma ina sonta sannan zan nuna mata ni cikakken namiji wanda mata je rububin samu!!! Meta taka da harta ke wannan izgilin da cin zarafi ga mutane?? "

"kuWi yaro wanda hausawa kance masu gidan rana, tabbas Widad ko ba ran Mahaifinta tana da kuWin da zata taka wanda taso, kar ka manta da bazarsu muke rawa Fahad, ina son saka alkhairi ne da alkhairi shiyasa nake ?o?arin haWaka Aure da ita, karka kusakura inji kayi mata wani abu wanda ze Sata ranta kona mahaifinta, bazaka taSa gujewa wannan Auren ba"
Alhaji Bulama ne tsaye a ?afar benen dake falon, yana wannan maganar

" dan tana da kuWi, kuWin banza kuWin wofi, akanta aka fara arziki? Aiko da ance a gujewa Auren bazan guje masa ba ina sonta tayi min, amma wallahi na aure ta she must pay for what she did, kai kafin in Aureta ma zan Wula?anta ta wula?anci mafi muni wallahi ni za'ayiwa cin zarafi irin wannan bata isa ba Wallahi "

Ya juya ya bar falon a matu?ar fusace

Hajiya Sarah cikin masifa tace " Alhaji seda nace maka bana son wannan haWin, kawai ka kaimin yaro ana Wula?anta shi daga dawowarsa yaje gurinta zata ci zarafinsa haka, yarinya babu tarbiyya babu ta ido, na gaji da wannan abu"

"maza ki ziga shi, wallahi duk wanda yayi yun?urin kawowa auren nan cikas zega matakin da zan Wauka, sannan kija masa kunne, wallahi idan yayi yun?urin yi mata wani abu ta Waureshi wallahi ba zan sa baki a sake shi ba, kinji na gaya miki ku bar komai a hannuna nasan matakin da zan Wauka"

Yai maganar tare da barin falon ya koma benensa

Yusuf kam tunda aka masa warning yaja bakinsa ya tsuke har sukaje suka dawo be kuma cewa komai ba, amma yana jinsa a ?oshe saboda garar da ya kwasa yau.

Se bayan isha'i ya baro gidansu Widad, yanata sauri ya koma gida

Ba zato kawai yaga an saka masa wu?a a saitin ?irjinsa, tasayawa yayi cak ba tare da yayi yun?urin guduwa ba.

Kamar waccan ranar mutanen da suka tareshi ne suka sake tareshi.

"munzone dan mu cigaba da jadadda maka har yanzu muna bibiyarka, muna jiran karSar wannan abun daga hannunka muna nan muna cigaba da sa maka ido da duk wani motsinka"

"Wai wani abune wannan kuke son karSa? Ku gayamin in karSo in baku ku ?yaleni"

"An gaya maka bamu da lissafi ne? Ba zamu gaya maka menene ba, amma da zarar ka samu abun zamu sani, kuma zamu biyoka mu karSa"

Suka koma cikin motarsu suka tafi, sedai sunyi ganganci dan tuni Yusuf ya Wauke lambar motar akansa.

Yau yaci sa'a basu dake shiba suka tafi suka barshi, gida ya tafi yana tunanin meye wannan abun da'aka damu se an karSa a gurin Widad.

A haka har ya ?arasa gida, Seda ya zauna sukayi hira da Ummansa dukda abubuwa sun cunkushewa ?wa?walwarsa.

Ya gama cin Abinci ya tafi Wakinsa, dole zeyi tracking Win lambar motar nan ya gano motar waye.

Da ya koma gida Ummansa taita mita akan daren da yake kaiwa a waje, yaita bata ha?uri yana rarrashinta sannan ya tafi Wakinsa, ya nutsa a duniyar tunani sosai wayarsa ta fara ringing.
Lambar Sakina ce kamar kar ya Waga, sekuma ya Waga yasa a kunnensa tare da sallama.

"Yusuf baka yi bacci ba?"

"Eh banyi ba" ya bata amsa a ta?aice

"dama magana nake so muyi"

"Amma kinsan dare yayi ko?"

"eh nasani, maganar tana da mahimmanci ne a gareka"

Yusuf yace? "to ina jinki"

"Yusuf akwai bu?atar ka dinga taka tsantsan da wasu abubuwan, akwai mutanen da suke nuna suna tare da kai amma a bayan idonka suna cin dunduniyarka, ba kowane mutum ne aboki na gaskiya ba"

Yusuf yace? "nifa bana son irin wannan ?ananan maganganun, ni ina zaune da kowa lafiya"

"ba ?ananan maganganu bane ba, ka dai yi a hankali sannan karka yadda wani yasan sakamakon binciken da kake komai kusancinka dashi in ba yallaSai ba shawara ce yakamata ka kula"

"Shikenan nagode" Yusuf ya faWa cike da ?osawa, shi sam baya san abunda ze haWa shi da Sakina baya son mace mara kamin kai sam.

Amma nazarin maganganun ta? ya shiga yi, wayarsa ce ta sake Waukar ringing har yayi tsaki ze kashe wayar yaga lambar Alhaji Nasir.

Cikin ladabi ya Waga wayar suka gaisa da Baban Widad, Alhaji Nasir yace? "Yusuf meyefaru Wazu da Fahad yazo gurin Daughter"
. Cikin kame kame Yusuf yace? "Amm.. YallaSai yazo sun gaisa"

"Yusuf karka kareta, ka gayamin gaskiya me tayi masa? Wace irin karSa tayi masa?"

"da alama dai beyi mata bane, ta Wan dai nuna masa bata sonsa ne"

"Yusuf karka fara ?arya saboda ka kare uwar Wakinka, Bulama ya tabattar min da wula?anci tayiwa Fahad, kuma nasani zata aikata na kiraka ne dan in tabattar, saboda zan Wau mataki na ?arshe daya dace da ita, duk abunda nake dan gyaran rayuwar ta nake amma ta kasa ganewa, dan haka zan Wau matakin da bata taSa zata ba akanta wanda ze kasance hukunci na ?arshe da zan yanke akanta "

Domin gyara sharhi ko shawara, feel free to contact me
Ayshercool
07063065680

??? ? ? ? ? ? ? ? ? ?? _*A?IDATA*_
? ? ? ?

PERFECT WRITERS ASSOCIATION

(WE AIN'T PERFECT BUT WE ARE ALWAYS TRYING OUR BEST, TO MOTIVATE AND ENTERTAIN OUR READERS)

https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/

*Story and written by*

_*AISHA HUMAIRA
(Daddy's girl)*_

The experience writer of
*ABDUL JALAL*
* WATA KISSAR.... (SAI MATA) *
And now
*A?IDA TA *

I dedicated this book to my Mum
(Malama Nafisat Adam Muhammad) i love you mum

Ha??in Mallaka ?& : Littafin nan mallaki nane, tun daga sunan labarin zuwa abunda ya ?unsa, ban yadda wani ko wata ya sauyamin ko yin Amfani da wani Sangare na labarin ba ba tare da izinina ba, Nagode

https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends

ELEGANT ONLINE WRITER'S

? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ?? PART1
? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? Page 19_20

Gaba Waya Yusuf ya dirircei yace? "Amm... Amma YallaSai wani mataki zaka Wauka haka akanta, ina fatan ba wanda ze mata tsauri bane?"

"Yusuf kenan, ka damu da al'amarin Widad haka nan naji na yadda da kai, shiyasa har nake saka a cikin abunda ya shafi rayuwar mu, na yanke shawarar tsayar da ranar Aurenta a ?arshen wannan watan zuwa farkon wata me kamawa"

"Amma yallaSai baka ganin hakan ze sake jefa rayuwarta cikin hatsari, duba da yadda babu Aure a tsarin Rayuwar ta?"

"Yusuf, Widad fa mutum ce kuma lafiyayyiya tana ?in Aurene saboda wasu dalilanta da suke masu rauni a gurina, bana so in mutu in barta cikin kaWaici, nasan Bulama baze taSa barin Wansa ya Wula?anta Widad ba ko bayan raina, dan Allah ka cigaba da yimana addu'a, Amma insha Allah ko ba taso zan Waura mata aure karo na farko a rayuwata da zan Sata mata rai, amma ina fatan hakan ya zama alkhairi a gareta, Insha Allah gobe zuwa jibi zan dawk"

"shikenan YallaSai, Allah ya tabattar da alkhairi ya dawo da kai lafiya"

"Ameen Yusufa nagode sosai"

Tunda sukayi Sallama da mahaifin Widad abun duniya ya damu Yusuf, ji yake matakin da mahaifin Widad ke shirin Wauka tamkar ?arasa rugurguza rayuwar uwar Wakinsa ne gaba Waya, matakin yayi tsauri sosai, haka nan yaji wani irin matsanancin kishi na taso masa game da Widad Win.

Dafe kansa yayi tare da faWin "Innalillahi wa inna ialaihi raji'un, Allah ka tsareni da sake faWawa hatsarin Soyayya, Allah yasa tausayinta kawai nake ji, tabbas idan na fara son Widad zan shiga matsala fiye da wadda nasha a baya"

Bacci kam se ?arawo ne ya kama Yusuf.

Kwana biyu a tsakani Yusuf yana zuwa gidansu Widad amma ba wani aiki da yake yi, kuma sam baya ganinta.

Abubuwa sun ?ara cakuWewa Yusuf, tunani kala kala a zuciyarsa amma zuciyarsa tafi fargaba akan hukuncin da Daddy ya yanke Wauka akan Widad.

Ya Wakko wayarsa yana Wan duddubawa kawai yaga message ya shigo wayarsa, anyiwa ma'aikata canjin gurin aiki ciki harda Abbas, an maida Abbas aiki a kudancin Nigeria, abun ya Waurewa Yusuf kai sosai, mafi akasari anfi yin wa mutum wannan canjin aikin ne, kodai dan wani mahimmin bincike, ko ?arin girma kokuma dan hukunci ga wani laifi da ya aikata, sedai shi a ganinsa babu Waya da Abbas yayi wanda zesa ayi masa wannan transfer.

Ba shiri Yusuf ya bar gidansu Widad ya tafi gurin aikinsu, kai tsaye ofishin Oga Suleiman ya wuce, gaje suka gaisa Suleiman yace? "Yusuf naga aikin daka turomin, kayi ?o?ari sosai Yusuf sannan ina taya ka murna da sabon mu?aminka"

Yusuf cikin rashin fahimta yace? "YallaSai nida ban fahimci abun nan ba, me Abbas yayi za'a Wauke shi daga gurin nan akaishi wata uwa duniya?"

"Nima ban san meyasa hakan ta faru ba, sedai daga sama ne akayi wannan transfer sannan ka samu ?arin matsayi"

Yusuf ya dafe kai yace? "YallaSai babu yadda za'ayi a bar Abbas a gurin nan ne? Bekamata a raba shi da iyalinsa ba zuwa wata uwa duniya ba, ni dai banji daWin hakan ba, zanyi kewar abokina kuma Wan uwana"

Suleiman ya jinjina sau?in kai irin na Yusuf yace? "ya za'ayi se ha?uri haka sha'anin aiki yake"

Jiki a sanyaye Yusuf ya baro office Win Suleiman ya nufi na Abbas, se sarawa Yusuf ake ana masa murna amma shi sam hankalinsa yana kan wannan transfer da'akayiwa Abbas.

Da sallama ya shiga Office Win ya tarar da Abbas yana ta tattara kayansa dake Office Win.

"Abbas ya akayi haka? Me yasa akayi maka transfer haka ta gaggawa?"

Abbas yace? "nima ban sani ba Yusuf, jiya aka sanar dani kuma akace lallai gobe in Allah ya kaimu in tafi"

"yanzu babu wani abu da zamu iyayi a fasa wannan transfer Win?"

"Yusuf nayi duk ?o?arin da zanyi amma abun ya gagara"

Gaba Waya Yusuf ya rasa abunda yake masa daWi, dan har cikin ransa yake jin rabuwa da Abbas Win, dan yana jin Abbas tamkar wani Wan uwansa.

Wayar Yusuf ce ta fara ringing, ya Wakkota daga aljihunsa ya Waga.

"Yusuf mai gida ya dawo yanzun nan, yace a kiraka"

"Shikenan gani nan zuwa"

Yusuf ya kashe wayar yace "Abbas zanzo gida insha Allah, zan ganka muyi sallama"

Abbas yace "Yusuf na ta yaka murna, an ?ara maka matsayi"

Yusuf yace? "Abbas sam bana murna da wannan ?arin matsayin, ni tafiyarka ce damuwa ta, bari inje wannan kiran zan nemeka Insha Allah"

Sukayi musabiha, Yusuf ya juya ya fita, Abbas ya raka bayan Yusuf da harara tare da yin ?wafa.

Tun daga harabar gidan Yusuf yaga manyan motoci da alama bayan dawowar maigidan anyi ba?i a gidan.

Kansa tsaye ya nufi cikin gidan, a falon ya tarar da Alhaji Nasir, Bulama, Fahad Hajiya Halima da iyalanta.

Yusuf ya ?araso yana gaishesu, Alhaji Nasir yace? "?araso kusa dani Yayana, nace a kiraka aka cemin ka fita ne"

Yusuf yace? "eh naje wani uzuri ne"

Fahad se wani hararar Yusuf yake, shiko Yusuf ya basar kamar be gani ba.

Tsit falon yayi na wani lokaci, Yusuf ya rasa dalilin hakan, yana Waga kai yaga gimbiyar ta fito daga ?ofar part Winta, da alamu wannan zaman fitowarta ake jira, seda ta tsaya ta ?are musu kallo Waya bayan Waya sannan ta ?araso cikin takunta na isa, ta samu kujera Waya ta zauna ba tare da ta kula kowa ba.

Alhaji Nasir yace "daughter"

"Na'am Daddy"

"waye wannan?" ya nuna mata Bulama

"Alhaji Bulama"

"kin san matsayinsa a gurina?"

"Just a long time business partner to you"

"he is more than that to me, kuma kin sani danme zan baki umarni kiyi fatali dashi? Duk abunda mukeyi munayi ne dan rayuwarki, danme zaki ciwa Fahad mutunci? A gaban Yusuf komai ya faru, daughter nasan duk abunda kike yi, ina ?yale ki ne saboda nasan halinda kike ciki na maraici, amma kina zarce ?a'ida wasu lokutan, daughter farincikin ki muke fata shiyasa muke son aurar dake"

Gaba Waya Widad ta Wauke kai daga kallon Daddynta zuwa wani sashin daban, tanajin Sacin ran saboda wannan da?i?in talasurun Fahad Win yau Daddynta ke mata faWa, ze gane bashi da wayo.

"dan haka whether you like it or not, i have took the final decision, ending of this month zuwa farkon wata na gaba zan Waura Auren ki da Fahad"

Zare ido Ramlah tayi, taji zuciyarta kamar zata faWo.

Fahad ya wani gyara zama ya kalli Alhaji Nasir yace? "sannan Daddy gaskiya yakamata ayi mata magana akan tasan yadda zata dinga gayamin magana, ta tauna ta kafin ta faWeta dan sam bata da Wa'a"

Mi?ewa Widad tayi tsaye a fusace tace? "Over my death Body Daddy, wallahi da in auri wannan mara amfanin gara in kashe kaina, kai ka isa ka kalli tsabar idona kace a koyamin yadda zan magana, waye kai"

"Widad!!!"? mahaifinta ya kira sunanta tare da Mi?ewa kamar ze kai mata duka.
Cikin zafin nama Yusuf ya mi?e ya shiga tsakanin Widad da mahaifinta ya girgiza kai yace? "YallaSai ayi mata afuwa dan Allah, baka saba yi mata magana haka ba karka fara yanzu karkasa zuciyarta tayi rauni, kowa ya juya mata baya, ka sauraretaba zata rasa dalilinta na ?insa ba"

Alhaji Nasir yace? "Amma Yusuf yakamata Widad tayi min haka a gaban mutane ta nuna ban isa ba?"

Girgiza kai Yusuf yayi yace "ba tayi haka dan Wula?anta kaba, ta tashi a environment Win da kowa yana da 'yancin faWan abunda yake ra' ayinsa, karka Wau hakan a matsayin ta Wula?anta ka, kayi ha?uri dan Allah kasan bata da lafiya"

Tuni hawaye ya wanke fuskar Widad ta kalli Daddynta karo na farko a rayuwar ta da ya?i bin abunda takeso, hannayenta biyu ta haWa tareda du?ar da kanta alamar neman afuwa, daga nan ta juya Wakinta.

Alhaji Nasir ya nemi guri ya zauna, Bulama yace? "lamarin daughter se ha?uri, Allah ya shirya mana"

Hajiya Halima ta gyatsine baki tace? "wannan direban ne yake hure mata kunne take iskancin data ga dama, na rasa wace irin ala?ace tsakaninsu banda haka ana mata faWa meye na tsoma baki? Kaima YallaSai harda kai da kake saka bare a al'amuran gidanka"
? Alhaji Nasir yace? "ba ruwan Yusuf, a irin taurin kai na Widad da irin ha?uri na Yusuf be isa ya hure mata kunne ba, sedai ha?urinsa ne yasa suke tare har yanzu, dan haka karki ?ara aibata shi ko Wora masa laifi, kaimu Fahad zan shawo kan komai insha Allah"

Yusuf ya mi?e yayi musu sallama ya fice suka cigaba da tattaunawa.

Cakwakiyar gidan nan akwai sar?a?iya da ban mamaki, yana nan zaune ya dafe kai yayi shiru Bulama da Fahad suka fito zasu tafi, Bulama ya shiga motarsa direbansa ya ja suka tafi.

Fahad ya tako zuwa gaban Yusuf ya zauna yana fuskantar Yusuf yace?

"kaine direban Widad ko?"

Yusuf yace
"Eh nine"

"Naga kamar matsayinka a gidan nan ya wuce matsayinka na zahiri, zan ja maka kunne ne idan har kana shishshigi da iyayi ka kiyayi Fahad, dan bana barin duk wani abu daze kawomin cikas, matsiyaci kawai kalli rigar wuyanka wai har kaine zaka shiga maganar da bata shafeka ba"

Yusuf yayi murmushi ya mi?awa Fahad hannu yace "Assalamu Alaikum warahmatullah"

Fahad ya kalleshi yace "ni zaka mi?owa hannu kace mu gaisa, kasan koni waye?"

"haka Addini na ya koyamin, ban saniba ko zama a cikin turawa yasa ka manta hakan, rigar wuyana zata iya fin taka daraja in har da gumin halak na sameta, sannan nafi kowa sanin ko kai waye, Wan adam ne da'aka samar daga Najasa wanda ?arshena ni da kake kira matsiyaci da kai da kake ganin kanka wani ?arshen mu Waya wato turSaya kuma Abincin tsutsa, kana fuffukar ban san waye kaiba, kamar ba'a gabana mace ta keta ka ba ta Wula?anta ka, wula?anci mafi ?as?anci shine yadda ake cusa mata kai tana cewa bata sonka "

Galala Fahad yayi yana kallon Yusuf, sam be zaci Yusuf ya iya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login