Showing 90001 words to 93000 words out of 110331 words

Chapter 31 - MAWAHIB COMPLT HAUSA NOVEL

13 Sep 2024

19705

dandruff shampoo serum, bdy cream, hand cream, magungunan chuttuka da na mata masu inganchi da qara lfy ajikin dan
adam ga number kmr hk 07046665338 ko 07061664264 munada distributor ako Ina afadin kasarnan da ketare muna koya harkokin kasuwnchinmu ga masu bukata akan 5000 kacal

sannan munada tsuntsaye na kasashen waje tattabaru game bukata ko koya akwai riba kwarai aharkar mebuqata yasiya koya koya seyanemeni a number na kamar haka 07046665338 ko 07061664264, ku antayo ayi tafiyar daku,yar'uwa kikoyi sana'ah akan wannan farashi me sauqi kema ki kafa kankiπŸ’ƒπŸΌ


******


Bayan tayi wanka ta shirya qin futowa tayi,zamanta tayi adaki suna exchange messages itada Yaya Captain,shine yake fada mata yazo gaida su Mamy bai ganta ba,anan take sanar dashi tana cikin dakinta tana tunanin sa.

Mamy da taji shiru Mawahib taqi futowa ta dauko abincin tabiyota dashi daki tace"tunda zaman daki ya aureki ga abincin nan"

Bata Iya kallon Mamyn ba,saboda kunyar ta takeji,kawai abincin ta kar6a tafara ci.

tun yamma Mamy take hada mata magunguna na qarin ni'ima wanda zai taimaka mata wajan rage radadi koda sunkoma Abuja.
Da daddare tasata agaba saida taga tasha kala kalar magunguna masu kyau da inganci,sannan tayi mata fada sosai akan bin miji, ta kuma sata kullum idan sunkoma ta dinga cin fruit.

Har dare tana tareda Mamy saida Mamy taga tagama hure mata kunne tsaf akan kula da Captain sannan tabarta tatafi dakinta da magungunan ta, tasaka su cikin jakar kayanta, tagama hada kayanta tsaf,sannna ta kwanta,tun safe data bar dakinsa bataga Yaya Captain ba,tasan yana can yana fama da mutane masu zuwa yimasa sannu da zuwa, uwa uba kuma abokinsa, amininsa, dan'uwan sa Yaya Ashraf Shima bazai bari surabuba, hakan yasa tayi baccinta cikin jin dadi tana tuna irin dadin dayasa taji yau dasafe.(πŸ™ˆ)

Da Mamy da Mama Sadiya,da Momy kilishi,da Ashraf,da Nabiha,da Captain da Mawahib,gaba dayansu suka tafi Abujan zasu raka Amarya dakinta tareda duka kayan lefenta.

Gidan Captain yau saiya zama kamar gidan biki,Nusaiba ma da taji labarin sunzo haka tasa Captain Habib yakawo ta gidan, tun safe tana gidan tareda su,saida azahar tatafi, Mawahib taji dadin zuwan gidan tareda su,itada Mama Sadiya da Mamy ne sukai girki, sannan suka gyara gidan tsaf, banda Nabiha saboda tayi nauyi.

Atare sukaci abincin gaba dayansu,kana ganinsu zakasan cewa familyn yagama cika da farinciki,sai qarfe biyar na yamma jirgin su yatashi zuwa kano, Mawahib kawai aka bari a gidan, shikuma Captain yamusu rakiya Airport.

Bai dawo gidanba saida yabiya ta asbiti yayiwa doctor bayanin halin dayake ciki, dakuma yanayin yanda kake ganin sperm dinsa,ya rubuta masa wasu magungunan,sannan ya siyo yadawo gida.

Yana zuwa gidan yaji shiru kamar yanda yake ada,falon yayi tsaf ko'ina yana tashin qamshi,tana jiyo dirin motarsa daga sama tafuto daga dakinta cikin wani irin arnan kayan bacci wadda Sis Saudat takawo mata,komai na jikinta kana ganinsa,da gudu tasauko tazo tashige jikinsa, baisan lokacin daya saki ledar magungunan saba ya rungume ta yana sakin ajiyar zuciya, haqiqa sai yanzu ne yasan cewa shima Ana qaunar sa.

Shiru sukai a tsaye rungume da juna,cikin rada yace"duk wanda yace zaizo kifada masa bakya nan..."(πŸ™ˆ)


Wani irin kallon soyaiya tayi masa, sannan taja hannunsa tace" muje kaci abinci"

Hannunsa ya qwace yadauketa cak, sannan yadauki magungunan sa yayi sama da'ita yace"ga babban abinci na"

Cikin sauri tarufe fuskarta a qirjinsa,kai tsaye dakinsa yanufa da'ita,ya kwantar da'ita akan gadon, sannan yawuce toilet yayi wanka, wayarta ce a hannunta tana dannawa, tana ganinsa bayan ya futo yanufi fridge yadauko ruwa yabude maganinsa yasha, sannan yadauko man dazai shafa yanufi gadon dashi yabata yace"bissmillah"


Haly JASHERU venture's,munada kayayyaki masu kyau da inganchi ba algus da ha'inci, kayanmu daga Ethiopian ne, prdct dinmu muna Ethiopian magic hair oil, anti dandruff shampoo serum, bdy cream, hand cream, magungunan chuttuka da na mata masu inganchi da qara lfy ajikin dan
adam ga number kmr hk 07046665338 ko 07061664264 munada distributor ako Ina afadin kasarnan da ketare muna koya harkokin kasuwnchinmu ga masu bukata akan 5000 kacal

sannan munada tsuntsaye na kasashen waje tattabaru game bukata ko koya akwai riba kwarai aharkar mebuqata yasiya koya koya seyanemeni a number na kamar haka 07046665338 ko 07061664264, ku antayo ayi tafiyar daku,yar'uwa kikoyi sana'ah akan wannan farashi me sauqi kema ki kafa kankiπŸ’ƒπŸΌ

Kallan man tayi sannan ta kallashi, tayaya ne zata Iya shafa masa mai banda de neman magana irinna Yaya Captain?
Kallonta yayi da idonsa suka qanqance yace"mekike jira ne?"

Ahankali tasaka hannunta takashe wutar dakin,duhu ya mamaye dakin sannan tatashi ta matso jikinsa tafara shafa masa man a dantsan hannunsa,shiru yayi yanajin yanda yatsun hannunta suke sake birkita shi,sake zubo man tayi a hannunta zata shafa a qirjinsa yayi sauri ya fizge towel din jikinsa sannan yakai hannun nata kan cinyarsa yace"shafa anan"

Babu musu tafara shafa masa ahankali, wani irin nishi Yasaki yafada kan gadon,tanajin yanda yake qoqarin Jan hannunta zuwa wani waje me girma na daban.

Jikinta ne yafara karkarwa,ta kalleshi da sauri taga idonsa a lumshe gaba daya yasakar mata ragamar komai,hakan yasa gudun 6acin ransa tayi abinda yake buqata, lokaci daya taji Yasaki wani irin ihu,adede lokacin wayarsa tafara qara,kallon wayar tayi taga Hajiya kilishi ce take kira,ahankali ta dauka tareda bashi tace"Momy ce"

Idonsa a lumshe yace"Momy.."

Hajiya kilishi tace"Aryan kana jina? wallahi tallahi kabi yar mutane a sannu, banaga kanka yana rawaba idan kakashe musu yarinya kaima kasheka za'a yi,kadawo hankalinka ba Soja ka aura ba"

Mawahib ganin idonsa a lumshe yanajin abinda Hajiya kilishi take fada hakan yasa tayi tunanin hankalinsa baya kanta,cikin wani irin Salo tasake zuba man a hannunta taci gaba da shafa masa daduka hannunta biyu,lokaci daya Captain Aryan ya qame.

Hajiya kilishi data ji shiru tace"kana jina aiko?"

Idonsa a lumshe daqyar yace"to Momy"
Sannan yakashe wayar karta gane halin dayake ciki.
Wulli yayi da wayar cikin jin dadi yace"Honey zaki kasheni faaaa"

Yaja faaaa din dawani irin Salo,ganin abinda take masan yasamu kar6uwa hakan yasa tafara yimasa wani irin salo ita kanta batasan ta'iya ba,ta sunkuya ta dora bakinta a qirjinsa , tayi masa kamar yanda yayi mata agida.

Ko minti biyu batayi da farawa ba yaji bazai jure ba,cikin sauri yasaka hannunsa yafarka rigar jikinta,ya birkitota tadawo qasansa, sannan yafara kissing dinta kamar mayunwacin zaki,ganin yanda ya birkice kamar bashi ba hakan yasa tafara tsorata dashi,musanman lokacin da taji yabuda cinyoyinta, cikin sauri tahade qafafunta, gabanta yana faduwa tatuna a zabar datasha a karonsu na farko,hawaye ya zubo daga idonta tasan cewa yauma bazai qyale taba,girgiza kanta tafara yi da sauri,cikin kuka tace"bazai iyu bafa...."

Cikin wata irin murya mecike da buqata yafara kokarin shiga jikinta ta hanyar neman hanyarsa yace"inji waye bazai iyu ba?"

Kuka tafara sosai,cikin sigar lallashi yashare mata hawayen idon nata amma yakasa cewa komai ba,ahankali yatura yashigeta da qyar,wani irin qara yasaki yayinda Mawahib ta kawar da kanta gefe tana tsiyayar da hawaye,sosai take jin bala'in zafi,kamar babu banbanci dana farkon,Captain kuwa yagama nutso ajikinta kokadan baisan tana wannan kukan ba,maganganu yake mata barkatai marasa kan gado,hakan ne yasake tabbatar mata baya cikin hayyacinsa,bata bari yaji kukan nata ba,saide hawayen nata duk ya jiqa fillon, yadade yana abu daya sannan yasamu nutsuwa, fuskarsa sharkaf da hawaye,ya rungume ta jikinsa yana kissing dinta,sake cusata yayi a jikinsa yanaji kamar yamaida ta cikin jikinsa.

Idonsa ya lumshe sannan yace"Allah yayi miki Albarka"

Ajiyar zuciya tayi duk da taji ajikinta,bata yarda yagane ba,batayi masa ihu da kwakwaro ba kamar na farko,tayi shiru duk da tanajin kamar ta mutu haka tayi shiru saide ruwan hawaye.


Kanta tagyada masa alamun amsawa.

Murmushi yayi yace"Allah yaqara miki...."

Ta kalleshi, suka zubawa juna ido duk da duhun dakin, yayi murmushi yace "meyasa baki tambaye niba?"


Ahankali tace"mezai qaramin?"

Sunkuyawa yayi yadora bakinsa kan kunnanta cikin rad'a yace"Dadi..."

Murmushi tasaki batace komai ba,yazuba mata ido yana ganin yanda murmushi yake mata kyau,yace"mekike yiwa murmushi?"

kallonsa tayi tace"mezance Yaya Captain? bansan ta yanda zanyima bayanin murmushin dake kan fuska taba,abinda nasani inde kana tare dani zanci gaba yin wannan murmushin har qarshan rayuwata, naji dadin sakamin albarkar dakayi sosai, Allah yaqara maka lafiya kaci gaba da jiyar dani irin wannan yanayin kullum..."(πŸ™ˆ)


wani irin murmushi yasaki me sauti,da alama yaji dadin maganar tata,Mawahib ta kalli yanda yake cikin walwala saboda maganar data masa,kuma tafadi hakan ne danyaji dadi amma bawai dantaji dadin abunbaπŸ˜³πŸ˜‚πŸ€£
asalima banda azaba data kar6a babu abinda taji,tafijin dadin wasan sosai fiye da wannan abun.

Saida yagama murmushin sannan ya kalleta cikin jin dadin maganar tata sannan yace"Allah ya shiryeki...."

sannna cikin jin dadi yace"kinaso kenan?"

Domin yaji dadi hakan yasa tadaga masa kanta alamun eh tanaso,kuma tanada tabbacin shima yanason maganar,shine yawani wayance wai Allah ya shiryeta(πŸ˜‚)











Asuba tagari 'ya'yan Hajiya kilishi....πŸ™πŸ»




Mawahib littafin kudi ne,zaki biya naira 500 kacal,ki karanta abinki cikin kwanciyar hankali,sayan nagari maida kudi gida πŸ’ƒπŸΌ

Zaki turo 500 ta wannan account din

0164549488
Amina muhammad
GTbank

Kokuma katin MTN ta wannan number 08033300034

Tareda shedar biya ta wannan number

08033300034



Amnah El Yaqoub✍🏻
[7/18, 5:57 AM] AMINA KABIR CAPS: MAWAHIB


Mawahib littafin kudi ne,duk me buqata naira 500 ne kacal ta wannan account din
0164549488
Amina muhammad
GTbank

Kokuma katin MTN ta wannan number 08033300034

muddin kika karanta baki biyani haqqina ba nabarki keda mahaliccinki




sunyi bacci irin wanda suka dade basuyi me dadinsa ba,Mawahib baccin wahala take domin kuwa ba qaramin jin jiki tayi ba,yayinda Captain yayi baccinsa cikin kwanciyar hankali kuma me dadi.


Kamar yanda yafada kafin su tafi yanason ya dauki hutu hakan ce ta kasance,babu inda yake zuwa koda yaushe suna manne da juna,ya shagwa6ata yanda ya kamata, yamaida ta kamar zinariya sai abinda tace, a yanda ta lura dashi shine kokadan babu daga qafa a al'amarinsa,safe rana dare duk lokacin data motsa masa haka zaiyi yadda yakeso da'ita, wannan dalilin yasa tarame,saide bayan sister Saudat tasake kawo musu ziyara hakan yasa tajata daki tacire kunya tafuto fili tayi mata fada tareda bayani filla filla akan hakan,taja hankalin ta akan cire tsoro takuma gargadeta akan saka abun aranta.

Cikin ikon Allah datayi amfani da shawarar data bata saita ga canji,hakan yasa ta kwantar da hankalin ta,sukaci gaba da cin amarcinsu hankali kwance.
A6angaren Captain yanaci gaba dashan magungunan sa,kuma yana ganin cigaba sosai,ita kanta Mawahib yaga sai wata qiba take hadawa ta musanman sakamakon yanda ta kwantar da hankalin ta.
Tsawon sati biyar kenan suna amarci,kullum ana abu daya hakan yasa tafara sabawa dashi,uwa uba Yaya Captain din ba baya bane wajan Iya kula da mace,kokadan batada damuwar komai yanzu,fatanta daya Allah yabawa mijinta lafiya suma su samu Babynsu,yau shiryawa sukai cikin manyan kaya suka futo a asalin hausawan su, suka nufi jihar kebbi,wajan mahaifinta,shida kansa yaje Airport ya daukosu,tun ahanya yake jansu da fira sunata dariya shida Captain kamar ba surikinsa ba,kai tsaye gidansa ya wuce dasu hadadden gida mai tsananin kyau da qawa,Mawahib ta qarewa gidan kallo tana tunanin da yanzu Mamyn ta tana ciki, jikinta yayi sanyi,suka shiga ciki, zama sukai a kujera Abbanta ya kalleta yace"Ruqayya shiga kitchen ki dauko muku lemo kinsan baban naki shi kadai ne"

Murmushi tayi, tatashi tacire mayafin jikinta tashiga kitchen din gidan ta ganshi tsaf babu abinda babu na buqata,ruwa da lemuka tafara kaiwa, itama ta zauna tafara shan lemon,tun tanashan lemo a hankali harta ware ta shanye gora daya,tasake daukan wani tafara sha,Alhaji Ma'aruf ko a jikinsa baima lura da'ita ba,yayinda Captain Aryan yake satar kallonta gabansa yana faduwa wanne irin shan lemo take haka?,danma gida sukazo,da'awani wajan ne cewa za'a yi ba lafiya ba(πŸ˜‚)

Tunanin sa baigama yankewa ba yaga ta dauki gora ta uku,tanasha ta kalli babanta tace"Abba da wannan lemon zan tafi"

Captain Aryan yazaro idonsa,(😳)
Karfa tasa mahaifin ta yayi tunanin baya bata lemo agida.

Cikin jin dadi Alhaji Ma'aruf yace"akwai a store ai Ruqayya,saiki tafi dashi, suna nan dayawa a store idan kin shiga kitchen zakiga wata qofa kibude akwai kayaiyaki aciki ki dauki duk abinda yamiki"

Cikin sauri Captain Aryan yace"Abba ai akwai irinsa a Abuja, idan muka koma sai asiya,a gidan nede babu saboda bana siyo lemo me gas"

Mawahib ta kalleshi tace"ni wannan nakeso,bana Abuja ba"

Captain yabita da kallon mamaki,bata lura da irin kallon dayake mataba tatashi tawuce kitchen ko kallon inda Captain yake batayi ba,store din tashiga taga komai, sannna ta dauki tukunya ta wanke tadora musu abinci,jitayi tana sha'awar tuwo, hakan yasa tatuqa musu tuwon shinkafa da miyar ridi ta yaiyanka naman kaza aciki,tun daga falo suke jiyo tashin qamshin girkin.
Kafin tagama aka kira sallar azahar,su Captain suka fita sallah ita kuma takawo musu abincin ta ajiye,sannan takoma tagyara kitchen din,tafuto tayi sallah tana azkar tana tunani meyasa tasha wannan lemo haka saikace wanda tayi kwana da kwanaki batasha ruwa ba?
tashi tayi tacire mayafin jikinta bata jira su ba, tazuba wani uban tuwo tasaka miya, tafara ci,suna shigowa Abban yaga abincin data zuba yayi murmushi cikin ransa yana jin dadin yanda aure yayi albarka da alama tanada juna biyu,musanman daya ga tasake hada wata Uwar qiba ba kamar lokacin da sukaje gidanta ba shida abokinsa Alhaji Bala.

Captain Aryan kuwa kawai kallonta yake, yasan cewa bazata Iya cinye wannan abincin ba,kawai shirme ne irin nata,yasan ko yankata za'a yi bazata Iya cinye waba,yazuba mata ido yana ganin yanda zata qare.

Shine yazuba musu nasu shida Abban ta,suka faraci, Abbanta ya kalleta yace"Ruqayya waye ya koya miki girki ne, ko Maryam ce?"

Murmushi tayi tace"A wajanta nakoya Abba"

Jinjina kansa yayi tace"ai Maryam ta'iya girki sosai,tanada haquri da kawaici,lokacin datana gidannan nayi tunanin bude mata gidan abinci, to kuma Allah baiyi zamu zauna ba,mahaifiyata tayimin fada sosai akan rabuwa ta da Maryam,kafin Allah yayi mata rasuwa saboda dukansu acikin gidannan muke zaune kafin nasa a rushe shi, namaida shi ginan zamani"

Mawahib tace"to Abba yanzu kai kadai kake zaune akwai tsaro ne a gidan?"

Captain Aryan yajuya ya kalleta shima tambayar dayake son yimasa kenan,plate din gabanta ya kalla yaga wayam tacinye duka tuwon gabanta, lokaci daya yakasa 6oye mamakinsa har fuskar sa ta nuna.

Alhaji Ma'aruf yace"ni kadai nake zaune,babu abinda yake faruwa ai unguwar akwai tsaro,akwai gidan wani kawunki acan cikin gari zamuje daku yanzu ku gaisa dashi,kamar Yaya yake awajena,idan nagaji da zaman nan Ina zuwa can nayi kwana biyu,shi kadai yarage min yanzu a dangin, duk sun rasu"

Captain da Mawahib suka hada baki sukace "Allah yaji qansu"

Ya amsa musu da "Ameen"

Ya kalli Captain yace"anan zaku kwana ne?"

Captain Aryan ya sosa kansa yace" a a Abba yau zamu wuce,jirgin qarfe biyar na yamma zamubi mukoma"

Cikin gamsuwa Alhaji Ma'aruf yace"to bari in turawa Alhaji Bala text yazo muje na nuna muku gidan gonar Ruqayya,dakuma sauran kadarorinta, saina baka takardun katafi dasu"

Cikin ladabi Captain Aryan ya amsa masa.

Wajanda sukaci abinci tagyara,sannna tadawo falon ta zauna suna jiran zuwan Alhaji Bala,a wannan dan Zaman jiran bacci me dadi ya dauketa, saida Alhaji bala yazo sannna suka tasheta suka tafi.


Sunje taga gidan kawun nata, matarsa tayi musu tar6a mai kyau,sunji dadin yanda tayi musu hidima takama Mawahib ta riqe kamar zata maidata ciki, daga nan sukaje sukaga gidan gona wanda yahada da shanu da kaji raguna wani yanki naciki kuma akayi shuke shuken kayan fruit.
sukaje yanuna musu gonakinta wanda mahaifiyar sa tabata, dakuma filaye wanda shine yabata su,basu dawo gida ba sai qarfe hudu,suna zuwa sukai sallah, sannna sukai haramar tafiya.

Sunfuto compound wata mata tashigo gidan aqalla zatakai shekara Arba'in, gaida su tayi, Abba ya kalleta cikin murmushi yace"Murjanatu kece a gidan yau?"

Cikin ladabi tace"eh wallahi,naje gidan Anty ne shine tabani wannan saqon tace na kawowa Ruqayya"

Cikin fara'ah Alhaji Ma'aruf yace"ikon Allah,itade bata gajiya harda wahala kuma?, toga Ruqayyan nan"

Yafadi haka yana nuna mata Mawahib sannna ya kalli Captain Aryan yace"qanwar matar yayana ce,gidan damuka baro yanzu"

ta qarasa wajan Mawahib tace"Amarya gashi,sai yaushe zaki dawo kimana kwanaki kuma?"
Cikin jin dadi Mawahib tace" zan dawo insha Allahu"

tace"to ga wayata sakamin number ki saimu dinga gaisawa"

Mawahib ta kar6i wayar tasaka mata number sannan suka rabu cikin mutuntawa.

Har Airport Alhaji Bala da Alhaji Ma'aruf suka kaisu Mawahib,sunyi sallama zasu rabu tajuya ta kalleshi tace"Abba"

Cikin mamaki ya juyo yace"na'am"

tadawo baya ta qaraso wajansa,Alhaji bala yayi murmushi yabasu waje, yayinda Captain ma yayi gaba yana jiranta,ta kalleshi cikin damuwa tace"Abba to yaushe zakayi aure?"

Murmushi yayi yace"aure kuma Ruqayya? da girmana ai yanzu aure mun barwa Yara"

Wani irin kallon shagwa6a tayi masa tace"Abba tobaga Anty murjanatu nanba,naga kamar batada aure"

Ajiyar zuciya yasaki tace"eh murjanatu batada aure amma Ruqayya murjanatu ai bazata yarda ta aureni ba saboda namata tsufa"

Cikin sauri tace"Abba dan Allah kafada mata"

Murmushi yayi yace"to shikkenan tunda haka kikeso,zanje gidan kawun naki saimu yi magana da yayarta idan batada manemi sai ayi abinda kikeso"

Cikin farinciki tace"to Abba nagode"

Alhaji Ma'aruf yasake kallon cikin jikinta yace"to Ruqayya,Allah yakaiku lafiya,kidinga kula de kinji ko?"

Kwata kwata bata fahimci meyake nufi da maganar sa taqarshe ba,kawai de ta amsa ne.

Acikin jirgi ta dora kanta akan kafadar Captain suna zance kad'an kad'an har bacci ya dauketa,saida suka qarasa Abuja sannna ya daukota cak a hannunsa, lamarin daya bawa kowa mamaki,kuma babu damar tsegumi saboda fuskar Captain din a Captain dinta take(😎)

Bayan sunyi wanka sun kwanta,Mawahib tashige jikinsa tana shafa bayansa ahankali,hancin ta yana yawo a fuskarsa,cikin mamaki ya kalleta yau kuma itace da kanta take neman abun?
yabude baki zaiyi magana yaji tahade bakinsu,mamakinsa ya tsaya cak inda yaji itada kanta take masa komai,hakan yasa ya lumshe idonsa yanajin yanda take masa komai an maidashi dan gata.

Cikin wata irin shaqaqqiyar yace"zaki Iya baki gaji ba?"

Cikin muryar shauqi wanda ita kanta mamakin kanta take meyasa takejin wannan tsananin sha'awar bayan da bahaka take ba?
meyasa takejin idan baiyi mata abinda takeso ba akwai matsala?
kallonsa tayi cikin yanayin sha'awa tace"nide kayimin bangaji ba"

Ahankali yadaga kansa sannan yace"no,tunda ke kika faramin saide kici gaba"

Cikin sauri tadaga kanta sannna taci gaba da abinda take,Captain Aryan ya lumshe idonsa yanajin wani irin dadi yanda take masa komai,yasaba koda yaushe shine meyin komai yau kuma gashi yasamu zata masa tayaya ne zai yarda yayi wani abu?(πŸ™ˆ)

nishinsa kawai kakeji adakin yana wani irin numfashi,jin zaiyi mata ihu yasa tarufe masa baki,sannan tamaida hankali kan abinda takeyi, itace take gudanar da komai,yayinda Captain yakejin kamar yamutu dan dadi,ganin tana abu ahankali yasa ya kwantar da'ita yaci gaba dayi cikin sauri,sai ihu yake yana kuka.

Yayinda Mawahib tasakar masa jiki tana tayashi abinda yake,hakan ba qaramin dadi yamasa ba,jiyake yau tafita daban,jinta yake ta musanman saboda wani irin dadi data qara,hakan yasa bai tsaya Iya round daya ba, saida yayi nabiyu,anabiyun ma haka yaji irin dadin farko bata

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login