Showing 120001 words to 123000 words out of 134406 words

Chapter 41 - SIRRIN MU Complete HAUSA NOVEL

21 Aug 2024

18351

yana dukan saitin 茩irjinsa wanda yake a bu蓷e slowly ya 茩ara try na bu蓷e idanunsa sosai hasken room 蓷in ke damunsa amma bisa dole ya bu蓷e idanunsa tare da saukesu a saman drip 蓷in dake ma茩ale a hannunsa.
Sosai yay mmki domin bai tunanin a asibiti yake ba, kenan duk yadda yaso danne abun sai da yafi 茩arfinsa kenan, cikin ransa yake fa蓷in _"Zahraaah my wife_, 蓳oye min ya 茩are, zaki kasance da Malaminki, yanzu ne ya dace kisan cewa soyayyyar Malami fiye take data sauran maza" a zahiri kuma wani 茩awataccen Murmushi ne ya su蓳o ce masa.
Saukar numfashinta ya 茩ara dukan 茩irjinsa hakan yasa yay 茩asa da idanunsa,茩uri yay mata idanu ganin yadda take bacci amma sai marai-raice fuska take ga wasu gudun tun hawaye na bin idanunta wanda suka bushe.
茦yakkyawar fuskarta ya tsorawa idanu yana jin yadda so da 茩aunar Zahraaansa suke 茩ara ratsa zcyarsa, ganinta kawai kusa dashi yasa yaji ya nemi duk wani ciwo ya rasa.
Ware idanunsa yay ganin kayan da suke jikinta ba sune wanda tasa a Court ba.
Kenan kwana yay a asibitin ko mene? Agogon ya kala yana 蓷an runtsa idanunsa yaga wajan biyar na Yamma.
Kallonsa ya mayar gareta yaga yadda ta ri茩e masa hannu, lafiyayyiyan murmushi ya sauke ya mi茩a hannu da shirin shafa kanta yaji an mur蓷a handle 蓷in 茩ofar, janye hannunsa yay yana mayar da idanunsa a hankali ya rufe.
Arjun ne da Ya Falta sai Moon a bayansu tana shigowa Deen ya shigo sai Oga Muhammad Jalal Kabeer bobo shida Jalilerh.
Zama suke A hankali Moon tace "Till now yana bacci sannu Sheikh, yanzu dai no more damuwa".
Arjun yace "Wlh idanunsa biyu haka yake ai" Bobo yace "Uhm Gulma yake da matarsa 茩ilan" mintsininsa Jalilerh tayi ya ri茩e hannunta yana bata kiss ba kunya.
Sheikh yana jinsu yana ta laluban kalmar da zai fa蓷a ne, jin Arjun na ta蓳a sa yasa ya bu蓷e ido yana ya mutsa fuska..
Gaba 蓷aya suka ha蓷a wajan fa蓷in _"Congratulations from, RELESED FROM JAIL"_ kamar zai kuka sbd haushin da yaji na katse masa hanzari da sukai bai damu da Ya Falta dake wajan ba ya sassauta Muryarsa yace
"Barakallahu fiikuu, Shukkran, but kun shiga rayuwata".
Deen yace "Hhh naka wasa ne, idan zakai soyayyyar ka miye namu, tun kafin kayi mukai wanda zan 蓷agawa 茩afa cewa ya fini iya soyayyya _ABU_MALEEK_ "
Bobo yay dry yace "Kai wannan ai makauniya ta gama dashi bashi da kunya sam" Murmushi Deen yay yace "Kasan garin da suka je ashe akwai wasu halittu kamar huro masu shan jini akai Sa'a 蓷aya ya ciji makauniyar tasa, shi kuma Allah ya tsare sa shine daya koma masarauta ya killace ta ba tare da kowa ya sani ba yake bata jininsa take sha har taji sau茩i" Jalilerh ta zare ido tace "Mayya kawai ya aura wannan" Deen yace "Kaji 拼ar iya ba kiji ance cizonta akai"
Jalal yace "Abin ya fara zuwa da raini kuma da babban likitan 茩ashi kake mgn bada Lawyer ba"
Sheikh dai yana jinsu amma idanunsa na manne akan Fannah wacce ta fara mutsawa sbd surutun da ake, tashi tayi tana kwa蓳e fuska idanunta ya sauka akan na Sheikh da sauri tai 茩asa da idanunta sbd kwarjininsa da yay mata ga wata kunyarsa daya kamata.
Moon tace "End of discussion abar dai Sheikh ya huta yaji 蓷umin matarsa"
Murmushi Sheikh yay yace "Yawwa Queen, tattara su" Mi茩ewa sukai gaba 蓷aya suna masa addu'a ya amsa da Ameen yaywa Moon gdy.
Fita sukai hadda Arjun da Ya Falta ganin hakan yasa Fannah ta mi茩e yana 蓷an motsa bakinta so take ta tambayesa jikinsa amma ta gagara ganin yana niyyar tashi yasa tai saurin yin bathroom.
Ba'a Sallami Sheikh a ranar ba sai washegari bai 茩ara sanya Fannah idanunsa ba sbd kullum Granny da Ya Falta suna wajan Mama kolo da Yakura da Yagana sun koma.
Yana zaune a Parlonsa sanye da wani tattausan farin voyal mai manyan zane wannan karan ko singlet bai sanya ba, ana kallon 茩wantaccen gashin 茩irjinsa da tsinin brest 蓷insa, yana tunanin rayuwa tunanin Abbansa Barrister ya gama cika masa zcy bai ta蓳a tunanin haka al'amarin yake ba, wato ashe duk rashin kulawar da yake 茩in basa sbd yasan bashi ya haifesa ba, an kashe masa kakanni haka an nakasta rayuwarsa, daga 茩arshe an kashe masa Kawonsa Uncle Sham.
Ajjiyar zuciya ya sauke tunaninta ya fa蓷u masa mi茩ewa yay bayan ya gama shan lemon power horse energy, cikin nutsuwa yake taka 茩afafuwansa cike da kuzari a haka ya 茩ara so babban Parlo yana zuwa tana tashi sosai kwana biyun nan take jin kunyarsa musamman idan ta tuna abinda tai masa a kwanakin baya, Granny tana ganin ta ranga蓷a gu蓷a tace "Ga Imamu Ga Imamu,ma sha Allah Tubarkallah Ubanka sak babu abinda ya bambanta ka dashi"
Lumshe idanunsa yay yana kallon hanyar part 蓷inta da tabi, sosa kai yay yace "Granny bari na tambayeta ko taga laptop 蓷ita" kallonsa tayi tace "Wa kuma zaka tambaya" 茩asa yay da idanunsa yana juyawa ba tare da yace komai ba, 茩asa Granny tai da muryarta tana fa蓷in. "Yau naga 蓳atan nono a 茩irjin budurwa, wai wayo zai min, to Fisabilillahi zai hanashi ke蓳ewa da matarsa ne? Ai sai Allah ya tsine min ko Amina?"
Anut Amina ta saki Murmushi tace "Haka ne kam, Allah dama 蓷aukan ta yay zuwa wata 茩asar suka huta".
Mami tana jin Wayar tayi 茩ara ta manna a kunne tace "Kayi min al'茩awarin aiki me kyau amma tun ba'a je ko ina ba suna tare da junansu" bokan ya saka dry yana fa蓷in "Kinyi kuskure ai, tunda kika sanya maganin kuma ya tashi a banza baki kwanta da yaron ba, gashi kin bari wani ya ganku dan haka aiki ya lalace"
Dafe kai Mami tayi tace "Mene abunyi yanzu?" Bokan yace "To Salammiyya har yanzu ru蓷un Duniyar bai gama sakinki ba ne?" Girgiza kai tayi tace "Kawai ka fa蓷a min sai wasa kake da hankali na" tsawa ya buga mata yace "Kaga wacce bata da rabon duniya bare na lahira daman can ku蓷in ki nake ci, amma asiri bazai tasiri jikin Fannah bare Sheikh, kullum tana shan yawonsa bai 蓷auke da tasbihi ga kariyar da suke samu daga wajan wasu daban, dan haka kiyi ta kanki nai nawa".
Yana fa蓷in hakan ya kashe wayar kuka Mami tasa tana ha蓷a ido da Bahaiyya ta zabga mata harara tana fa蓷in "Wlh Mami kin cuci ne Allah kuma zai saka min kin samar dani ta gur蓳atacciyar hanya"
A hankali Sheikh ya mur蓷a handle 蓷in 茩ofar bedroom 蓷in Fannah, tana tsaye gaban mirror daga ita 茩aramin towel, frm head to toe ya fara Kallonta yana ganin yadda ta zama babbar mace ga cikinta yay girma yay mata kyau sosai fatar jikinta sai Shinny take, ko'ina na jikinta a murje gwanin sha'awa gashinta yana 蓷igar da ruwa ya sauka har baya ya manne da fatar bayanta ga wani sihirtaccen 茩amshi na turaren AL'AJABU dake fita a jikinta, bai san yaya akai ba sai tsintar kansa da yay a bayanta ya zura hannayensa a cikin aljihun wando yana jefanta da wani irin kallo.
Ta cikin mirror'n ta hangosa gabanta ya fa蓷i da sauri ta juya zata shige bathroom yay saurin fa蓷in "Stop" cak ta tsaya ta rarraba idanu cikin 茩asa da Murya yace "come here" ya fa蓷a yana ware mata hannayensa kanta a 茩asa ta fara takuwa zuwa inda yake tsaye tana zuwa dab dashi taja ta tsaya ta kasa 茩arasawa, sauke hannunsa yay yana 蓷an cije baki a hankali ya juya zai bar bedroom 蓷in yaji ta saki kuka tsayawa yay yana ware manyan idanunsa wanda suke a 蓷an lumshe, yadda take kukan ya kusa bashi dry dan haka ya maze tare ta nufarta yana zuwa ya le茩a fuskarta yaga da gske kuka take sosai, fesar da numfashi yay a kasalance yace "Meye kuma? Ba nace kizo ba kika 茩i" turo baki tayi tana buga 茩afa cikin rashin Sa'a towel 蓷in ya zame tare dayin 茩asa, runtsa idanu Sheikh yay ya shiga kokawa da Numfashinsa hutar kansa ta 蓷auke, wata 茩ara Fannah tasa tai kansa da gudu tana zuwa ta 茩an茩amesa dan babu inda zata iya 蓳oye jikinta sai jikinsa idan tace zata juya to zai gane mata bombom, da sauri ya dafe mirror'n yana 蓷an bu蓷e ido jin zata yar dashi, 茩o茩arin zameta yay daga jikinsa yana son ya 茩ara kallon halittar da Ubangiji ya bata, ita kuma ta sake 茩an茩amesa, rungomesa ta yay tsam a 茩irjinsa yana sauke tagwayen ajjiyar zuciya a jajjere, cikin 茩asa da Murya yace "Why? Me yasa kike 蓳oye min?" Kuka ta sakar masa tana tura kanta a 茩irjinsa tace "Am so sorry Sheikh" Murmushi yay mai 茩ayatarwa yace "Ban ji ba" bakinta ta 蓷ura saman kunnansa tace "Am sorry Sheikh" matseta yay a yana wargaje gashin kanta yace "Uhm Speak up" cikin sabon kukan ta tace "Am so sorry, Am so Sheikh Imam Deedat Balarabe, Am so Malamina, Am so sorry my one and only, Am sorry my life partner, Am sorry my sweet darling Imam" baya yay suka zube saman bed cikin 茩asa da Murya yace "All this for what?" Ma茩alesa tai tana rusa sabon wani kukan tace "Na baka ba dai-dai ba, na baka rashin kunya" lumshe idanunsa yay yana manna softness hands 蓷insa saman cikinta yana murza ka蓷an, yana jin yadda Cikin ke zillo dai-dai kunnanta yace _"Cry as much as you can, i got you okey, you'll not die and nothing will happen to you Again Zah....raaaaaah"_ ya fa蓷i sunan nata a rarrabe, sautin kukanta ta 茩ara bai 茩ara ce mata komai ba sai shafa cikinta da yake yana 蓷an fesa mata Numfashinsa mai zafi a kunne, sai da tayi mai isar ta kafin yace "It's okay, Kada ki sake try na kuka, All this week,i can't sleep well Zahraaah!! i can't Jewel" tana shasshe茩ar kuka tace "Why can't You sleep" bu蓷e ido yay yana Kallonta kafin ya fara sama da hannunsa yana ya shiga murza fatar jikinta yace "Am so Hornyi wanted to squeeze your boobs and play with you, but kin hanani" ya fa蓷a yana shagwa蓳e mata kamar 茩aramin yaro har mmk yake mata, 蓷auke ido tayi tana fa蓷in "Sorry" Murmushi kawai yay yana mirginata gefe yace "Am having a strong boner, Am so!! so!! Hard" saurin rufe 茩irjinta tayi Ganin yadda idanunsa sukai jaa har wani ruwa suke a hankali taji ya sakar mata sexy kuka yana 蓷an shasshe茩a yace "You didn't allow me to touch your boobs, you didn't allow me to suck them, You didn't allow me to kiss you, I only kissed your lips, Uhm Zahraaah Jewel, haba Fatima Zahraaah! Until now we husband and wife you are pushing me away when u are the only wife i have, Am so so biggggggg!!!! And harddddd, pls Zahraaah accept me as your husband no more separate" ya fa蓷a yana kifa kansa a tsakiyar 茩irjinta yana sakar mata kukan shagwa蓳a kamar ba Sheikh 蓷in data sani ba, kansa ta ri茩e tana jin soyayyarsa a ranta komai take shi take gani Murya bata fita tace "Go ahead Malamina ka bani sabon lessons" sa sauri ya jawota jikinsa yana sakin 茩ar茩茩arfar Ajjiyar zuciya idanunsa a lumshe ya ha蓷e bakinsu waje guda hawayen idanunsa na 蓷iga a kuncinta....



馃槰馃槰 this page dedicated to you Jewel馃挃馃か but am still angry rigimammiyya!




SIRRIN MU isn't free book
Contact to subscribe
08119237616



NIMCYLUV鉁嶐煆�
10/17/21, 10:25 PM - Mrym: Internal Love
87-88

Lumshe idanunsa su duka sukai kowa na sauraran yadda zcyar 蓷an uwansa ke bugawa, Fannah ware idanunta tayi wasu hawaye Masu zafi suka shiga sauka daga cikin idanunta zuwa saman fuskar Sheikh, sosai take jin so da 茩aunar Sheikh na ratsa dukkan wata 茩ofa da lungu na zcyarta.
Idan tace tayi Sa'a tana nufin tafi ko wacce mace dace da samun jini na gaban kwatance wanda yake rewa dukkan maza _(Bai kai My SHAMNERH ba)_ duk wata soyayya da mace ya dace ace ta samu to tabbatas ta gama samu, ta samu miji mai sonta da kuma 茩aunarta, ta samu Namiji mai kishinta da kuma tausayinta, ta samu bango wanda zata jingina taji da蓷i, Allah yay mata baiwa ya ha蓷ata da nagartaccen Namiji wanda ya san Aure dama ha茩茩in sa.
Bakinta yay 茩arya ya fa蓷i wani aibo a tare da Sheikh sam babu ko kalma 蓷aya da zata iya kwatanta da Malaminta dashi, bakinta yay ka蓷an wanda fa蓷in zallar so da kuma 茩aunar da take masa sai dai kawai ta fa蓷i abinda zata iya ta barwa ganganar jikinta saura tayi aiki a wajan Malaminta!
He kissing her mouth like bai ta蓳a saninsa ba, wani 蓷an蓷ano nada ban ya keji yana ratsa shi banda sauke mata numfashi da wani gurnani babu abinda yake gaba 蓷aya jikinsa rawa yake.
Bai san mene yasa jikinsa yake saurin bada shi ga Zahraaah ba, baya iya hiding all his feelings to her, yanzu dai yadda yake kissing bakinta ji yake kamar yanzu yasan Zahraaah, koda yake daman ance masu idan suna da ciki komai nasu sauyawa yake, To anan Zahraaansa ta samu wannan baiwar, sau 蓷aya ka蓷ai ya san jikinta amma yana da tabbacin yanzu ya sauya a yadda ya sanshi.
Wahalalliyar ajjiyar zuciya ya sauke tare da zare bakinsa daga nata sbd sauyin daya fara ki bazai iya 蓷auka wan long time ba tare daya nemeta ba, and bai shirya hakan yanzu ba, yazo ne kawai how is she yaji lafiyan babynsa, sauke numfashi yay a karo na biyu yana 蓷an sha茩ar 茩amshin dake fita daga wuyanta wanda kai tsaye yake shigewa cikin hancinsa yake bawa zcyarsa nutsuwa..
茒ago fuskarsa yay ya kifa a Tata, yana tura hannunsa cikin sumar kanta, Cikin 茩asa da Murya yace "Open your eyes Zahraaah!!" Kunya ce ta kamata sbd yadda yake narke mata kamar 茩aramin yaro, duk yabi ya shagwa蓳e kamar ba Sheikh ba..
Sassauta Muryarsa yay yana 蓷an bawa karan hancinta sumbata yace "Ohyaaaah!! Bu蓷e Muga" marai-raice fuska tayi tace "Kunya na keji" juyawa yay yaga shi ne ka蓷ai a cikin 蓷akin ta蓳e baki yana zama ki daina a fili kuma ya sauke nauyin mgnarsa yace "Kunyarwa?" Tana turo baki gaba tare da juya lip's tace "Uhm kai mana" "Niwa?" Ya bayar mata da mgnarta 茩asa mgn tayi yana matsa tafin hannunta tare goga mata Tattausan la蓳蓳ansa a saman fuskarta yace "Speak up, tunda na ajjiye kema You have to do that kinji Zahraaah Jewel" slowly ta bu蓷e idanunta tare da sauke su a kansa tana kallo kyautar da Ubangiji yay mata, domin samun Sheikh tsayin na miji ba 茩aramin kyauta bace da kuma dace da tayi.
Copping face 蓷insu yay a hankali ya kira sunanta yace "Zah...raaaaaah!!!" Har ranta taji saukar zazza茩ar muryarsa wani kalar sabon yanayi ya fara saukar mata tare da kasala, cikin 茩asa da murya dai-dai kunanta yace.
"Kin wadata zuciyata da farin ciki, kin haskaka rayuwata da haskenki, kulawarki a gare ni ta musamman ce, hakan ya sa nake jin kaina tamkar sarkin wata masarauta mafi girma da 茩arfin iko. Ina Son Ki, idan nace Ina Son ki kin zarce duk yadda kike tunani, Zahraaah Jewel Ke ce kaddarar da na jima ina tsimayin tarar da ita a rayuwata, zan kasance a duk inda kike, zan tsaya a duk inda kika tsayar da ni. Ina son ki, adadin son da kalmomi ba zasu iya siffantawa ba"
Tsayawa yay sbd nauyin da Mgnar tayi masa amma mgna ake ta rayuwarsa babu batun jan aji da tsayawa nauyin baki idan bai gaya mata yadda yake sonta ba wane zai fa蓷a mata, lips 蓷inta ya kama ya shiga tsotsa kana ya saki ya kama karan hancinta then neck 蓷inta ya gangara tsakiyar 茩irjinta numfashinta ne ya kusa 蓷auke wa a hankali tace "Sheeeee...ikhhh" sai kuma ta sakar masa kuka, tsayawa yay da abinda yake ya manna tafin hannunsa a saman 茩irjinta yana jin yadda yay missed nasu, bisa jagorancin zcyarsa ya 茩ara bu蓷e baki yana shigar da ita jikinsa yace.
_"Fannerhhh"_ cak ta tsaya da kukan ta shiga sauke ajjiyar zuciya wannan shi ne first time da taji ya kira sunanta, ji tayi kamar bayan shi babu wanda ya iya fa蓷in sunanta, bata san lokacin data zagaye hannu ta rungomesa tana sakin dry, tare da jan gemunsa..
Gira ya 蓷aga mata tare da kashe mata ido Ya iyali ji tayi ya 茩ara tafiya da zcyarta komansa mai kyau ne, dai-dai kunanta ya 蓷ura bakinsa yana cizon fatar kunanta kafin yace.
"Ina jin labarin soyayya ne a da, tamkar tatsuniya, amma a yanzu bayan na ha蓷u da ke, na gaskata soyayya wata aba ce wadda ke da tasirin sanya farin ciki a cikin zuciya. Ina fatan zaki kasance tare da ni, domin zama maganin damuwata na tsawon rayuwa? Ina Son Ki, Zahraaah Jewel My Soul"
Ya fa蓷a yana 茩ara sanye idanunsa cikin nasa, Wheel hannunsa suna 茩irjinta yana murzasu slowly yana jin wani taushi da tsantsin da suke dashi, hawayen farin cikin samun Zahraaah a rayuwarsa ne ya ganganro masa, da sauri ta manna bakinta saman fuskarsa ta shiga kwashe hawayen, cikin 蓷an shasshe茩ar kuka yace.
"Tun ranar da na fara ganin ki, na ji a jikina, watarana hannuwanki zasu zamo masharin hawayena, kuma zasu kasance ri茩e da ni na tsawon rayuwa, zuciyarki zata zamo makwancina na har abada. Na gode da irin kulawar da kike nuna min a kullum. Ina Son Ki Sosa" Rungome juna sukai a tare cikin Muryar kuka Fannah tace "Thank you God! Thank you for giving a good man, I can't life without you! Without what's my worth life if i get separate from you than I'll get separate from self (My world) because you are the one i most love Madly! You're the only one my eyes want to see, my ears want hear his voice, I LOVE YOU MORE MOST MY SHEIKH MALAMINA!!" 苼ata fuska yay yana 蓷an mirginawa gefe ganin hakan yasa tai saurin mirginawa itama tayi ta haye samansa ware idanunsa yay yace "Ke zaki fasan ciki, kin manta bake 蓷aya bace" kwa蓳e fuska tayi tace "Why are you sad? Meye na 蓳ata rai" girgiza kai ya tsora mata shanyayyun idanunsa masu narkar da zcyrta kafin yasa hannunsa ya shafi cikinta wanda yake motsi da alama shima yay kewar mahaifinsa yace "Naga da saura na tunda har yanzu an茩i bani special

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login