Showing 96001 words to 99000 words out of 134406 words

Chapter 33 - SIRRIN MU Complete HAUSA NOVEL

21 Aug 2024

18380

bakinsa 蓷auke da Sallama, kasa zama yay sbd kwarjini da haibar Sheikh. Sheikh kansa a 茩asa dan bai 蓷ago ba sbd bugun da zcyarsa take masa, sai da yaji shiru kana ya 蓷aga kyawawan idanunsa zuwa ga fuskar Aslam, ba tare da yace komai ba ya nuna masa kujerar dake farcing tasa, zama Aslam yay kana yace "Barka da dare" Sheikh ya 蓷auki Malt ya kai bakinsa kana ya zame yana 蓷an fidda numfashi a hankali ba tare daya amsa Aslam ba ya mi茩a masa tattausan hannunsa yace _" Azunnu annaka bikhair"_ shiru Aslam yay dan bai san mene Sheikh yace ba gane haka yasa Sheikh ya 蓷an 蓷auke kansa gefe yana mai Istigifari a ransa yace "fatan kana lfy?" Murmushi Aslam yay yace "Lfy Allhamdulillah" jinjina kai Sheikh yay yace "Ma sha Allah!" Shiru sukai gaba 蓷aya Fareeq kam idan ya juya ya kallo Yayan nasa sai ya juya ya kalli Aslam sosai yake son cewa wani amma sbd abinda ya bashi mmki amma ya shanye ya bisu kawai da ido, sunkuyar da kai Aslam yay yace "Daman alfarma nake nema a wajan ka, a cikin Alfarmar da kakewa mutane" Juyawa Sheikh yay ya kalli Aslam can kuma yace "Allah ya ban iko" kai tsaye Aslam yace "Ammina ke sonka wlh, kullum tana jin tafsir 蓷inka, to abun ya ban banta dana da tun sanda taga an haskaka a t.v shkknan muka rasa kanta, abinci ba taci sosai ita dai Sheikh, to mgnar Gsky ba tayi niyyar zuwa Oumara ba amma tunda taji kace zaka Oumara shkknan ta cewar Papi itama zata dan dai kawi tazo ta ganka, dan Allah 蓷an uwa Yayana kai mana alfarma ko zuwa ne Ammi tayi ko gaisa" tunda ya fara mgn Sheikh ya lumshe idanunsa yana sauraran mgnar Aslam kafin bu蓷e ido yace "Kada ka damu, kaban number wayarta zan kirata, yanzu babu wani lokaci amma nai maka al'茩awarin da zarar ba koma 9ja akwai inda zani so daga nan zanzo har gida na gaisheta" sosai Aslam yay farin ciki yace "Ngd Sosai Allah ya 茩ara girma Allah ya baka abinda kake so" mi茩ewa Sheikh yay yana fa蓷in "We Are family now kada ka damu" Aslam ya mi茩e zai mi茩awa Sheikh hannu shi Kuma Sheikh ya jawosa jikinsa tare da rungomesa ya masa gaisuwar larabawa" daga sukai Sallama Aslam ya tafi gida cike da farin ciki.
Mama kolo zau ne ita da Ya Falta suna ta aikin miyar idi, Baba Baa'na ya shigo hannunsa ri茩e da ledoji manya, da Sauri Yana ta mi茩e ta amshi ledar tace "Allah ya saka da alkairi Baba wannan kaji haka" murmushi Baba Baa'na yay yace "wlh wani bawan Allah yaban hadda Zakka fa" Mama kolo tace "Ma sha Allah ya jikin Kawo Madu?" Yace "da sau茩i wlh,daman ina son muyi mgn dake" kallonsa tayi tace "wacce magana ce wannan da baza a barta sai bayan Sallah ba?" girgiza kai Baba Baa'na yay yace "kusan dole ce ji nake kamar akwai wani babban abu da zai faru dani" mi茩ewa tayi tace "ka sawa ranka nutsuwa kayi hqr zuwa bayan idi hankali ya kwanta sai muyi mgnar" kallanta kawai yay sai bai ce komai ba ya kalli Ya Falta yace "Ga mgani na amso 蓷auki ki kaiwa Kawo Madu jikin nasa sai addu'a ciwon ciki Lokaci guda" mi茩ewa Ya Falta tayi jiki a sanyaye tace "In sha Allah! Allah zai bashi Lfy" ta fa蓷a tana ficewa daga gidan ri茩e da maganin, tana zuwa gidan Kawo Madu ta samu matarsa na kuka sbd yanayin jikin nasa, kasa mgn tayi kawai ta bisa da ido. Granny ce ri茩e da magani tace "Maza shaa maganin mugun ji da mugun gani kenan, wannan cikin 茩alau zaki haifawa Barista shi" Ya tsuna fuska Fannah tayi tai wani fresh tai kyau sosai fatar jikinta ta murje ga girman jiki data 茩ara ta zama babbar mace, brest da hips 蓷inta sun 茩ara girma sosai, tana sanye da wata red gwon mai kyau wacce ta haskata, shan ruwan ta kenan tayi sallar Issh膩 da ashan, girgiza kai tayi tace "Granny nace nifa ba wani ciki gare ni" ha蓳a Granny ta ri茩e tace "Mahammadur Rasulullah (S.A.W) ashe ma茩aryaciyya na zama bani da Lfy, to banyi gantalewa da zan fa蓷i magana ace ba haka ba, ga nonowa nan sunyi sa蓳a虏 alamun shayarwa su nuna jikin ki? Maza amshi kisha tun ranki bai 蓳aci ba?" Kar蓳a tayi tana shagwa蓳e fuska idanunta ya cika da 茩walla duk ta zama wata shagwa蓳a蓳蓳iyya, "To basai kici kanki ba? Nidai magani ne dole kisha a to! Wa kike dashi a nan 蓷in banda ni kuma?" Badan tasu ba ta amshi maganin ta fara sha, washe baki Granny tayi tace "Hamdalan kasiran 拼ar nan ko ke fa, ai shiyasa jiya da nai waya da Imamu nace ya ha蓷u min kayan baby wlh, shima na lura yana son cikin" wani tiririn ba茩in ciki da damuwa ne ya tawowa Fannah ita gaba 蓷aya ta manta da wani Sheikh kamar yadda bata yadda da cikin jikinta ba, jug 蓷in maganin ta saki tare da mi茩e tai part 蓷inta zcyarta a cunkoshe, Bahaiyya ce tace "kema Granny da wahalar da kai tunda bata son let her go" mi茩ewa Granny tai tace "Uwarki ce wahalalliya kaji min fitsararriyar yarinya bari naje wajan uwar taki naji idan ita take daki kimin rashin 蓷a'a?" Tana fa蓷in haka ta nufi part 蓷in Mami a gaban dressing mirror ta sameta tana tauna 茩an茩ara, baki Granny ta saki tace "Ke kuma masifar data sameki kenan ko? Meye shan 茩an茩ara kuma?" Kallonta Mami tayi tace "Granny bake na nunawa Result 蓷ina cewa ina juna biyu ba? 茦ilan shike sani ci?" "Ayyo! Naga alama shi cikin na Barista ne ashe" da mmki Mami ta kalli Granny sai kawai tai Murmushi tace "Soon za kiji mai shi" ta蓳e baki Granny kana ta fice daga part 蓷in tana sababi. Fannah tsaye take gaban mirror tana ganin yadda cikin 茩aramin lokaci ta zama Babbar mace ta kyau na ban mamaki, hankali kwance take gudanar da rayuwar amma yau tuna mata da sunan Sheikh da akai taji ranta duk a 蓳ace, tsana mafi muni ta kewa Sheikh wacce bata san dalilin yin hakan ba, a hankali kuma ta sanya hannunta saman lafaffan cikinta tace "Tayaya zan samu ciki daga yin abu sai 蓷aya?" Wata zyar tace _"Rabo mana Fannah_" dai kuma ta girgiza kai tace "It's impossible! Wlh dana haifi cikin she茩e gwamma ban zo duniyar ba baki 蓷aya, daman yay amfani kenan dani wajan cimma burinsa zan shayar dashi mmki wlh zai san cewa mace goba ce tunda shi 蓷an akuya ne ya saba bin mata, haka kuma banyi mmki ba daya nemi matar Ubansa 茩ilan shima ta haka yazo Duniyar" ta fa蓷a tana sakin kuka wanda bata san dalilin yin nasa ba, tunanin abinda Sheikh yay mata har take jin zafin sa ta duba taga babu kawai ta tsane sa ne, ya ilahi ita inane zata sanya kanta, Tabbas akaci gaba da ambatar sunansa ba茩in cikin haka zai iya ajalinta baki 蓷aya, saman bed ta fa蓷a tana sauke numfashi data rufe ido cikakkiyar surarsa mai kyau da tsari ce take bai yana a cikin idanunta, kuka ta 茩ara saki tace "i hate him! I hate you Sheikh na tsanaeka wlh" Uncle Sham ne ya kalli Matarsa Anut Amina kana yaci gaba da Rubutun da yake a diary 蓷insa, bayan ya gama ya mi茩e tsaye yace "Maman Huda let's talk pls" 蓷an kallonsa tayi tace "Abban Huda, bari na bawa Huda magani to" jinjina kai yayi sai kuma ya koma ya zauna, Anut Amina kuma ta shige cikin 蓷aki, wayarsa ya 蓷aga ya kira Arjun, ba jimawa Arjun ya 蓷auka suka gaisa Uncle Sham yace "Mohd yaushe Imame yace maka zai dawo?" Daga can 蓳angaren yace "Uncle wlh bai fa蓷a ba" Uncle Sham yace "Ok naga jibi idi _that's why i am asked you"_ Arjun ya kwantar da kansa a shoulder Aliyah yace "Hkne banyi tunanin zai jima haka ba Nima" mi茩ewa tsaye Uncle Sham yay sbd baccin daya keji yace "Ok! Ba damuwa Allah ya dawo dashi Lfy" Arjun ya amsa da _Ameen_ kana suka ajjiye kiran. Uncle Sham na shiga bedroom 蓷insa ya huce bathroom ya watsa ruwa kana yay shirin bacci ya zauna ya nata jiran Anut Amina amma shiru, kwanciya yay yana addu'a Allah ya kaimu sayi mgnar. Sheikh na tsaye sanye da farar Jallabiya misalin 茩arfe 12:30 sbd yau shine zai jaa sallar _TAHAJJI_ a babban masallacin makka dake jidda, yay kyau sosai ya rufe kansa da hirami sbd 蓷an sanyin dake busawa da alama kuma yau rana ce mai muhimmanci ana sanya ran ganin dare mafi suyiwa wanda kowa yake fata da burin ya gansa wato _DAREN LAILLATUN KHADDRI_ gyara tsaiwarsa yay jin Fareeq shiru bai fito ba yasa walking slowly ya fara takawa zuwa bedroom 蓷insa kwance a samesa yana ta bacci cike da jin da蓷i, lumshe idanunsa kana ya nufi wajan fridge ya 蓷auki bottle water mai sanyi ya kwarara wa Fareeq, a firgice ya farka ya bu蓷e baki zai mgn yaga Sheikh tsaye ya ha蓷e hannayensa a 茩irji ya 蓷ura masa gajiyayyun idanunsa wanda kullum suke a lumshe, juyawa yay ya fara tafiya tare da fa蓷in "Get down my friend" yana fa蓷in haka ya fice, bacci cike idanun Fareeq haka yaje ya watsa ruwa ya 蓷aura Alwala kana ya sanya jallabiya irin ta Sheikh, cike da nutsuwa a jere suka nufi masallacin. Sallar raka'a goma sha 蓷aya Sheikh yaja bai idar ba sai wajan 3:45 kana ya shiga kwararo addu'a wanda da yawa sai da suka zubar da 茩walla, addu'a Sheikh Babu kalar wacce bai ba, yay addu'a tsakaninsa da Fannah sau ba adadi yana da tabbacin yadda zucyarsa ke azabtar dashi da soyayyar Zahraaansa abu ne mai wuya ace ita ba alkairi bace a garesa. Bayan an sallame mutane da yawa sun fita shikam tan茩washe 茩afafuwansa yay tare da bu蓷e Alkur'ani ganin hakan yasa Fareeq shima ya bu蓷e. Daga can 蓳angaren Governor Deedat ne yake ta sakin ajjiyar zuciya idanunsa akan Sheikh wanda tunda ya shigo masallacin yake kallonsa. mi茩ewa yay tsaye a hankali ya fara tafiya ya tsaya dai-dai kan Sheikh harya bu蓷e baki zai mgn sai kawai ya juya da sassarfa sbd sarawar da kansa yay masa. Yau ta kama jajiberin sallah 茩arama tun safe al'ummar gari suke ta kai koma, kowa yana Shirin zuwan 茩aramar sallah,masu amsar 蓷inki mayi masu siyo kajin miya nayi wasu kuma suna ta siyan kayan miya. Tun safe Granny ta kira wasu mata da zasu tayasu aikin Sallah dan haka cikin nutsuwa suka fara aiki sbd kada lokaci ya 茩ure masu. Bayan ansha ruwa Misalin 10:30 na dare Fannah na 蓷akinta daga ita sai 3gauther sai half vest a jikinta ta sanyawa gashin kanta ribbon tana kwance saman bed time to time ya kanji fa蓷uwar gaba. Barrister ne ya fito daga part 蓷insa waya ma茩ale a kunnansa yace "Haba Alhaji Kamal kafa san ko waye Barrister, wlh bazan 蓳ata shekaru na a banza ba, dan haka watch and see what will going to happen" Alhj Kamal yay dry yace "Wlh ina tausaya maka, idan baka tsaya ka fahimci abinda yake gabanka da irin wutar daza ta tashi to zaka kwana ciki" Barrister yace "Uhm kai ka sani ni nasan har gobe babu wanda ya san true colour 蓷ina" jinjina kai Alhj Kamal yay yace "Ina fatan haka sai goben" daga nan sallama sukai kai tsaye Barrister ya nufi part 蓷in Fannah tana kwance ta lumshe idanunta farar fatar ta sai 茩yalli, a hankali ta bu蓷e idanunta sbd 茩arar Kofar da taji da sauri ta mi茩e sbd ganin Barrister tsaye a kanta idanunsa sunyi jajir, kanta ta 蓷auke shi kuma ya sakar mata Murmushi tare da 茩arasawa inda take tsaye yana zuwa yakai hannunsa zai ri茩eta tayi saurin yin baya, tsayawa yay yana Kallonta cikin damuwa kana ya kalli cikinta inda gudan jinin sa ke ciki yace "Fatima kin san how long na kasance babu ke? Bana son nai maki ba dai-dai sbd jinina dake jikinki, amma ki sani a yau bazan bar 蓷akin nan ba sai na samu ha茩茩i na" kallonsa tayi zcyarta na bugawa ba tare da tace komai ba, idanunsa a rufe banda wutar sonta babu abinda yake 蓷awainiya dashi, da sauri ya 茩ara matsawa inda take yace "Nayi kewarki sosai nayi rashin ki rabu na dake tun first night 蓷in mu so allow me to enjoy my dear Fatima" ya fa蓷a yana 茩ara ri茩ota da 茩arfi wata gigitacciyyar 茩ara ta saki lokacin da Barrister ya ha蓷ata da jikinsa ya fara 茩o茩arin zame vest 蓷in data rufe kyawawan brest 蓷inta masu wanda suka 茩ara girma gwanin sha'awa, idanun Barrister har wani ruwa yake kawowa baya gani da jin komai sai Fannah dake gabansa, duk yadda tasu kwacewa kasawa tayi sbd 茩arfin Namiji dana mace ba 蓷aya bane bai rabu da ita ba sai da ya samu nasarar zame vest 蓷in jikinta ta 茩ara sakin 茩ara tare da sanya duka hannayenta ta rufe 茩irjinta dasu, wani lalataccen murmushi yay lokacin da idanunsa suka sauka akan matasan tsayayyun brest 蓷inta, wanda a zahiri wannan shi ne gani na farko da yay masu amma anasa 茩aramin tunanin ya 蓷auka ya da蓷e da sanin su, jikinsa har rawa yake da dukkan 茩arfinsa yasa hannu ya zare nata hannun tare mannata da jikin bango slowly ya kai bakinsa saitin nippy 蓷inta yana gaf da 蓷urawa yaji an turo 茩ofar da wani irin 茩arfi, da sauri ya 蓷aga kansa wanda ya gani ba 茩aramin gigitasa yay ba, amma meye nasa da zai shigo masa 蓷akin mata? Fannah najin Barrister ya saketa ga Kuma tsaiwar mutum da taji ko kallan gabanta ba tayi idanunta a rufe da gudu ta 茩ara inda mutumin yake tana zuwa ta shige jikinsa tare da rungomesa taki wani gigitaccen kuka jikinta duk rawa yake, da sauri Sheikh ya gyara tsaiwarsa sbd jin kamar zai yadda dashi sbd yadda ta fa蓷a jikinsa ba zato. Idanunsa da suke lumshe ya ware tare da sauke su akanta da sauri kuma ya 茩ara runtsa idanunsa bai san lokacin daya 茩ara shigar da ita jikinsa ba yay covering 蓷inta da faffa蓷an 茩irjinsa, kana ya sauke kallonsa akan Barrister suka shiga kallon kallo! Mmki ya hana Barrister cewa komai dan haka yabi ta gefen Sheikh ya fita a bunsa yana fita ya samu Fareeq tsaye a Parlo yana shan fresh milk. Ganin yadda take kuka sosai tana jijjagasa yasa a hankali ya saki wata wahalalliyar ajjiyar zcy yana mai 蓷an taune le蓳ansa tare fesar da iska daga cikin bakinsa kafin ya daidaita tattausan la蓳蓳ansa a saitin kunnanta cikin zazza茩ar muryarsa yace _"It's okay Fatima Zahraaah, I'm here nothing will happen to you je..wel"_ ya fa蓷a yana rungome ta a jikinsa, cak ta tsaya da kukan zcyarta na harbawa da 茩arfin gaske sbd Muryarsa daya daki kunnanta da sauri ta 蓷aga kanta ta kallesa taci Sa'a idannunsu ya sarke cikin na juna.




_Wai mene haka ne馃槱why labarin yake taja haka ne?? Gashi na kusa kai book 2 amma labarin da 蓷an saura idan ya kaini book 3 akwai sabon payment馃馃か Ina gdy sosai da addu'oin ku Allah yabar 茩auna jiki gashi da sau茩i_



SIRRIN MU isn't free book is for sale contact to subscribe 08119237616.




NIMCYLUV鉁嶐煆�
10/17/21, 10:24 PM - Mrym: When Destiny Call
71&72



茦o茩arin kwace jikinta Fannah tayi sbd wani ba茩in ciki daya kamata, da ace tun shigowar sa tasan cewa Sheikh ne babu dalilin da zai sanya taje inda yake bare ta nemi taimako daga wajansa, idan akwai Mutumin da tafi tsana a duniya bai huce Sheikh ba, ta gwamma ce Barrister ya kwanta da ita da ace ta ra蓳o inda Sheikh yake, _"Goodness"_ ta fa蓷a a bayyane tare da saurin ma茩ale jikin Sheikh lokacin da taji saukar lallausan softness hands 蓷insa a 茩asan mararta, tuni jikin Fannah ya 蓷auri rawa take ta turesa amma babu dama, cikin 茩asa da murya dai-dai kunanta Sheikh yace _"丕賱賱賴賲 乇亘 賰賲丕 丕賳毓賲鬲 賮夭丿賳丕"_ _(Ya uban giji kamar yadda kayimin wannan ni imar kaqaramana)_ ya 茩are maganar yana tattare rigar ta sama a hankali ya dinga shafa cikinta yana jin yadda soyayyar unborn child 蓷insa ke ratsa jinin jikinsa, Kuka ta sanya masa ganin ta kasa kwatar kanta, a hankali ya ware hannayenta data dungole su a 茩irjinta yay saurin ha蓷ata da faffa蓷an 茩irjinsa wanda ya 蓷an 茩ara fa蓷i da cikar suma, tsaf ya rungome ta yana jin yadda zyrsa tai kewar sahibar tasa, da sauri Fannah ta tura fuskarta tsakiyar 茩irjinta sbd softness lips 蓷in Sheikh da taji a ramin cibiyar ta a hankali ya shiga hura mata iska yana lumshe idanunsa, wani 茩yak茩yawan murmushi ya saki wanda ya haddasa lomawar dimples 蓷insa da bayyanar teeths gave 蓷insa siririya mai kyau da tsari, sai da ya tabbatar jikinta ya saki kana ya ware la蓳蓳ansa yay kissing cibiyar ta tare da tsotsa ka蓷an, gaba 蓷aya jikin Fannah ya saki masifa ce fall ranta wacce tayi niyyar sauke masa amma yadda tai weak tasan ko bu蓷e baki ba zata iya ba, gaba 蓷aya yabi ta suka zube a saman bed yana 蓷an fidda numfashi tare da sexcy sounds mara sauti sosai. Cikin dadda蓷ar muryarsa mai cike da nutsuwa da kamewa yace _"Ya rabbi ka karemin gudan jinina, Ya Ubangiji na ka kulamin dashi domin rayuwarsa a wajanka take, Ya Allah ka sanya masa hqr da tawassali tun yana cikin mahaifiyarsa! Ya Allah ka sanya masa nutsuwa da dangana, Allah ka bashi sa'ar rayuwa, Ya Allah ka sanya yazo duniya bisa Aminci da Lfy! Allah ka kula min da gunan jini na"_ ya 茩are maganar yana kifa fuskarsa gaba 蓷aya a cikin nata yana jin yadda zcyarsa ke halbawa, yana sonta yana son jin 蓷umin jikinta, Ita yake bu茩ata gaba 蓷aya yana son yay sharing dukkan wani feelings 蓷inta gareta, amma sam bai shirya jin ma茩a茩en maganganun da zata fa蓷a masa ba, ba komai zyrsa a yanzu zata 蓷auka ba, mutsi ta fara wanda yasa ya sauke 苼oyayyiyar ajjiyar zcy tare

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login