Showing 111001 words to 114000 words out of 134406 words

Chapter 38 - SIRRIN MU Complete HAUSA NOVEL

21 Aug 2024

18365

suka 蓷auke kansu banda Mami wacce take jin zcyarta na bugawa, a sanyaye ya zare ribbon 蓷in kanta gashin ya bazo a saman fuskarta wanda ya haddasa rufewar bakinsu dake ha蓷e jikin na juna, cikin nutsuwa ya maida dukkan hankalinsa ya fara hura mata iskar bakinsa zuwa cikin bakinta yana Murza tsakiyar tafin hannunta, babu jimawa taja wani wahalallan numfashi tana 茩o茩arin sanya wani kukan yay saurin danne mata baki da nasa, cikin 茩amshi da kuma 蓷an蓷anon bakinsa yasa ta ha蓷e bakinsu domin ta tabbatar da abinda ta keji, a wahalarce ta bu蓷e idanunta wanda sukai ta sauke saman Kamila fuskarsa mai cike da haiba, idanunsu ya sar茩e cikin na juna, a hankali ya dinga juya tongue 蓷insa cikin bakinta Wheel idanunsa na cikin nata yana hango zallar soyayyarsa a cikinsa amma wani banzan dalili nata ya hana ta fahimci abinda yake ranta.
Idanunta taja zata rufe ya 蓷an daki kumatunta hakan yasa ta 茩ara ware su a hankali ya fara bata wani hot kisses wanda ya da蓷e bai samu ba, Yadda yake mata ka蓷ai zai sanya ta fahimci yadda yay missed 蓷inta.
Bakinta ta ware hakan yasa nata bakin ya 茩ara shiga cikin nata ciki so da 茩aunarsa wanda yake 茩asan zcyarta ta fara bashi wani lafiyayyan kiss mai tsayawa a zcy Sheikh ji yay yana 茩o茩arin zubewa sbd 茩afafuwansa dake rawa gaba 蓷aya ya manta da Mutanan wajan _Zahraaaah_ kawai yake kallo a gabansa dama bayansa, zai 蓷auki ko wanne abu wajan kareta bai damu a kansa ba indai Zahraaah zata samu kwanciyar hankali da nutsuwa harta kula da abinda yake cikinta.
Arjun ya 蓷an saita murya kana yace "Buddy" sai kuma ya buga kujerar wajan, da sauri Fannah ta zare bakinta ta sauka jikinsa tana 茩o茩arin guduwa yay saurin ha蓷ata da jikinsa yana kifa fuskarsa a cikin gashin kanta.
Granny bata son lokacin da tace "Muhammadur Rasulullah (S.A.W)" sai kuma ta sanya kuka.
Arjun yace "Sheikh me kake haka ne? Kana cikin hankalinka kowa?" Fesar da iska yay idanunsa ya ware ya kalli Barrister hakan nan yaji baya jin nauyinsa kamar da, Barrister wanda ya kejin zcyarsa kamar zata fashe 茩arar yake 茩o茩arin rasa damarsa yace "Are you done? Yanzu explain cikin waye a jikinta?"
Fannah kunya ta kamata tana jin kamar ta nutse a wajan, bata san me Sheikh ke ta茩a ma dashi ba, amma gaba 蓷aya ta nemi tsanar da tayi masa a yanzun ta rasa, jin Sheikh ya shafa jikinta tare da 蓷auko mayafin Anut Amina ya na蓷e mata jikinta dashi.
Tsaiwarsa ya gyara yace "Da Zahraaah da abinda yake cikinta duk nawa ne, i love her kamar yadda nake son kaina da Rayuwata, zan iya bada raina da dukkan abinda na Mallaka akanta, mai Soyayyar gsky fansar rai yake bayarwa akan wanda ya keso bawai ya 蓷auki ran wanda yake so ba".
Barrister wanda har huci yake yace "Imam ni mahaifinka kake fa蓷awa haka? Ni kake tarayya da matata ta sunna har kai mata ciki?"
Lumshe idanunsa yay ya 茩ara bu蓷ewa akan Barrister yace
"cikin Zahraaah, nawa ne kamar yadda tun a sali na sameta a kamilalliyar mace, wacce bata san kowanne Namiji ba sai Ni"
Kan Barrister ya sara da 茩arfi saman ya da蓷e da zarga ashe Fannah ce dalilin samuwar 茩afar Sheikh? Kenan bai ta蓳a kusantar ta ba ko me? Kasa mgn yay sai cewa yay da yay Maam "arrest him, zanyiwa lawyer na mgn" yana fa蓷in haka yay upstairs yana dafe kai, Kasancewar 瞥an sandan mata ne hakan yasa 蓷aya ta fita ta kira sauran mazan suka nufi inda Sheikh yake tsaye.
Arjun da Granny sukai saurin yin wajan Arjun yace "Officer stop muyi mgn anan basai anje gaba ba" wani kallo Officer yay Arjun yace "Malam kai zaka fa蓷a aikin mune? Babu wanda ya isa ya hana mu tafi dashi sai wanda akaiwa laifin" Fannah ta rikice a yanzu idan aka tafi dashi wa take dashi? Ta rasa mahaifinta ta rasa kawonta kenan bata da sauran wanda zai taimaka mata kuka ta saki Sheikh ya kalleta da idanunsa wanda suka 蓷an tara ruwa yace _"I promise to be everything to you! I will take care of you! I will stand by you a ko'ina a kuma ko Yaushe, zan maye maki gurbin koma you've lost, sannan i promise to be your family Duk da kina dasu, Don't cry Again come here Zahraaah Jewel"_
Da sauri ta nufi wajansa tana zuwa ta shige jikinsa ta saki kuka tana rirri茩esa mgn take son yi tace ya tafi da ita duk inda za'a kaishi kada ya barta za tafi samun nutsuwa idan yana wajan, Arjun ganin abun Babba ne ya fita waje idanunsa cike da waye tausayin su Sheikh wannan Soyayyar tasu Forbidden love ce wacce tarayya da junansu haramun ne, kai tsaye number Aliyou Eneye Ahuoyza Deen ya kira domin yay masa hanyar samun babbar lawyer nan Queen Maimunatou Moon.
Officer ya fara janye Sheikh, da saurin Anut tace "Dan Allah Officer ku rabu dashi ka bari ai mgn a wajan nan ko me kuke so za'a baku" Officer yace "Mgnar babbace and nasan Sheikh yana da ku蓷in da zai babu da komai Amma Uban daya haifesa shi ne ya bada umurnin kamasa" Sheikh rungome Fannah yay sosai idanunsa na 蓷an tsiyayar da hawaye kana yay kissing bakinta da hancinta da goshinta da wuyanta, ya 蓷ura bakinsa a kunanta yace "I love You Zahraaah i love You! I love you so much please take good care of yourself and my unborn child"
Yana fa蓷in hakan ya saketa yana jin Anut Amina na zura masa jallabiya tana sakin kuka, Officer ya ma茩alawa Sheikh sar茩a a hannu, ya fara jansa Granny ta kalli Officer tace "Allah ya tsine maka La'ananne mugu azzalumi, kai dai ba zakai albarka ba kuma wlh saika sakar min jikana" kuka Fannah take kamar ranta zai fita tana kiran sunan Sheikh Anut Amina ta ri茩eta mutuwar Uncle Sham ta dawo mata sabuwa da yana nan da wannan duk bai faru bazai ta蓳a bari a tafi da Sheikh ba.
Suna zuwa ba茩in 茩ofa ya tsaya tare da juyawa ya kalli Fannah dake kuka yace "Just wait for me Jewel" yana fa蓷in hakan ya fita kai tsaye motarsu suka sashi Allah yasa motar a rufe take Arjun yabi motar yana fa蓷in "Don't worry Sheikh you'll be safe" yana fa蓷in hakan motar ta fita da gudu zuwa police station....



SIRRIN MU
Contact to subscribe
08119237616


NIMCYLUV鉁嶐煆�
10/17/21, 10:24 PM - Mrym: The Evedance
81-82

Da sauri Arjun ya juya tare da komawa cikin gidan yana zuwa ya samu Granny a Parlo tana fa蓷in "Haihuwar asara, to gidan na kawonka ne da zaka shigo mana? Yau naga sabuwar gantalewa fisabilillahi ni Fa蓷imatu, wlh gidan zan bari ba zan iya tsiya tunda ake 茩o茩arin kashe min jika nima kashe ni za'ai".
Anut Amina ta kalli Arjun tace "Arjun yanzu da gaske sun tafi da Sheikh? Innalillahi wa'inna ilaihir" Arjun yace "Kada ki damu everything will be ok Anut Amina,bari na kira wata lawyer in sha Allah zata tsaya masa".
Anut Amina tace "In sha bazai ta蓳a tuzarta ba in sha Allah".
Lafewa Fannah ta sakeyi a jikin Anut Amina tana sakin ajjiyar zcy lokaci 蓷aya wani zazza蓳i ya kawo mata ziyara hakan yasa Anut Amina ta kama hannunta zuwa part 蓷inta.
Tea ta ha蓷a mata mai kauri ta bata, da 茩yar Fannah ta samu tasha rabi, jikinta na rawa ta kwanta Anut Amina ta ware mata A.c 蓷akin kana taja mata kofa tai waje.
Barrister yana shiga part 蓷insa ya rufe tare da sanya dry tace "Na san me nake, da biyu nayi wannan, na jefi tsuntsun biyu da dutse 蓷aya, you're lovely and smart hamdan, komai ya kusa zuwa 茩arshe komai zai dai-dai am going to be a richer old man hhhh!".
Wayarsa ya dailing number Alhj Kamal ringing 蓷in farko ya 蓷aga daga can 蓳angaren Alhj Kamal yana zaune a office 蓷insa yana sauraran complain 蓷in wanda yake son Alhj Kamal ya shige masa gaba a shari'ar da za'ai wanda ake tuhumarsa da yinwa wata yarinya fya蓷e, Numfashi ya sauke yace "Barrister kira da rana haka meke faruwa?" Barrister ya saki Murmushi yace "Aiki zakai min" Alhj Kamal ya kalli mutumin kusa dashi yace "Excuse me sir" kana ya baya mutumin baya yace "Uhm aiki akan menene? Kuma wanne irin aiki?" Barrister yace "Zan kai Sheikh court, ina son ka zama lawyer da zai kareni har na samu damar kai Sheikh gidan yari".
Wani shu'umin murmushi Alhj Kamal yay yace "Wannan ba damuwa ba ne ai, kawai ka shirya evidence masu 茩arfi wanda zamu ha蓷a mukai Sheikh 茩asa".
Jinjina kai Barrister yay yace "Sai Mgnar Saudat cikin jikinta ba nawa bane, shima ina zargin na Saudat ne".
Mi茩ewa Alhj Kamal yay tsaye kafin yace.
"Ba abin mmki bane, idan harya tabbata cikin Fannah nasa ne to babu shakka wannan 蓷in ma nasa ne".
"Haka ne kam, ba za'a 蓷auki lokacin zuwa Court ba, dan haka ka shirya" Barrister ya fa蓷a yana kallon files 蓷in gabansa.
Alhj Kamal yace "Ko da gsky ko babu gsky irin wannan shirya 茩aryar mun saba ta, amma akwai abinda zakai min wanda shi ne zai zama gift 蓷in shari'ar idan munyi nasara".
Barrister yace "kada ka samu zan maka komai" Alhj Kamal yace "Uhm kafa sanni Hamdan, nasan komai naka kada lokaci yazo kace ba haka ba" Barrister yace "Haba babu abinda zan iya 蓳oye maka a yanzu ai, kai dai kawai kayi aikinka nima zanyi nawa".
Sallama sukai Alhj Kamal ya kalli mutumin gabansa yace "Yanzu kai da gske kai kayi fya蓷en ko bakai bane" kai tsaye mutumin yace "Da gske nine, amma babu abinda ku蓷i ba yayi shiyasa ma nazo wajanka domin kayi hanyar da za'a kori shari'ar baki 蓷ayan ta" Alhj Kamal yace "Banda 4m Mgnar zata mutu" ba 蓳ata lokaci yay masa transfer kana yay waje abinsa hankali kwance.
Arjun kai tsaye gidansa ya nufa ya shaidawa Aliyah komai wacce cikinta ya tsufa, shiru tayi tana mmkin abin tace.
"Dear da gske kuma cikin na Buddy ne?".
Arjun fuskarsa ba walwala yace "Shine damuwar ai, da ace ba nasa ba ne abin da sau茩i, amma ya amsa yace nasa ne, nasan Sheikh tun ba yanzu ba baya 茩arya hakan baya give up akan abinda yake so, he love Fannah so he can do anything for her wlh".
Cikin damuwa Aliyah tace "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Meke shirin faruwa ne".
Cikin damuwa Arjun yace "Wlh ba茩in ciki na rasa numbers da nayi a wayata yanzu wannan sim 蓷in ba komai bane a ciki, ina da try number King Aliyou Eneye Ahuoyza ta茩i shiga"
Aliyah tace "His wife is my friend, since muna school, munyi boarding school tare da ita Moon 蓷in Dad ko?"
Cikin farin ciki Arjun yace "Yeah! Queen Maimunatou Sarauniyar Nufaz (Littafin Moon)".
Dry tai masa tace "Ga number mene gift 蓷ina?" Yace "Zan maki kiss guda 蓷ari yau, banda special abun, and zan siya maki littafin _ABU_MALEEK_ wanda kike ta naci nasan bazai fi 茩arfi na ba"
Rungome sa tayi tace "Wow thank you so much ko iya littafin Anut Na'ima ka siyamin wlh ka biya, zanji Abu Maleek da 拼ar makauniyar sa, da kuma sauran matansa guda biyu"
Mi茩ewa tsaye yay yace "Na茩i wayon kiss ne dai sai nayi"
Yana fa蓷in hakan yay dailing number a wayar Aliyah yadda za tafi saurin 蓷auka.
Lokacin da aka isa da Sheikh police station aka fara bincike ba ta蓳a lokacin Sheikh ya amsa yace da mai cikin da cikin nasa ne kuma duk mallakina ne, gaba 蓷aya police 蓷in suka tsaya suna kallon Sheikh yadda yake mgna a hankali kuma a nutse with confidence, nan take aka tura Mgnar court domin a yankewa Sheikh hukunci dai-dai da abinda ya aikata.
Mi茩ewa tsaye yay yana lumshe idanunsa tare da motsa bakinsa yana tasbihi ga Allah, a yadda ya kejin sanyi a ransa yasan nothing will happen to him, no more separate with us in sha Allah!.
瞥an sanda biyu ne ri茩e dashi suna nufar 蓷akin da zasu kaisa kafin gobe a zauna zaman Court, suna 茩o茩arin sanya Sheikh ciki sukaji ance.
"Tsinannu La'anannu, wlh kodai ko Haihuwar asara, shegu dakai kamar tankarar".
Da mmki Suka tsaya suna kallon tsuhuwar shi daman Sheikh tuni ya fahimci muyar Granny yana dai tsaye idanunsa a lumshe yana jiran yaji wanne kalar zagi zata 茩ara.
茒aya daga cikinsu yace "Haba tsuhuwa wanne abune haka zaki dinga mana zagi a nan, kefa uwa ce, kin haifi kamar mu".
Bakin zani ta zare ta fara sharce hawaye tace "Muhammadur Rasulullah (S.A.W) wlh ban haifi gantalallu kamar ku ba, kaf zuri'a ta Babu 蓷an ta'adda" police 蓷in yace
"Haba Baba mu ce maki akai 拼an ta'adda ne? Aiki muke kuma samu akai komai mukai masa akan aikin mu ne, bawai dan ya cancanci ai masa ba, kuma banda abinki ai shi jikan naki ya amsa dukkan laifin da ake tuhumarsa akai, kawai kuje ko fara shirin zuwa Court"
Zare ido Granny tayi tace "Ko me? Koto ba, wlh billahi baku isa ba, sai dai na kwana a nan wajan"
Bai 茩ara kulata ba ya tura Sheikh cikin 茩aramin 蓷akin da ake sanya marasa Gsky, Kuka Granny tasa Anut Amina dai lamarin yafi kusa fin 茩arfinta Suda suka zo belin Sheikh sai kuma ai Mgnar court anya wannan abun babu zamba ciki? Tayaya mutum kamar Sheikh za'a akaisa Court Fisabilillahi! Da 茩yar taja Granny zuwa waje ta nemi wani D.S.P yace mata "Hajiya gobe misalin 10:30 za'a zauna a court kawai abinda zance maku ko nemi lawyer" yana fa蓷in haka yay cikin office 蓷insa.
Anut Amina lalla蓳a Granny tayi har zuwa mota kana ta shiga itama taja motar zuwa gida.
Arjun ya saki ajjiyar zuciya jin an 蓷aga kiran cikin Muryar girmamawa yace "Allah ya taimaki Fulanin Nufaz ya 茩ara mata Lfy" daga can 蓳angaren Jakadiya ta kalli Moon wacce take zaune tana duba wasu files tace "Allah ya 茩ara girma da 蓷aukaka ya kareki daga sharrin mutum da aljan, me Nufaz gaba 蓷aya Giwa kike mai ban tsoro, kura mai kwarjini a idanun jama'a" murmushi Moon tayi tace "Meke tafe dake" kai tsaye Jakadiya tace "Kira ne daga Abokiyar ki, amma ba ita take mgn ba Mijinta ne"
Amsar wayar Moon tayi kana Jakadiya ta fice, tana kara wayar a kunanta King Aliyou na shigowa hannunsa ri茩e dana babban 蓷an sa wanda ya kusa kamashi a tsayi.
Gyaran murya Arjun yay yace "Assalamu alaiki Fulanin Nufaz Allah ya 茩ara Lfy,Mijin Aliyah ke magana" amsawa tayi idanunta cikin na Deen kafin tai 茩asa da murya tace "Uhm ya akai?" Arjun yace "Muna bu茩atar taimako ne akan wata Shari'a wacce za'a gabatar gobe" girgiza kai tayi kamar yana gabanta tace "Anya! Ba lokaci fa" kamar Arjun zai kuka yace "Taimakon Addinin Musulunci za kiyi, nasan idan kikaji wanda tsautsayin ya fa蓷a kansa zaki taimaka" handsfree tasa tace "waye?" Kai tsaye yace "Sheikh Imam hamdan Balarabe" da sauri King Aliyou ya kalleta tare da jinjina mata kansa tace "Ok akan mene?" Gyara zama yay shima yasa wayar handsfree ya shiga bata labarin komai na rayuwar Sheikh daga lokacin daya fara son Fannah har zuwa yanzu.
Deen ya amshi wayar yace "Goodness! Ku shirya Evedance we'll be there in sha Allah!" Daga nan sukai Sallama farin ciki ya cika zcyar Arjun, tashi yay ya shirya tare da yiwa matarsa Sallama.
Gajiyayyun idanunsa ta bu蓷e wanda sukai mata nauyin gaske tana jin kanta na sarawa kamar zai rabe gida biyu, cikin rashin kuzari ta 茩arasa bu蓷e idanunta tare dayin addu'a ta mi茩e zaune, jikinta taja ta Jinjina da frame 蓷in gadon Idanunta suka shiga tsiyayar da 茩wallar tausayin kansu Musamman Sheikh da abin yake shirin fin 茩arfinsa.
Hannunta ta 蓷ura saman cikinta wanda ya fara girma tana jin soyayyyar cikin na ratsa ko ina na jikinta dama zcyrta, da ace zata iya zubar da cikin da Tabbas zata zubar domin ta 茩aryata Barrister, amma ta fahimci Sheikh yafi son cikin fiye da komai, ta hangi zallar so da 茩auna a idanunsa, shafa cikin ta fara a hankali tace "Am so sorry sweetheart! A kanka ake wahalar da mahaifinka pls help me to find a solution" ta 茩are maganar tana fashewa da kuka tana fa蓷in "ya ruguza rayuwarsa because of me, Ya rabb ka kawo min 蓷auki" turo 茩ofar akai tare da rufewa aka shigo, 茩arasa shigowa Anut Amina tayi ta zauna kusa da ita, hannunta tasa ta 蓷ago kanta tace "Haba Fatima mene hakan? Ba dai kiyi believe kina son Sheikh ba?" Da sauri Fannah ta 蓷aga kai, Anut Amina tace "Then why kike ta kura kanki, kin san mene zaki ki taimakawa Sheikh ai"
Baki bu蓷e Fannah take kallon Anut Amina kafin ta girgiza kai tace "i don't know what should I do, wlh ban sani ba kai na ya toshe Anut Amina dan Allah ki taimaki rayuwar mu nida Malamina kada ki bari a cutar da shi, bashi da kowa wanda zai taimakesa sai ke da Granny da kuma Arjun dan Allah ki taimaki Malamina, wlh zcyta sam ba zata 蓷auka ba".
Kanta Anut Amina ta shafa tana maida hawayen idanunta tace "Kada ki damu ki dage da addu'a a wannan daren in sha Allah babu abinda zai samesa sai alkairi, amma kuskure Imam yayi tunda bashi da wata shaida ta kare kansa"
Girgiza Fannah tayi tace "Akwai shaida Anut Amina nice shaidarsa" Anut Amina kallon anya kina da hankali kowa tai mata tace "Wacce shaida kike da ita?" Mi茩ewa tsaye tayi tana 蓷aukan duguwar riga ta sanya saman 茩ananan kayanta tace "Nice Shaidarsa zance nina sanya yay tarayya dani, bada son ransa ba"
Mi茩ewa tsaye Anut Amina tace "Ke back to your right sense please, mgn ake wacce Hankali zai 蓷auka, kowa yasan Sheikh Nigeria dama gefenta idan kice kikace ya kwanta dake shi kuma saiya kwanta? Bayan yasan illar hakan? Abinda kukai fa Babba ne matsayin matar mahaifinsa kike da ance wanine ma daban shine, daga jiya zuwa yau na fahimci ma茩iyan Sheikh tun yana jariri kawai bani da hujjar kamasu ne, dan haka addu'a zamuyi kawai idan bashi da ha茩茩in akan abin zai fita cikin ruwan sanyi"
Kuka Fannah ta 茩ara sawa tana fa蓷awa jikin Anut Amina "Ba zan iya ba idan har akace za'a rufesa wlh sai dai a ha蓷a dani, domin nima mai laifi ce bawai ta 茩arfi yay min ba, dan Allah ki taimaki zu茩atan mu kada ki bari zuciyoyinmu

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login