Showing 78001 words to 81000 words out of 134406 words

Chapter 27 - SIRRIN MU Complete HAUSA NOVEL

21 Aug 2024

18360

tayi tana sunkuyar da kanta 茩asa tace "Sai kun dawo Granny" Buhaiyya tace "Anut Fatima sai mun dawo" Murmushin 茩arfin hali tayi tace "Uhm Allah ya kiyaye" daga haka tai part 蓷inta Hanne mai aiki kuma ta fara shirya dinner.


*DAN ALLAH DAN ANNABI KIJI TSORAN ALLAH KADA KI KARANTA ABINDA BA HA茦茦IN KI BANE DAN ALLAH, LITTAFIN SIRRIN MU NA KU茒I NE AKAN 500 VIA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616*


Bayan Issh膩 Barrister yana ta sauri ya 茩ara so gida dan yau burinsa ya kasance da Fatimansa kamar zai tashi sama haka yake jinsa, yawarsa ce ta fara 茩ara yana 蓷agawa Alhj Kamal yace "Duk abinda kake ka bari kazo yanzu na dawo ba bisa son rai na ba Oga yana bu茩atar ganinmu kuma.." bai tsaya jin abinda zai ce ya kashe wayar tare da juya kan motar yana jin ransa babu da蓷i. Parking Arjun yay yana kallon Sheikh yace "Buddy kaci gaba da addu'a kuma ka kiyaye duk abinda zai ha蓷aka da Anut Fatima, ita haramunce a gareka yanzu kalli inda ka rame ka sanya damuwa a ranka ga jininka da yay mugun yawa ga ciwon Zcyarka kai 蓷aya abun yay yawa" banza Sheikh yay masa Arjun yace "Bari na shigar da kai wlh nai missed My Aliyah" sai lokacin Sheikh ya bu蓷e ido yace "Banza 蓷an iska" dry Arjun yay yace "Naji ba komai rai dai" daga ya fito da Sheikh suka nufi cikin gida Fannah ce ka蓷ai a Parlo tana watching TV tana sanye cikin wata gwon mai kyau roba-roba ta tufke sumar kanta wacce ta tsaya tai kamar alkaki, tana jin sallamarsu tai saurin 蓷aukan veil ta rufe jikinta wata 苼oyayyiyar ajjiyar zuciya Sheikh ya sauke daman fargabarsa kada Arjun ya ganta a haka, 蓷auke kai Sheikh yay Irin bai ma san da zamanta a wajan ba Murya a sanyaye tace "Sannunku da zuwa" Arjun ne ya saki Murmushi yace "Yawwa Anut Fatima yau aikin lada nai na raka buddy zance" da sauri ta kalli Sheikh taga ko inda take bai kala ba kasa cewa komai tayi gudun koma kada ta bada kanta yasa tai saurin barin wajan. Har bedroom ya kaisa bai bar gidan ba sai da Sheikh yay wanka ya sanya kayan bacci kana yay masa sallama. Yana zaune a ha蓷a蓷蓷an parlonsa yana rufe idanunsa jin wata dadda蓷ar Murya a t.v yasa ya bu蓷e ido news ake ana haska wani Governor dake ziyartar ma茩abarto da asibitoci, idanunsa 茩urrr akan fuskar Mutumin kafin kuma ya sauya akalar kallonsa zuwa kan twins 蓷in da suke ri茩e a hannunsa sunnan Governor ya duba yaga ansa _THE GOVERNOR OF LEBANON GOVERNOR DEEDAT_ samun kansa yay da 茩ara kallon Mutumin haka nan yaji so da 茩aunar mutumin a ransa yana sone yaga Mutum mai kyautatawa talakawa. Kashe kallon yay sbd abubuwan da zcyarsa take raya masa turo 茩ofa tayi a hankali ta shigo kana ta maida 茩ofar ta rufe hannunta ri茩e da tray 蓷in abinci ta ajjiye a gabansa sbd yana zaune saman carpet ya tan茩washe 茩afafuwansa baza ka ta蓳a cewa gurgu bane, tana ajjiyewa ta juya zata fita yay saurin ri茩e ta tare da zaunar da ita yace "Kee!" Turo baki tayi tace "Ni ka sakeni" yace "If not kuma fa,zaki daken?" Girgiza kai tayi ba tare da tayi mgn ba yace "zauna" 茩in zama tayi tace "Bacci ina ji" yana Murmushi domin ya gama gane fushin da take na zancan yaje wajan wata da Arjun yay mata yace "ki daina gani na haka, wlh zaki mmki gwamna ki zauna" ka fa蓷a ta no茩e tace "Ni dai a'a" batai aune ba taji ya fincikota jikinsa tare da ture tray 蓷in abincin ajjiyar zuciya suka sauke a tare botten 蓷in rigar sa ya bu蓷e 茩wantaccen gashin 茩irjinsa ya bai yana kana ya sanya hannunsa ya zare baby hijab 蓷in jikinta ya 茩ara mannata da 茩irjinsa yace "zaki kashe ni da soyayyarki Zahraaah" jin jikinsa zafi rauu yasa ta zare ido tace "Meya samu Malamina?" Yana shafa sumar kanta yace "Kina son sani?" Kai ta 蓷aga tana kwa蓳e masa fuska yace "Kada ki damu" yana fa蓷in haka ya kwantar da ita tare ha蓷e bakinsu waje guda ya shiga bata wani gigitaccen kiss mai tsayawa a zuciya a wannan lokacin shi kasan Sheikh bai ta蓳a sanin cewa zucyarsa da kuma gangar jikinsa na bu茩ata kasancewa a duniyar mace ba sai yau, idanunsa har wani zubda 茩walla yake yana sauke numfashi tare sauke ajjiyar, cikin 茩aramin lokaci suka zama naked wanda basu ta蓳a sanya ran haka aikin rayuwarsu ba. Lokacin Sheikh baya gane fari balle ba茩i a lokacin kuma Fannah tana tuna Yadda JALILERH ta kasance tare da MUHAMMAD JALAL BOBO(Uncle ne) ne, kafin tunaninta ya koma kan azabar da ZARINA TA SUMEWA SAIF( the new emir) idan kuma ta tuna azabar da M.K ya ganawa ANUSHA (Raino ne sila) sai taji zuciyarta ta buga da 茩arfin gaske Idanunta ne ya fito waje ta shiga tura Sheikh tana kuka tace "Kada ka aita abinda zai wargatsa farin cikin mu dama duniyar mu baki 蓷aya kada mu biye zucyarmu da ru蓷in she蓷an mu aikata ba dai-dai ba Malamina ka tuna ayoyin Ubangiji akan aikata zina dan Allah..." Bata 茩arasa maganar ba sbd wani azababban zafi da kuma ra蓷a蓷i daya shigeta, Sheikh kuka ya saki zcyarsa cike da tsanar abinda yake aikatawa amma gangar jikinsa takii bashi ha蓷in kai 茩ara ingiza sa take zuwa ga Zahraaah! Bakinsa ya zare daga saman nippy 蓷inta ya shiga fa蓷in _"Yasubuhanallah!"_ ya kuma ya 茩ara danna jikinsa a jikinta da wani irin 茩arfi da yazo masa gaba 蓷ayansu suka saki kuka bakinsa na rawa ya shiga addu'ar kasancewa da iyali, kafin a karo na biyu ya 茩ara danna jikinsa nan take ji da ganinta sukai 茩aura daga gare ta Sheikh kuka ya saki Yayinda da kuma jijiyoyin 茩afafuwansa suka shiga mutsawa tare da saki yana jin yadda 拼an yatsun 茩afarsa suke 茩ara kamar wanda aka 茩arawa 茩arfi haka ya shiga ratsa jikin Zahraaah...




Ai weekend lfy馃寶
NIMCYLUV
10/17/21, 10:24 PM - Mrym: 5锔忊儯7锔忊儯-5锔忊儯8锔忊儯


_SUBSCRIBE MY YOUTUBE CHANNEL_

Nimcyluv T.V
https://youtube.com/channel/UClywbagpRx5qlVyOy0ZPPDA

Da sukkan 茩arfinsa yake 茩arasa ratsa jikin Fanan, a zabar dake ratsa jikin Fannah yafi a zabar da LAMRAT taji wacce YISHAM ya gama mata, duk shigarsa jikinta numfashinta ya 蓷auke shi kansa bai ta蓳a sanin yake da girman halitta ba sai yanzu, tun farko da yay try na shiga jikinta yasan cewa shi 蓷in na musamman ne, kuma irinsu Sheikh daban suke a cikin maza, sun san takan mace shawo kan mace bayayi masu wahala, cikin zafi虏 da kuzari ha蓷i da jarumta yaci gama da lulaawa duniyar da蓷in ta, duk Yadda yaso kiran sunan Allah a wannan lokacin kasawa yay babu abinda ya keji yake gani sai _Zahraaah!_ 蓷umin jikinta 茩ara zautar dashi yake yana jin kamar ba'a duniya yake, Yana ratsa jikinta har ya samu nasarar basa tantanin budurcinta, gaba 蓷aya suka saki gigitaccen ihu. Fannah na ihun na azabar daya farkar da ita daga 蓷an 茩aramin suman da tayi, yayinda Sheikh yake ihun zamansa cikakken namiji da kuma wani da蓷i mara misaltuwa daya shigesa, a lokacin ji yay duk nauyin da kansa yake mata ya sauka rabin ciwonsa na zuciyarsa. zcyar Sheikh banda zafi da ra蓷a蓷i babu abinda take masa, cike yake da tsanar rayuwarsa baki 蓷aya yana mai lamadar zuwansa duniya a halin yanzu, bai ta蓳a jin ya tsani rayuwarsa irin yau ba. A Yadda ya kejin kanshi a yanzu bai 茩i ya dauwama a jikin _Zahraaah_ ba Bai 茩i yaci gaba da jin da蓷in jikinta a wajan nan ba, he will have this gril a nan tsakar carpet 蓷in parlo'n sa ba, which is not nice, shi kansa bai ta蓳a sanin haka akeji idan an ta蓳a mace ba sai yau, _He's crazy about Zahraaah Omg!_ Tuni Fannah ta 茩ara ficewa a hankalinta baya sanin me yake sbd shigarta yake da dukkan 茩arfinsa da lafiyarsa, samatakarsa, yadda Sheikh yake juya Fannah baza ka ta蓳a cewa shi 蓷in Nakashasshe ba ne. Da蓷in da yaywa Sheikh yay yawa yasa ya saki kuka cikin shasshe茩ar kuka yace _"Yasubuhanallah! You Make me so horny Zahraaah I feel like a wild animal right now! Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! You're my world Zahraaah"_ sai kuma ya 茩ara sakin kuka while jikinsa na jikinta yana ratsa lungu da sa茩o na cikin hole 蓷inta. Sheikh Imam hamdan Balarabe kenan a wata Ta daban wacce bai ta蓳a tunanin samun kansa a ciki ba, zucyarsa ta shiga fallasa abinda yake ransa wanda bai shirya fa蓷in su ba, ba kinsa na rawa idanunsa a saman farar 茩yakkyawar fuskarta wacce tai faca-faca da hawayen azaba fuskar tai jajurr yace _"You're the only girl that I'm ever going to need Zahraaah! I love you scatter, I can't handle a minute not touching you Idan kusa dani, My hands want to feel every in of you, Innalillahi!_ Zan mutu da ba茩in cikin abinda na aikata zcyata da gangar jikina sunci amanar addini..," sai kuma yay shiru yana manna lips 蓷in a nipples 蓷inta da sukai jajirr ya shiga fesar da numfashi da sauri yana jin yadda mararsa tai wasai ba ciwo ba kumburi, hawayen dake fita daga cikin idanunsa ya sauka saman fuskarsa yasa taja wahalallan numfashi tare da bu蓷e baki zata fasa wani sabon ihun da sauri ya sanya bakinsa cikin nata ya rungome ta tsam a jikinsa yadda jikinta ke rawa haka nata, kanta kawai yake shafawa, duk abinda suke still jikinsa na cikin nata ya kasa fita sbd har yanzu bai samu nutsuwarsa da yake son samu ba, jin tai Shiru ta fidda wani wahalallan numfashi da ajjiyar zuciya yasa ya cire bakinsa, Muryarsa na rawa yace _"Please lemme play with you or I will cry for you"_ yana mgn yana 茩ara shigewa jikinta yana bata wani hot kiss a fatar wuyanta, Murya can 茩asa yace _"Don't leave me alone ZAHRAAAH_, Zan mutu wlh ki 蓷auki wannan matsayin sabuwar 茩addarar Sheikh da kuma Zahraaah, zan fifitaki zan rayu dake cikin aminci da kula" yana fa蓷in hakan ya sakar mata wani finannen sexcy cry a kunanta. Kuka itama ta saki hadda shasshe茩a burinta ya cire jikinta ko ta zamu sassaucin azabar data keji a jikinta, wajan 50mins Kafin Sheikh ya samu nutsuwa ya mirgina kefenta yana saikin Ajjiyar zuciya mai makon yaji da蓷i sai ya samu zcyarsa cike da ba茩in ciki da kuma 茩onar rai yana jin kamar an saya masa dutse a 茩irjinsa a danne zcyarsa sbd nauyin da tayi masa, cikin 茩aramin lokaci kuma wani zazzafan zazza蓳i da ciwon kai ya saukar masa a jikinsa teeths 蓷in sa har wani ha蓷uwa yake cikin dauriya da jarumta ya juya tare da kallon Fannah dake fita da hawaye ta rufe jikinta da rigar baccinta wacce yay wurgi da ita, ba fushinta bane damuwarsa a yanzu fushin Ubangiji shi ne damuwarsa yay zaiyi da rayuwarsa ne ina zai sanya kansa yaji da蓷i mene amfanin Iliminsa , mai yasa rayuwa take juyasa kamar ball ne, kansa ne ya sara yay saurin dafe kansa yana kiran sunan Allah. Cikin rawar murya yace "Am so sorry Zahraaah! Please for give me ki yafewa Malaminki mana" kuka ta 茩ara sawa wanda ya 茩ara firgitar da Sheikh da sauri yana jikinsa zuwa gare ta ya mi茩a hannunsa gaba 蓷aya ya jawota jikinsa tare da rungome ta sosai yace "Wlh nayi ladama na tafka babban kuskure, sai yanzu nasan 茩addara bata shallake kan kowa, Zahraaah ilimina bai tseratar dani daga aikata zina ba, Zahraaah karatuna ya tashi a banza bai min rana ba, ji nake kamar na mutu na....," Da sauri ta toshe maki tana 茩ara sakin wani sabon kukan, idanunsa na zubar da hawaye yace _"Cry as you can, i got you okay, you'll not die and nothing will happen to okay Za.....raaaah!"_ he could feel yadda hawayenta ke ji茩a masa gashin 茩irjinsa, kuka take sosai ta kasa dainawa har wani ihu take irin kukan nan na kamar an maka mutuwa tai bala'in bashi tausayi,yadda take kukan da ace da Mutane a gidan Tabbas za'a jita, And baice mata uffan ba banda patting bayanta da yake. Dan kanta tai shiru kana ta sakesa daga mugun ri茩on da tayi masa gently ya zareta daga jikinsa looking at her face wacce ta cika da hawaye a hankali yasa tattausan hannunsa ya goge hawayen yace "Ki yafe min Zahraaah, kafin na nemi yafiyar Ubangiji na maki laifi" Ajjiyar zuciya ta sauke kafin ta kalli fuskarsa wacce har wani Shinny ta 茩ara tace "Damuwata bata abinda kaimin mace, ban san meyasa ka aikata haka gareni ba bayan ba sona kake ba, mai yasa why Malamina? Ni ban cancanci ka soni bane ko me?" Sai kuka ta hau dukansa gyara zama yay yana 茩ara bu蓷e mata jikinsa yadda zata ji da蓷in dokansa Idanunsa a kanta yace _"SHEIKH IMAM HAMDAN BALARABE LOVES YOU_ I LOVE YOU ZAHRAAAH YEAH! INA SONKI BAN SHIRYA FA茒AR KALMAR BANE, YOU'RE MY MUHADDASERH, MY EVERYTHING" baki ta saki ga wasu sabbin hawaye da suka fara saukar mata, saukar mgnar taji kamar ruwan sama Murmushin takaice yay idanunsa na fidda hawaye yace _I promise to protect you you till my last breath Fatima Zahraaah! I promise to stand by you harsai inda 茩arfina ya gaza, stop cry Jewel_ da蓷in da magnar tai mata yasa taja jikinta da sauri zata rungomesa yay saurin jaa baya yana girgiza mata kai yace.

賵賰賵賳 匕賱賰 爻賷賰賵賳 廿孬亘丕鬲 賮乇丨賷貙
賮賷 賯賱亘賷貙
賲乇丕丿賷 賰賱 賷賵賲 兀賳 鬲乇囟 亘兀賳賷 兀丨亘賰.
"Ki yadda Sheikh Imam hamdan Balarabe yana sonki dan Allah kada ki bari abinda na aikata gareki ya zama sillar da zaki amfani da ita wajan wula茩anta ni bayan kin san all abinda ya faru bayin kai na bane, ANAAA UHIBBIKI ZAHRAAAH har abada" yana fa蓷in hakan ya fara 茩o茩arin jan 茩afarsa ya shiga cikin bedroom ga mmkinsa sai yaji 茩afarsa ta mi茩e ba kamar Yadda ya saba jin jijiyoyin ta a ri茩e ba, da mmki ya fara 茩o茩arin tashi wata 茩yakkyawar ajjiyar zuciya ya sauke yana mai 茩an茩ame jikinsa yana kasa mutsawa sbd tsananin mmki daya kusa kashesa, babu 茩asar da ba'a je ba akan wannan 茩afar babu ro茩an Allah da bai ba a 蓷akin Allah akan samun lafiyar 茩afarsa sai ganshi yau shine ya Mi茩e da 茩afafuwansa, wasu hawayen farin ciki ne suka fara sauka daga cikin idanunsa zuwa saman fuskarsa, fannah zallar mmki yasa ta kasa mutsi daman tuni kalaman sa sun narkar mata da zcy sai gashi yanzu wani abu mai kama da almara yana faruwa, Yasubuhanallah lallai Sheikh nada banne yana tsaye akan 茩afafuwansa daman duk wannan abun rigar jikinsa bata zame ba, yana da tsayi domin yafi Arjun tsayi ga wani fa蓷i da yake dashi siffarsa mai kyau da tsari ta 茩ara bai yana, tashi take 茩o茩arin yi amma zafin da taji yasa ta saki 茩ara da sauri ya juya ganin abinda take yasa ya nufi inda take Kallonsa kawai take tsahun watanni biyar kenan tana tare da Sheikh amma yau shine yake taka 茩afafuwansa Al-hakkamu kenan mai yin yadda yasu a lokacin da yasu, gaba 蓷aya ya dur茩osa gabanta yama kasa cewa komai sai kawai ya 蓷ura fuskarsa a shoulder 蓷inta ya saki kuka yace "Kinga ko Zahraaah? Bamu san Abinda Ubangiji ya 蓳oye a tsakanin mu ba, na aikata ba dai-dai a lokacin kuma na samu lafiyar 茩afafuwana wanne 苼oyayyan al'amari ne wannan, look Zahraaah dukkan abinda ya faru it's our secret kada ki bari kowa ya sani, Jewel kalli nima zan fara tafiya kamar kowa, bana fa蓷awa Granny komai lokaci bane Thank you God! Thank you for everything Allah ka 茩ara samin tsoranka a zcyata Ubangiji ka kiyaye min imani na" wani irin tauyinsa ne ya kamata zatai kuka saurin rufe mata baki ba tare daya 茩ara mgn ya dubi jinin dake jikinta bai tsaya tunanin komai ba dan bashi da wani lokaci 蓷aukan ta yay cak kamar baby ya nufi cikin bedroom 蓷insa da ita. Yana zuwa ya nufi cikin bathroom 蓷in sa da ita tana ri茩e a jikinsa ya ha蓷a warm water ya sanyata ciki, 茩ara ta saki sbd zafi da ra蓷a蓷in daya shigeta, Kallonta yay a hankali yace "Sorry! Kiyi hqr ko" bata kallesa ba tace "da zafi ruwan fa, kuma ni wajan ciwo yake min" lumshe idanunsa yay kafin ya 蓷an ja numfashi cikin 茩asa da murya yace "Ina kenan?" Tana turo baki gaba tace "Me?" Ba tare daya kalleta ba yace "Ni! Ba komai" ruwan ya huce ya zubar ya 茩ara ha蓷a wani a wannan saurin ri茩esa tayi tana sakin kuka tace "Wayyoooo bapiii" girgiza mata kai yay ba tare da yayi mgn ba ya juya tare da ficewa daga cikin bathroom 蓷in, yana fita ta sauke ajjiyar zuciya tana 茩ara ware 茩afarta ko taji da蓷i, wani murmushi ta saki tana shigewa cikin ruwa ita ka蓷ai tasan yadda take jin so da kuma 茩aunar Sheikh a ranta, Sheikh nada banne kamar yadda soyayyarsa tada bance a ranta, ba zata ta蓳a ha蓷a soyayyarsa data wani a ranta ba Cikin jin da蓷i tace "Love You so much My Malamina kai 蓷in daban kake" ta fa蓷a tana shafa brest 蓷inta dake mata zafi虏 sbd wahalar da suka sha a wajan Sheikh. Yana fita kai tsaye Parlo ya koma cikin nutsuwa ya fara mopping wajan yana gamawa ya fesa airfreshner ya 茩aro gudun a.c zubewa yay saman sofa yana maida numfashi lallai mace sai ta zautar da mutum shiyasa wasu suke cewa mace 茩anwar she蓷an bai san ya ake aiki sbd bai ta蓳a yi ba sai gashi yanzu shine dayin mopping da sauran aiki duk a sanadin mace, agogon parlo'n ya duba yaga wajan 9:30 sam bashi da wani sukuni sbd kunyar Ubangiji daya keji amma wacce hanya zaibi har Allah ya yafe masa wannan lukutin laifi, ko dai zai kai court ne domin a cire ha茩茩in Ubangiji a jikinsa? Mi茩ewa yay ya shiga zagaye Parlon tunani fal ransa ya kasa yankewa kansa hukunci, abin duniya yay masa yawa gently ya nufi 茩ofar bedroom 蓷insa yana zuwa yaga bata fito daga cikin bathroom 蓷in ba, a hankali ya bubbuga 茩ofar amma shiru cikin nutsuwa ya tura 茩irjinsa na buga yana shiga yay saurin

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login