Showing 54001 words to 57000 words out of 134406 words

Chapter 19 - SIRRIN MU Complete HAUSA NOVEL

21 Aug 2024

18357

fuskarta yasa ta dawo hayyacinta tana jan numfashi tai saurin fa蓷in "stop this" cikin idanunta da bakinta yay hakan yasa ta fahimci 茩arayin bayani yake nema daga gare ta cikin jarumta tana lumshe idanunta tare da 茩ara manna hanunsa a 茩irjinta wanda ita kanta bata san tayi hakan ba tace "Ni.. ni ba Airah bace sunana Fannah" kallon kin haukace yay mata still kuma bai ce komai so yake yace "You're lie, you're my Fairy my Aljanata" amma ya gangara furta komai tunawa da magnar Uncle Sham da yake fa蓷in "suzo su gaisa da Kawon Fatima" yasa ya 茩ara ware idanunsa a kanta, yanayin daya keji game da ita yasa ya kasa 蓷auke hanunsa daga kan nippy 蓷inta, wani zafi虏 taji suna mata da kuma 茩arfi tace "Ka daina nifa matar babanka ce" ji yay kasan ya tsara da mugun 茩arfi hawayen idanunsa kuma suka 茩ara samun damar fita daga ciki idonsa, innalillahi wa'inna ilaihir raji'un shine abinda ya shiga maimaita wa a ransa wacce kalan masiface keson fa蓷a masa why matar Ubansa zatai masa kama da Airah, wlh Airahnsa ce the face the face voice komai nasu 蓷aya hatta surar jiki meye kuma zata ce masa matar Ubansa ce,Abban nasa ya rasa wa zai aura sai 拼ar cikinsa, matse nippy nata yay da 蓷an 茩arfi tare da sakin wani numfashi, saurin rufe idanunta tayi tare da 蓳angare masa murya na rawa tace "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Malamina ban san shi da wannan halin ba, kaji tsora ka tuna ayoyin Ubangiji, kada ka aita abinda zai zame mana tabo wlh tallahi nice wacce Barrister ya aura dan Allah ka rabu dani am scared kada mu fa蓷a komar Ubangiji" tunda ta fara mgna yaja idanunsa ya rufe yana sauraran muryarta wacce bata da wata maraba data Aljanarsa, kamar mai kuyan magana yace "Out!!" Ya fa蓷a yana 茩ara matse 茩irjinta 茩an茩amesa tayi domin ta kasa mutsawa sbd wani sabon abinda ya risketa, wani shau茩i abinda yake mata ta keji su duka biyun kuka suke da idanunsa yana 茩ara shigewa jikinta yace "fita nace..!!" Ya fa蓷a yana shafa cikinta tare da sakar mata jishi, kallon ikon Allah kawai Fannah keyi yace ta tashi amma yana 茩ara shige mata idanunsa na zubar da 茩walla well yana 茩ara shafa jikinta muryarsa na rawa cikin tsawa kuma yace "Get out!! Fita nace tashi" jikinta na rawa da 蓳ari ta 茩wace jikinta da 茩arfi bata tsaya jiran wani abu ba tai waje da gudu tana kuka, tana fita shima ya fa蓷a saman bed 蓷in tare da fashewa da kuka, kamar 茩aramin yaro wacce irin rayuwa shi Imam yake ciki ne? Meyasa rayuwa take juyasa ne kamar 茩wallo?meke damunsa ne tayaya his Airah zata zama matar Ubansa,ko shakka babu yasan wannan Airahnsa ce bawai wata Fannah ba, kifa kansa a cikin pillow ya shiga sauke ajjiyar zcy, me zai gayawa Ubangijin sa? Tayaya zai ta蓳a wani sashe na jikin matar mahaifinsa da sauri kuma ya girgiza kansa yana fa蓷in "No she's never be my stepmom, never matata ce Airah my wife please come back to me nine Rayuwarki ba wani ba" ya 茩are maganar yana dafe saitin zcyarsa wacce ya keji dan zafi kamar zata faso 茩irjinsa ta fito, ya da蓷e kwance yana ta surutai jin danshi a tsakanin cinyoyinsa yasa ya 蓷an mirgina tare da shafo wajan ware manyan idanunsa yay abinda bai tsammaci gani ba ya gani spram zai ce ko mene, jin tsallan da Sheikh 蓷insa ke masa yasa ya ri茩eta da kyau har wani hucin azaba take da kuma neman 蓷auki, har lokacin kuma bata bar dripping ba, meya akaita shi sam bai ga abinda yay ba, banda sweet bakin Airahnsa daya shafa mai yayi sai brest 蓷in ta daya ta蓳a don ko a zahirance bai gansu ba, 蓷an wannan abun har ya kai yaji wani abu ko wani abu ya fita daga jikinsa, yaya zai yi yanzu shi ha茩茩in Ubangiji kawai yake tunawa amma yasan bashi da wani laifi tunda jikin Airahnsa matarsa masoyiyyar sa ya ta蓳a ba wata ba, kuma idan banda ita babu wata 拼ar mace daya kejin wani abu a kanta, itama Aljanarsa yau ne abin yay girmama, Lumshe idanunsa yay tayaya zai wanka kafin wayewar gari? Bazai iya kwana sam da najasa a jiki ba. 苼angaren Barrister bai ta蓳a jinsa a cikakken namiji mai kuzari ba sai yau Mami tun tana gane karatun da yake bata wanda ba'a son ransa ba harta kasa gane komai, dauriya kawai take bata son ta nuna masa gazawar ta bare raini ya shiga tsakaninsu amma ta 蓷auki alwashin rama abinda yay mata zata nuna masa iya kar iskancin sa, ganin yana ta Abu gudu yasa ya zame jikinsa a hankali tare da mirginawa gefe yana sauke numfashi yabarta ne kawai sbd yasan ita yarinya ce ba zata iya 蓷aukan dukkan wata bu茩atarsa, kallon fuskarta yay wacce har yanzu ya kewa kallon fuskar Fatimansa a kan ta Mami yace "Am sorry my Teemah, you make this day very special to me thank you so much" haushi da ba茩in ciki ne suka cika Mami hakan yasa cikin damuwa tace "Malam get out tunda ka gama" mgnarta yasa yaji kamar tana fa蓷a masa wasu romantic words hanunsa yasa zai ri茩eta tayi saurin sauka daga gadon tana wale legs ta fa蓷a bathroom, shidai kamar wanda yasha giya haka ya kejinsa domin baya gane fari ballantana ba茩i jallabiyar sa ya sanya kana yay waje tare da nufar flat 蓷insa, sai da yaje kusan flat 蓷in 茩arshe har zai shige sai kuma ya tsaya tare da tura kansa ciki shiru bathroom 蓷in babu kowa hakan yasa ya 茩ara tura kansa tare da neman wajan zama ya zauna, jin 茩arar ruwa kuma a bathroom ya tabbatar masa da tana ciki sai yake ganin daman ai sanda zai fito bathroom ta shiga kenan 蓷akin ya dawo. Lokacin da Fannah tabar flat 蓷in Sheikh ta dawo inda take gado ta fa蓷a jikinta na rawa da 蓳ari domin har yanzu ji take kamar hannunsa na yawo a saman 茩irjinta, rasa abinyi yasa ta fashe da kuka tana ma茩ale jikinta a waje guda mai yasa tasa kalan soyayyar zata zo masa a HARAMTACCIYAR SOYAYYA, mai yasa wannan abinda yazo mata a JUYAYI ne? Tasan tana 茩aunar Sheikh da muradin samunsa wannan shine mafarkin zcyarta amma mene yasa abun zaizo mata a haka ne? Mai yasa bata tashi ganin Sheikh ba saida ta riga ta zama matar mahaifinsa? Yanzu yaya sunan abinda ta akaita tana da iliminta tasan me take duk da 茩arancin shekarunta amma tasan ha茩茩in Aure tasan ha茩茩in miji a kan matarsa ta karanta Zaadiz zaujen ta gani ta karanta Umdatul ahhkam ta gani, Malaminta yasha fa蓷a masu sannan ga babban malamin ta dake 茩ara nusur da ita rayuwa wanda kullum take ji da sauran Muryarsa a redio shima yana fa蓷a,amma mene yasa yau da kansa zai aikata wannan babban kuskuren, ganin bata da wata ma dafa kuma Allah ya taimaketa ba'ai mai gaba 蓷aya ba yasa ta Mi茩e sbd wani iri data keji a jikinta ta nufi bathroom tare da zame rigar jikinta, ta sakarwa kanta ruwan sanyi dan ba zata iya jira ta ha蓷a na zafi ba. Yana ta zaune kafin yaji ta bu蓷e 茩ofa ta fito kanta a 茩asa ta fito domin ko kula da shi ba tayi ba, inda aka ajjiye mata wasu 茩ananun kayanta ta bu蓷e ta 蓷auki wasu Sleep wears na prada dark brown masu kyau, idanunsa a kanta tana 茩o茩arin zame towel taji yay tari shima kansa bai san lokacin da tarin ya kwace masa ba, da sauri jikinta na rawa tai bathroom da gudu tana ha茩茩i tare da dafe 茩irjinta, dry kawai yay kana ya kwanta saman bed 蓷in domin yasan kota fito babu abinda zai mata shi tausayinta ma ya keji, Fannah kam bayan ta sanya kayan da sukai mata wani bala'in kyau kasa fitowa tayi sai da taji alamar ya fita, Sannan ta fito kai tsaye kwanciya tayi ta rufe idanunta cikin sauri ta bu蓷e su sbd Sheikh daya fa蓷o mata da kuma kukan da yake sai taji gaba 蓷aya jikinta yay sanyi menene dalin daya sanya yake kuka? Kodan ta hanashi ta蓳a jikinta a yadda take jin son sa 茩aunar sa ko rayuwarta zata iya bayar indai zai farin ciki da wannan tunanin bacci 蓳arawo ya 蓷auke ta. Mami ruwan zafi sosai ta shiga zafi da kuma ra蓷a蓷in bata keji yasa ta shafa versiline ita da sweet Imam 蓷inta ne bata da wata matsala sai da蓷in abinda daza taji amma Barrister ya wargatsa mata dukkan shirinta kuma wlh saita rama. Sheikh yadda yaga rana haka yaga dare sam ko runtsawa bai ba, da 茩yar ya nemi duvet ya rufe jikinsa. Da asuba Granny ta tura 茩ofar sosai tai mmkin ganinta a bu蓷e tunda ta shigo yake binta da kallo harta 茩arasu gadon tabi da kallo tace "Yaya haka Imamu? Meye duk ka hargitsa gadon fisabilillahi kamar dai wanda ya samu filin sukuwa?" Bai tankata ba abinda ya keji a zcyarsa bazai ta蓳a barinsa yay mgn, ji a matu茩ar sanyaye ya zuro 茩afafuwan sa 茩asan bed 蓷in tare da zura wasu Slippers 蓷in Berluti masu tsada sosai da kuma rashin nauyi, Warm water yasa Granny ta ha蓷a masa a cikin jakuzzie kana ta fita Lumshe idanunsa yay lokacin da ruwan ya ratsa cikin jikinsa ya shiga sauke numfashi wahala, har zuwa lokacin kuma hjyar nan inda take sai da ya sakar mata ruwan zafi sosai sannan ta dai-dai ta amma har yanzu mararsa ciwo take masa, da蓷in ruwan zafin yasa wani bacci ya fara fisgarsa da 茩yar ya lalla蓳a ya hau saman wheelchair dake bathroom 蓷in ya 茩arasa wajan shower ya 蓷aure raye jikinsa kana yay 蓷aura alwala tare dayin brush, bathrobe ya saka a sanyaye ya shiga buga 茩ofar Granny nice ta shigo ganin yanayinsa na yau yasa bata 茩ara yin mgna ba sai duk ta firgita tunaninta ya shiga bata ko Aljanar ce ta dawo, a gurguje ta gama shafa masa wani versiline mai 茩amshi a saman fatarsa kana ta 蓷auko kayansa ta bashi, abun yay mmki ya bata ganin bai yasa cire kayansa ba sai da ya juya mata baya Mmki duk ya cika Granny, bayan yasa Maroon 蓷in jallabiyar ta fesa masa parfumes 蓷insa mai 茩amshi, sosai ya 茩ara kyau ya fito a Sheikh 蓷insa har Parlo Granny ta kaisa tana jiran fitowar Barrister can kuma Fareeq ya fito shima sanye da Jallabiya kallonsa Granny tayi tace "To ina Uban naku kuma?" Fareeq yace "bai fito ba" ha蓳a ta ri茩e tace "Yau naga abinda yafi 茩arfina ni Fa蓷imatu wacce rashin kunya ce wannan yaushe ya zama gantalalle bani da labari? Sbd yana tare da matarsa shine ya茩i fitowa" da sauri Sheikh ya kalleta sbd ambaton matar da yaji tayi 茩asan zcyarsa ya shiga bugawa, gyaran murya yay hakan yasa Fareeq ya tura Wheelchair 蓷in zuwa waje. Sai wajan 6 na safe sannan Fannah ta shiga bu蓷e idanunta jinta kuma a jikinta mutum yasa ta hantsila da sauri jikinta na rawa tana tashi shima ya fara yana mata wani shu'umin murmushi da sauri tai bathroom shima waje yay yana jin kansa yau a fresh haba Saudat daman babu abinda take dashi take masa iyaye yanzu ya kejin ya sauke dukkan abinda ya tara a mararsa, da wannan tunanin ya haura saman upstairs ya nufi flat 蓷insa yana mmkin yadda gari har yay haske ba tare kuma daya sani ba, wanka yay kana ya shirya ya gabatar da Sallah yana gamawa ya fita zuwa downstairs, Mai aikinsu ya gani tana ta shirya breakfast, gaishesa tayi shi kuma ya nufi bedroom 蓷in da Fannah take,samunta yay har tayi Sallah ta koma bacci kayan daya kawo mata ya ajjiye kana ya shafa kanta yana jin soyayyyar ta na 茩ara ratsa masa zcy. Arjun kam ji yake kamar bai ta蓳a jin da蓷in rayuwa dama duniyar baki 蓷aya, sam bai bacci ba sbd kukan da Aliyah ta kwana ta nayi masa, sai wajan 9 na ya tashi ya shiga shiryawa domin buddy ya tsaya masa a rai yana son yaje yaga yaya ya kwana kafin ta farka daga bacci. Mami tun 7 tabar gidan zuwa wajan aiki shima Barrister ya fita sbd wani meeting da yake da shi. Tsaye take gaban dressing mirror tana kallon yadda idanunta ya kumbura sbd kukan da tayi, tana sanye da wata pitatte gwon 蓷in atamfa Holand Orange color wacce taji 蓷inkin fatan a sanya mata masu stones masu kyau, ga shape 蓷inta daya baiyana ta cikin rigar hips 蓷inta sun samu damar zama, bata saba sanya 蓷an kwali ba hakan yasa ta 蓷auki veil 蓷inta daya kasance milk kai Orange 蓷in Flowers ta 蓷ura saman kanta kitson dake gaban goshinta ya 茩ara fidda kyanta, yunwa ta keji sosai hakan yasa ta fito daga cikin bedroom 蓷in tana fidda wani 茩amshi na abin mmki,babban parlon babu kowa gidan shiru rasa inda zatai tayi su take ko tea ta sami tasha ko taji dai-dai, kanta ta 蓷aga taga wajan 12 na safe, abin abinda zcyarta ke gaya mata tayi hakan yasa tabi wata 茩ofa wacce take tunanin kitchen ne, tana shiga ta sauke ajjiyar zuciya sbd ganin da gaske kitchen 蓷in ne, 茩arasa shiga tayi ta fara duba flast 蓷in dake ajjiye saman stool 蓷in kitchen 蓷in, cikin Sa'a ta samu ruwan zafi ta 蓷auki mug ta zuba ta fara ha蓷a tea mai kauri sbd kayan tea 蓷in data gani, bayan ta zuba komai ta 蓷auki spoon ta fara juyawa, cikinta har wani ihu yake, 蓷auka tayi tare da jin gina da kantar kitchen 蓷in idanunta a rufe ta fara shan tea 蓷in tana hurawa sbd zafi, 茩amshin da taji kuma ta tabbatar ba jikinta yake ba, bata kawo komai ba ta bu蓷e idanunta kai tsaye Idanunta ya sauka cikin nasa wanda da alama ya da蓷e yana Kallonta, yana zaune saman wheelchair saika 蓷auka wani 蓷an sarki ne sbd yake da wani kwarjini da cika ido yana sanye da wata shadda white colour anyi masa 蓷inkin half body sumar kansa a kwance luff domin ko hula bai saba, hanunsa ri茩e da cup of tea yana juya a hankali tuni ya 蓷auke idanunsa daga kanta yay kamar bai ganta ba, sbd tsorata da kyansa da kuma kwarjininsa da kuma tuna abinda ya faru jiya yasa wani tari ya kawo mata ziyara tea 蓷in bakinta yay feshi ya sauka a saman fuskarsa....




SIRRIN MU isn't free via WhatsApp number 08119237616 for more information ga 拼an Niger 84506476


NIMCYLUV
10/17/21, 10:23 PM - Mrym: *_NLUV馃挒_*
4锔忊儯1锔忊儯-4锔忊儯2锔忊儯
Bayan tea 蓷in data fesa masa a fuska tsoran daya gama kamata yasa ta saki cup 蓷in a 茩asa, gaba 蓷aya bata tsammaci ganinsa ba hakan yasa da tai arba da shi gaba 蓷aya ta gigice still kuma idanunta na kansa, Sheikh ko mutsawa bai ba kansa a 茩asa tamkar bai ganta ba haka yay pretending yaci gaba da shan tea 蓷in cike da nutsuwa da kamala, a zahiri kuma idanunsa ne kawai baya gareta amma idon zcyarsa gaba 蓷aya ya karkata ne gareta shi har kusan bashi dry tayi sbd yanayin da yaga tsoro ya shigeta kamar wacce taga dodo, ganin ko takan ta baibi ba yasa ta sunkuya tare da 蓷aukan cup 蓷in ta ajjiye, shi kam tuni yaja Wheelchair 蓷in sa yay waje yana sauke numfashi domin baya jin zai iya 茩ara some minutes a wajan, babban parlo ya koma tare da zamewa ya zauna saman duguwar sofa ya lumshe idanunsa yana sauke ajjiyar zuciya ganin zai fa蓷a wani tunani daban ya 蓷auki remote ya sauya channel zuwa Aljazeera ya fara kallo duk da cewa ba wani fahimta yake ba,amma dole ya sabarwa kansa dasu sbd ragewa kansa damuwa da kuma wani banzan tunani, yana kallon amma rabin tunaninsa yana ga kitchen 蓷in musamman da har yanzu hancinsa yake jiyo masa da蓷a蓷an turarenta kai 茩amshi da kuma sanyaya zcy. Yana fita ta dafe 茩irjinta tare sauke wata wahalalliyar ajjiyar, kasa aikata komai tayi sbd tuna yanayin da suka shiga shida ita a daren jiya, jikinta ne yay sanyi tana jin yadda zcyarta tayi mata nauyi har yanzu tana ganin girman abun da kuma muninsa,ko wacce mace burinta ta kai mutuncinta gidan mijinta ita gashi yanzu tayi auren duk da ba 茩aunar Barrister take ba kuma bata niyar dugun zama dashi,amma ganin Sheikh sai ya kure mata dukkan wani damuwar da take ciki Sheikh ya ta蓳a abinda Ubansa bai ta蓳a ba iya wannan kawai ya tabbatar so da kuma 茩aunarsa sun riga sunyi nisa a zcyarta,amma abu guda ke bata mmki mai yasa a aikata haka? daga ganin mace banda wani dalili ai ba zaka fa蓷a mata ba haka nan, wacece Airah? Tsaki taja ka蓷an sbd sunan Airah data tuna, da kyar ta lalla蓳a tasha ruwan tea 蓷in ko madara bata iya sanyawa ba. Barrister ne zaune a cikin office 蓷insa yana operating system 蓷insa wayarsa ta fara 茩ara alamar kira ya shigo tsayawa yay da abinda yake ganin sunan Uncle Sham yasa yay answering call 蓷in yana fa蓷in "Evening Uncle" gyara zama Uncle Sham yay shima yana cikin office 蓷in nasa yace "Barrister ykk ya kwanan amarya?" Murmushi jin da蓷i Barrister yay yace "Wlh Allahamdulillah" Uncle Sham yace "Ma sha kasan dalilin kiran ai ko?" Girgiza kai Barrister yay kamar Uncle na kallonsa yace "A'a saika fa蓷a" shiru Uncle Sham yay yana nazarin abinda zai fa蓷a can dai yace "Bisa al'adar kanuri dole idan miji ya kwanta da matarsa a sani sbd tabbatar da mutuncinta, hakan tasa kawonta yay min mgn ni kuma nai maka abinda kace shi zan fa蓷a masa" baya Barrister yay sbd tuna yanayinsa na juya shida Fatimansa duk sai yaji kasala ta saukar masa idanunsa a rufe yace "haka fa, na kwanta da matata kamar yadda al'adar su saukesu,banda abinsu ma waye zai samu kamar dai Fatima kuma yay burus da ita ai sai mara lfy" jinsa kawai Uncle Sham yake amma ba komai ya fahimta ba sauke numfashi yay kafin yace "Ok! Allah ya kyauta" yana fa蓷in hakan ya kashe kira idanunsa akan laptop 蓷in sa yana duba ayyukansa can wayarsa tayi 茩arar Kawon Fannah ya gani kamar dai bazai 蓷auka ba sai kuma

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login