Showing 90001 words to 93000 words out of 134406 words
idanu, to! Ta Allah bata mutum ba idan mutum maye ne sai dai yaci kanka" ta fa蓷a tana tura kallabi gaba tace "Haka Yarinyar kallo guda nai mata nasan ciki gareta, fatana suzo bisa Aminci da kuma ishasshiyar lafiya ba kamar yadda mahaifiyarka ta kasance ba" Sai lokacin ya 蓷aga kai ya kalleta kamar bazai magana ba sai kuma yace "Granny AMMI!!" Shafa kansa tayi tace "kayi addu'a wata rana zaka kanta jikina ya fara bani ka kusa ganinta" mi茩ewa kawai yay ba tare daya sake mgn. Yana shiga Part 蓷insa ya watsa ruwa tare da sauya kaya zuwa 茩anana na shan iska, bayan ya gama wannan karan babban Parlo ya fito. Mami ta ri茩e wayar tace "Ai dani suke zan can daga Barrister har ita yarinyar nan badai jibi zai bar 茩asar ba to zasu gane ni Saudat ba kanwar sala bace" Fariha tace "Ke kam kina nan da halinki Ni yanzu Abban Taufiq ai gantalalliya ya mai dani" Mami tace "Mene ya faru kuma yanzu?" Cikin damuwa Fariha tace "Uhm! Wai warin hammata nake kinji masifa" dry Mami tayi harda fa蓷uwa daga kan bed tace "Kambu, gsky na miji a barshi, dame kike amfani?" Fariha tace "Wlh ni nama manta sunanta" Mami ta tsaya da dry tace "ki nemi alamun ba warin hammata ba ko ubansa kike wlh zaki daina, ke ko gumi fatarki ke ri茩ewa wlh ta daina, Alimun yana da kyau sosai ki siya ki ji茩a a jarka ko kwalba" cike da gamsuwa Fariha tace "Ok I'll try, Ya Nimcyluv kowa ta Fara ABU MALEEK?" Mami tace "A'a! Tace sai new year but payment is still going zaki y biya, tace kamar dai long story ne, kuma abin da蓷i na Sarauta" Fariha tace "Wow! Matar tayi ai, sai kika tuna min da THE NEW EMIR Musamman wajan kilisar nan, kin san a wajan Sarki ya mada umarnin tafiya da Saif zuwa 蓷akin duhu sbd ya fa蓷i a kilisar" Mami tace "Tabbas anyi haka, ai wannan Lil Prince 蓷in anyi gantalalle nidai kam Olrdy nai payment har 茩ari 10k na mata, domin littafin yafi ku蓷in data fa蓷a" Fariha tace " She's nice person bata da hayaniya, in sha Allah I'll send her my money, zan mata kyauta domin tana da hqr gashi ta iya tsara labarin sarauta" Mami tace "Hkan yayi bari nai wani babban aiki sai da safe" tana fa蓷in haka ta kashe wayar ta. Fitowa tayi da sauri taga Fannah ta ajjiye plate 蓷in abinci saman dinning ita kuma ta shige cikin kitchen da sauri ta nufi abincin ta barba蓷a magani tare da juya,cikin sassarfa tabar wajan. Bottle e Fannah ta 蓷auko tare da lemon juice ta dawo wajan dinning ba tare da tunanin komai ba ta 蓷auki spoon ta fara juya Abincin, walking slowly Sheikh yake tafiya har ya 茩arasu cikin Parlon yana 茩o茩arin zama yaji mutsu a dinning area Juyawa da sauri kuma ya 蓷an mi茩e tsaye yana ware idanunsa yana son tabbatar da abinda idanunsa suka gani, plate 蓷in abincin da Fannah ta keci yaga yana haya茩i, ganin haka kuma ya tabbatar masa da rashin ingancin abincin, tana 茩o茩arin sanya wani abincin taku 蓷aya biyu yayi yay fatali da spoon idannunsa har ruwa yake, kallonsa tayi tana 茩o茩arin yin magana ya sanya hannunsa tare da 蓷aga ta tsaye idanunsa a saman bakinta cikin saurin Murya yace "Kinci abincin?" Kallon ban gane mai kake nufi ba tai masa cikin tsawa yace "nace kin ci abincin?" Kaita 蓷aga masa alamar "eh" ta kasa magana sbd sauran abincin dake bakinta matsuwa ya wajanta ita kuma taja baya sbd tsoransa daya shigeta, har sai da suka je bango kana ta tsaya ba tare da yace komai yasa tattausan hannunsa ya tallafo ha蓳arta kana yay copping face 蓷insu waje guda suka shige sauke numfashi jin kamar wani zaizo yasa ta bu蓷e baki zatai magana yay saurin sanya lallausan softness lips 蓷insa cikin bakinta runtsa idanunta tayi jikinta ya saki gaba 蓷aya ta sakar masa nauyinta cikin nutsuwa Sheikh ya fidda tongue 蓷insa ya fara yawo dashi cikin bakinta yana za茩olo raguwar abincin bakinta yana mai dawa nasa, sai da ya kwashe tass Sannan ya zare bakinsa yana sauke numfashi, kai tsaye wajan ragowar abincin yaje ya zubar dana bakinsa ciki ba tare daya kalleta ba ya nufi cikin kitchen zcyarsa cike da fargaba. Daskarewa Fannah tayi a wajan sai fidda numfashi take some minutes tana tsaye kafin a hankali taja 茩afafuwanta ta nufi part 蓷inta, tana zuwa ta samu wayarta na ringing zama tayi tare da answering call 蓷in cikin 茩aramar muryarta tayi sallama da sauri Yana tace "Fannah Albishirinki" ware ido Fannah tayi kafin tace "Goro fari" Yana tace "Gobe Sheikh zai bai yana kansa ka masoyansa" 拼ar dry tayi tace "Shi Sheikh 蓷in kenan ko?" Da Murna Yana tace "Wlh da gaske fa, Wow ki kunna ko wacce channel kike so zaki samu sbd live ne a bun" dry Fannah tayi tace "To yaya kike tunanin zai kasance?" Yana tai jimm sai kuma tace "Nasan zai kasance kyakkyawa koda fatarsa ta kasance ba茩a" kai tsaye Fannah tace "bana jin ma zai zama ba茩i, yadda kike tunanin ya huce haka, kwarjininsa ka蓷ai sai ya zautar dake Yana" "To ke ina kika san haka?" Fannah tace "A'a kin san soyayyya gaske daban take, turawa kuma sukace _true love never end_ Tsaki Yana tai tace "Wlh ba kyau kina gidan wani kina zan can wani daban" Fannah tace "Shkknan na daina Amma wata ranar zaki gane cewa Allah 蓷aya ne, Yawwa Bayan Sallah zan zo nai missed gida sosai" haka dai suka ci gaba da hira kafin kuma su kashe wayar, dafe kanta tayi jin yana sara mata a hankali tai baya ta kwanta tana tunanin fal a haka bacci ya 蓷auke ta. Sheikh na shiga kitchen ya 茩ura wa plate 蓷in abincin ido a hankali ya zare fararen idanunsa dan bai son sanyawa zcyarsa zargi, bakinsa ya wanke tass kana ya 蓷auki Apple da Malt ya dawo ya zauna saman sofa tare da 蓷aukan remote ya 茩aro gudun ac, bai da蓷e da zama ba Arjun yay Sallama ya shigo da mita ya fara mgn "Allah sarki ni Mohd abin tausayi, wlh sai 茩arewa nake a tsaye" ko inda yake Sheikh bai kalla ba sai da ya 茩ara fa蓷in "Wlh ko damar kasancewa da matata bana samu, haba nikam na huru kawai ka ha蓷e min aikin nan waje guda yasin indai akai magrib na daina fitowa" lumshe idanunsa yay a hankali ya dinga tauna Apple yana jine yadda za茩in ta ke ratsa cikin bakinsa, 蓷auka Arjun yay shima yasa a baki yace "Kasan ance kayan kwa蓷ayi yafi da蓷i" cire hannunsa yay tare dayin baya yana hamdala sai da ya 蓷an nutsu yace "Uhm, hope ka gama komai?" Arjun yace "As your wish, kai kawai ake jira domin ko wanne gidan t.v da redio a shirye suke tuni an saki breaking news" jinjina kai Sheikh yay yace "Nima jibi jirgin mu zai 蓷aga" ha蓷e fuska Arjun yay yace "Ni dai gasky wannan karan ba zani ba, wanda nai Allah ya bada lada" ta gefen ido Sheikh ya kalli Arjune ba tare da yace komai ba ya mi茩e tsaye yace _"Tasbahii alaa khaaiir"_ mi茩ewa Arjun yay yace "Mace tasa kana neman zaucewa duk ka aro halin daba naka ba ka 蓷ura kanka" Murmushi kawai Sheikh yay kana ya nufi Masar part 蓷insa haka nan yaji gabansa na fa蓷uwa. Cikin dare Fannah ta farka da wani a zababban ciwon kai ga nauyin da kanta yay mata haka nan ta samu kanta cikin 蓳acin rai da kuma damuwa wacce bata san ta mecece ba. Washe gari ya kama Friday (juma'a) tun wajan 茩arfe 11 Mutane suka cika babban *Abuja National Mosque* mata da maza manya da yara kowa burinsa bai huce yaga SHEIKH IMAM HAMDAN BALARABE ba, gidan Redio banda Sanarwa ba abinda suke t.v tuni sun fara haska cikin Masallacin.
Aslam ya kalli Ammi yace "Wlh yau ina cikin farin ciki wlh jiya har mafarki bawan Allan nan nayi" Tattausan Murmushi tayi tana kallon Mijin ta Deedat dake suba wasu files tace "Same to me, Ina son ganinsa a zahirance ba'a t.v, ko wacece ta haifesa babarsa ta iya haihuwa Ma sha Allah" kallonta Deedat yay yace "Da gaske kina son ganinsa?" Kai ta 蓷aga tana 茩ara kallon cikin t.v yace "Zan nemi Appointment dashi in sha Allah, badai zaije Oumara ba" Aslam yace "Papi nace ba zani Oumara ba amma dalilin Sheikh naji ina son zuwa" Anuska tace "Yaaaah Sheikh" Aslam yace "Kaga 拼ar iya har ya zama yaya". Sheikh yana gaban mirror sanye da wata 蓷an yar shadda Gezner 蓷in kin wando da Jamper sai babbar riga, ya 蓷ura wata farar riga mai kamar Al茩yabba a saman shaddar, kana ya 蓷ura farin hirami saman hular kansa, sai 茩amshi ke tashi a jikinsa idan kaga Sheikh a lokacin zaka 蓷auka wani babban mutum ne mai bala'in shekaru sbd tsarin halitta da kuma kamewarsa ha蓷i da cikar kamala, kallon kansa Sheikh a madubi cikin zazza茩ar muryarsa yace _"Ohh! Ya rabbi You look Good Sheikh Imam hamdan Balarabe"_ ya fa蓷a yana shafa fuskarsa, jim yay tare da kallon wayarsa yaga Arjun ke kiransa yasan Tabbas jiransa yake, katse kiran yayi kana ya fa蓷a saman kujera yana 蓷an lumshe idanunsa a karon farko ya fara danna wayarsa cikin nutsuwa ya sanya lambobin ta wanda ya haddasa ce a kansa, dailing ta fara ringing, tsaki Fannah taja sbd 茩uncin dake ranta tana jin wayarta na ringing tai banza da ita, wayarsa yabi da kallo yana mmkin rashin 蓷aga wayarta kuma yana da tabbacin tana da numbersa, 茩ara kira a karo na biyu ware Idanunta ta kalli wayarta taga sunan _SHEIKH_ na yawo tsaki yaja kana tai answering call 蓷in cikin 蓷aga murya tace _"Pls who I'm i speaking with?"_ fiddo idanunsa waje yay sbd yanayin muryarta da yaji ta sauya kamar ba Zahraaansa ba, cikin 茩asa da murya kamar mai lallashi yace "Assalamu alaiki" ya fa蓷a a tattaushe ji tayi kamar an caka mata mashi a zcy a zuciye tace "Nace waye ne kamar ba'a fahimtar hausa" Dam!! Dam!! Zcyar Sheikh ta buga da mugun 茩arfi 蓷auke tunanin komai yay yace "I'm Sheikh Imam hamdan Balarabe" Shiru tayi kafin tace "Mtwsss to meye ha蓷i na da kuma wani Imam, dan Allah malam Allow me to enjoy ka gane" mi茩ewa Sheikh yay ya fara zagaye Bedroom idanunsa yay jajirrr cikin damuwa yace _"Wake Up Zahraaah!!"_ mi茩ewa tayi tsaye tace "Uban Uban wake up 蓷in, kai dallacan kai ka san wata Zahraaah ni Fannah nake, kuma kada ka sake kira na idan kuma ka kira wlh..." Sai kuma tai shiru wani Murmushi takaici yay dan baya tunanin wannan Zahraaah ce sai dai mutanan ta suka kawo mata ziyara yace "Or else?" Kai tsaye tace "wlh za kaga rashin mutuncin da tunda uwarka ta haifeka ba'a...," Bai tsaya yaji 茩asashen zan can ba yay saurin cire wayar a kunansa kai tsaye kashe wayar yay gaba 蓷aya ya cilla cikin wardrobe, tsaki Fannah taja tace "Mai gemun banza kawai" kansa a 茩asa zcyarsa na mugun bugawa yay waje a Parlo ya samu Fareeq da Arjun suna ganinsa suka mi茩e tsaye Mami kam da wani 茩ayataccen kallo ta bishi har suka fita. Kai tsaye babban masallacin juma'a suka nufa securities sun fara binsu Sheikh yace baya bu茩ata, lokacin da suka isa kowa tuni masallacin ya 蓷inke da al'ummar Musulmi, a tsaye ya tsaya saman digadigansa speakers babu adadi a saitin bakinsa, gyaran murya yay ka蓷an hakan yasa gaba 蓷aya hankalin jama'a na masallacin dana gida sukayo kansa, Ya Falta tace "Yasubuhanallah, tsarki ya tabbata ga wannan halittar, amma kamar na ta蓳a ganin sa, but where? And when?" Yana tace "茩aryar banza ina za kuga wannan Balaraban?" Kai tsaye Ya Falta tace "Wlh a gidan Fannah na ganshi time 蓷in yana Parlo ko inda nake ban kalla ba yabar waje amma kamar a Wheelchair na ganshi". Ammi tunda ta 蓷ura idanunta akan Sheikh ta kasa 蓷aukewa, Fannah kam tashi daga Parlon ta koma cikin bedroom tana jin gidan yay mata zafi ko bu蓷e ido bata son tayi taga Sheikh ko taji an ambaci sunansa. Gyara tsaiwar sa yayi idanunsa a lumshe kana ya 茩ara covering jikinsa da rigar daya 蓷ura 茩ara saita lafiyayyar Muryarsa yay yace.
_丕賱爻賱丕賲 毓賱賷賰賲 賷丕 廿禺賵丞 丕賱賲爻賱賲賷賳 賰賲丕 毓乇賮鬲賲 兀賳 丕爻賲賷 丕賱卮賷禺 廿賲丕賲 丨賲丿丕 (亘賱丕 乇亘賷) 丕賱賷賵賲 賷賵賲 丕賱噩賲毓丞 丕賱匕賷 賷賵丕賯 佟佶 賮賷 卮賴乇 乇賲囟丕賳 爻兀匕賰乇 毓賱賷 兀卮賷丕亍 丕賱匕賷 卮睾賱賳丕 毓賱賷賴賲_
_(Assalamu alaikum ya ikwatul musulimina kamaa araftum anna ismii ashsheik imam hamdan balarabe alyaum yaumul juma'a yawaaqi 15 fi ramadhana sa'uzakkiru alaa ashiya'ul lazi shagalna alaihim)_ gaba 蓷aya wajan yay tsiit kowa yana sauraran abinda Sheikh zai ce, numfashi ya sauke kana ya kure damuwar ransa ya fuskanci mutanan gabansa yaga kusan rabi hausawa ne dan haka ya sauya akalar harshen sa zuwa Hausa yace "In sha Allah! Zanyi tuni da abubuwa guda Uku da muke yawan mantawa dasu kana muka gafala akansu.." Shiru da sauri wani securities ya mi茩a masa bottle ganin haka Arjun yabar wajan ba jimawa ya dawo 蓷auke da ruwan da Sheikh yake sha ya bu蓷e ya bashi, cikin nutsuwa yasha ruwan kana ya matsar da bakinsa sai tin kunan Arjun yace "kar ka kuskura ka 茩ara tashi" ya 茩are maganar yana 蓷an sakin murmushi. Gyara tsaiwa yay yace.
*ZINA*
锘庯夯賻锘犢庯话 锖嵸庯粺锘犢戀庯华購 锘嬞庯粻賻锘� 锘Y庯沪賿 锘� 锘з庯簰賽锘操戀� 锖戀庯粚賿锖庯哗購
Tsira da amincin ALLAH sutabbata ga ANNABIN dababu wani bayanshi
Salati da tsira da amincin Allah su tabbata bisa Jagoran Annabawa da Manzanni, Shugabanmu Annabi Muhammadu (锓�)tare da iyalan gidansa tsarkaka da Sahabbansa Ma蓷ukaka.
ILoLin zina da kuma Hukuncinta
Ya tabbata a cikin hadisi an tambayi Annabi
(锓�) a kan wane zunubi ne ya fi girma, sai
Manzon Allah (锓�) ya ce, 鈥淪hirka da Allah
alhali Shi ne Ya halicce ka.鈥� Sai aka ce 鈥榮ai
wane?鈥� Sai ya ce, 鈥淪annan kashe 蓷anka don
kada ya ci tare da kai.鈥� Sai aka ce 鈥渟annan
sai wane?鈥� Sai ya ce, 鈥淜a yi zina da matar
makwabcinka.鈥� (Bukhari). yadda ruwaito
Allah Ma蓷aukakin sarki Ya sanya hukuncin
wanda duk ya yi zina kuma ya ta蓳a aure, a
jefe shi, namiji ko mace; idan kuwa bai ta蓳a
aure ba, sai a yi masa bulala 蓷ari, sannan a
baquntar da shi a wani gari daban tsawon
shekara guda.
Duk wanda ya kalli hukuncin zina, zai ga
Allah Ya ke蓳ance shi da wasu abubuwa masu
yawa, saboda munin zina. Ga kadan daga
cikin abubuwan da hukuncin ya kunsa:
1. Kausasawa wajen ukubar mazinaci, ta
hanyar jefewa. Ko kuma bulala da
bakuntarwa shekara guda.
2. Hana jin tausayin mazinaci ko mazinaciya
yayin da ake musu ukuba. Allah Ya ce :
俦賱夭賾賻丕賳賽賷賻丞購 賵賻俦賱夭賾賻丕賳賽賶 賮賻俦噩賿賱賽丿購賵丕蹮 賰購賱賾賻 賵賻侔丨賽丿賺 賲賾賽賳賿賴購賲賻丕 賲賽丕蹮卅賻丞賻 噩賻賱賿丿賻丞賺 蹡 賵賻賱賻丕 鬲賻兀賿禺購匕賿賰購賲 亘賽賴賽賲賻丕 乇賻兀賿賮賻丞賹 賮賽賶 丿賽賷賳賽 俦賱賱賾賻賴賽 廿賽賳 賰購賳鬲購賲賿 鬲購丐賿賲賽賳購賵賳賻 亘賽俦賱賱賾賻賴賽 賵賻俦賱賿賷賻賵賿賲賽 俦賱賿亍賻丕禺賽乇賽 蹡 賵賻賱賿賷賻卮賿賴賻丿賿 毓賻匕賻丕亘賻賴購賲賻丕 胤賻丕贀卅賽賮賻丞賹 賲賾賽賳賻 俦賱賿賲購丐賿賲賽賳賽賷賳
鈥淢azin茫ciya da mazin茫ci, to, ku yi b农l茫la ga k玫wane 蓷aya daga gare su, b农l茫la 蓷ari. Kuma kada tausayi ya k茫ma ku game da su a cikin addinin Allah idan kun kasance kun茫 yin 末m茫ni da Allah da R茫nar L茫hira. Kuma wani yankin jama, a daga m农minai, su halarci az茫barsu.鈥� . (Annur : 2). .
Yi musu ukuba a gaban mutane, ba a
yarda a yi musu a boye ba, Allah Ya ce :
Duk wa蓷annan abubuwa suna nuna mana
munin zina da rashin kyanta a Musulunci.
Imamul Bukhari ya kawo, a cikin ingantaccen
littafinsa, daga Maimun Al-audiy ya ce,
鈥淎 lokacin jahiliyya na ta蓳a ganin wani biri da
ya yi zina da wata biranya, sai sauran biran suka taru suka jefe su鈥�.
Mafi munin zina ita ce wadda mutum zai yi da mahaifiyarsa, sai da muharramarsa, sai wadda zai yi da matar makwabcinsa. Allah Ya kare mu.
ILLoLin Zina: Babu shakka duk mai hankali ya san cewa zina tana tattare da illoli masu yawa, wa蓷anda suke shafar mazinacin ko
mazinaciyar, ko su shafi al鈥檜mma gaba daya.
1. Zubar da mutunci da jawo wa kai
qasqanci: Duk matar da ta yi zina to ta jawo wa kanta da danginta da mijinta 茩as茩anci, ta kuma zubar musu da mutunci a idon duniya. Idan har ta sami ciki ta haihu, sannan ta kashe 蓷an, to ta ha蓷a laifi biyu, laifin zina da laifin kisan kai. In kuma ta bar shi, to kuma ta shigar wa mijinta ko danginta, wanda ba ya cikinsu. Idan kuwa mai zinar namiji ne to ya lalata mace, ya jawo mata lalacewa da ta蓳ewa, wanda hakan lalata duniya ne gaba daya.
2. Zina ta ha蓷a dukkan sharri gaba 蓷aya: Saboda a cikin zina akwai rashin tsoron Allah; rashin kunya; rashin tsantseni; rashin cika alkawari; 茩arya da butulci da sauransu. Duk kuwa wa蓷annan munanan halaye a Musulunci.
Manzon Allah (锓�) yace Allah ya la鈥檃nci mai sake al鈥檃ura da mai kallon al鈥檃uran wani. Baihaqi ya ruwaitoshi
an kar蓳o daga muazu 蓷an jabal (r.a) ya
kar蓳o daga manzon ALLAH (锓�) sai yace
ranar alqiyama ranar hasara ce da nadama
ALLAH zai ta da al鈥檜mma daga 茩abarburansu siffa goma sha biyu (12).
Siffa na biyar daga ciki.
Za鈥檃 tashesu daga cikin 茩abarinsu suna
wari kamar dunge Mai kira yayi kira da fuskar ubangiji wa蓷annan sune masu zina sun mutu batareda sun tuba ba, basuji kunyar Allah ma蓷aukaki ba wannan shine
sakamakonsu makomarsu zuwa ga wuta.
Gaba 蓷aya wajan yay shiru wasu daga cikin matasa banda kuka babu abinda suke, sunkuyar dakai Sheikh yana jan numfashi a hankali wata zazzafar 茩walla ta sakko daga cikin idanunsa zuwa saman fuskarsa, yana jin wani 蓷aci a ransa ga wani zafi da zcyarsa ke masa, idanunsa a goge tass yana gyara tsaiwarsa, a hankali ya bu蓷e dararan idanunsa ya sauke saman camera da sauri Fannah ta janye idanunta sbd ganin kamar ita yake kallo tace "Anyi banzan Malami dai, kai har kana da bakin yin magana akan zina? Shiyasa ake cewa ka yarda da fa蓷ar Malam kada kai aiki da abinda yake aikatawa" girgiza kai Sheikh yay kana yace "茦addara!!! Ba abinda bata sanyawa wasu ba halinsu bane 茩addara ce wasu bata da madafa idan ta hau kan ka sai lokacin lokacin ta yay, kuma 茩addarar tana da nata lokacin wata rana zai zo kamar ba'ai ba, wasu iyayansu nada sila wajan abinda 蓷an su yay, wasu kuma 拼an matan su keda sila haka dai, Bayan zina sai.
*ZAKKA*
WACE IRIN DUKIYA CE ZAKKA TAKE WAJABA A CIKINTA?
Zakka ba ta wajaba a