Showing 33001 words to 36000 words out of 134406 words
don't have to be worry about that, Aure ai ibada ce ko wanda ka aura kana so sai kiga kun samu sa蓳ani dashi ya dinga nuna maki rashin daraja kala-kala, wanda kuma ka aura baka so ya wanci anfi samun kwanciyar hankali da su,so kiyi addu'a neman za蓳in Allah tare istikaara, nasan zaki samu sau茩i a ranki". A hankali Fannah tace "Nagode Yaa Falta" kanta ta shafa tace "it's my pleasure 拼ar 茩anwata,keda kikaci sa'a kowa yana sonki a dangi ma,babu wanda zai bari aci uwarki yay shiru dan haka ki sake ki daina sanya damuwa a ranki domin bata magani just pray".
蓷aga kai Fannah tayi itama Ya Falta mi茩ewa tayi tana fa蓷in "kije kiyi wanka kici abinci zamu gidan Anty Yakura,daga nan zamu huce gidan kawo Modu" tana fa蓷in hakan ta fita a 蓷akin itama Fannah ta mi茩e tsaye tare da fara cire kayan ta, a gaban mirror ta tsaya tana kallon surar jikinta wai ace duk wannan baiwar da Ubangiji yay mata tsuhu ne zai mureta? Ita kam an gama da ita wlh, hawaye taji ya kawo idanunta da sauri ta share hawayen ta domin ta 蓷auki niyyar auren kuma ko dawa yake tafe ba zata ta蓳a amincewa dashi ba....
Zaune yake a gefen wata 茩orama dake guda na, time to time ya kan lumshe idanunsa shi kansa bazai ce ga inda yake ba, waje ne kamar jeji amma bashi da duhu sosai ga wata dadda蓷ar iska dake ka蓷a 茩wantaccen gashin 茩irjinsa wanda ya bai yana sakamakon rigar jikinsa da Airah ta cire masa.
Gajiyayyun idanunsa wanda suke a 蓷an lumshe ya sauke a kanta tana cikin ruwan tana wanka sai dry take masa tare da watsa masa ruwan, ya kan蓷an murmusa bakinsa sbd sha'awar data bashi, sai ta 茩ara zama 茩aramar yarinya a idanunsa, Ta 蓷aure 茩irjinta da wani farin yadi haka ma waist 蓷inta, ajjiyar zuciya ya sauke ya shiga shafa 茩irjinsa zuwa wajan red nipples 蓷insa wanda suke da 蓷an tsini sakamakon brest 蓷insa da yake da girma, Murza Wheelchair 蓷in ya fara har zuwa ga蓳ar 茩oramar cikin nutsuwa ya zura dugwaye fararen 茩afafuwan sa cikin ruwan, sanyi da kuma da蓷in ruwan da yaji yasa ya 蓷an saki wani sound mai da蓷i, kallonsa Airah tayi tace "the you like it?" Juya idanu yay kamar bazai magana ba can 茩asa a taushashe yace "Yeah! Wajan very beautiful" "Olright get down" ta fa蓷a tana kama hannunsa tare da jawosa jikinta a hankali ta zamesa daga saman wheelchair zuwa 茩asa gefen ruwan gaba 蓷aya ruwan ya kawo masa sama har wajan waist 蓷insa, ha蓷a ido sukai ya kwa蓳e fuska yana 蓷an lumshe idanunsa cikin 茩asa da murya yace "kayana" da ido tai masa mgna "meye samesu?" Shima da ido yay mata nuni da ji茩ewar da wandon jikinsa yay, dry tai masa sbd ta lura yana da 茩yan茩yami bai son abu mai danshi, hannunsa ta kama ta 蓷ura a kanta ita kuma ta sunkuyar da kanta 茩asa ta fara zame masa wandon jikinsa, tana gamawa ta mi茩e tare da nufar wajan data ajjiye nata kayan ta shanya masa su, 茩afafuwansa ya fara wasa dasu a ruwan yana jin wani farin ciki yana lullu蓳e sa, gaba 蓷aya damuwar dake zuciyarsa wacce Arjun ya sanya masa ta kau, wasai ya kejin zuciyarsa,yana ta zaune babu Airah hakan yasa ya juya yana kallon wajan da yaji kamar tafiyar abu, 茩atuwar mesa ya gani zabgegiyar gske sai juyi take a saman ciyayin wajan,ware idanunsa yay domin ya tabbatar da cewa Airah ce wannan mesar ganin yadda mesar ke juyi tana cikurku蓷ewa waje guda yasa ya zare 茩afafuwansa daga cikin ruwan kamar yaro mai rarrafe haka ya dinga jan jikinsa zuwa wajan mesar, yana zuwa mesar tayo kansa tare da nan na蓷esa ciff ta kwantar da kanta a saitin 茩irjinsa tai lamo sai fasa kai take, Sheikh samun kansa yay da Mutsa ba kinsa ya shiga yin addu'a cikin nutsuwa yana tofa mata a kanta zuwa jikinta, well yana shafa kanta da hannayensa, almost 5minutes suna haka kafin jikin mesar ya 蓷auki rawa iska ta fara ka蓷awa lumshe idanunsa Sheikh yay bayan iskar ta lafa ya ware manyan idanunsa yaga tuni mesar ta koma AIRAH tana kwance jikinsa sai rawar sanyi take, ga jikinta daya 蓷auki zafi a rikice ya kalleta yana 蓷ago kanta daga jikinsa muryarsa bata fita sosai yace "Fairy..na! what..what wrong with you?" Girgiza masa kai tayi tace "babu komai kawai sanyi na keji" kanta ya shafa yace "okey! Just hug me nothing will happen in sha Allah!" Ya fa蓷a yana rufe ta da faffa蓷an 茩irjinsa tare da 蓷ura kansa a saman wuyanta, ri茩esa tayi sosai sbd wani sihirtaccen 茩amshi ha蓷i da 蓷umi dake ratsa jikinta.
Ringing 蓷in farko Arjun yay answering call 蓷in da Granny take masa yana mannawa a saman kunnen sa tace "Haba Ranjun? Haka ake rayuwa fisabilillahi? To nidai babu ruwana ka daina ganin kai abokin sa ne ko ubansa bai isa ya ta蓳a Imamu na zuba masa ido sasakai yay abinda yaga dama ba, ha茩茩i nama ka蓷ai ya isheka bare na yaron da baiji ba bai gani ba,ka 蓷auke sa kuyita gantali a titi babu tsaro ba komai wannan lokaci na 拼an kidnama da 拼an dama,yaro ko furar da yake sha ta yamma bai shafa ba ina nan nai tsoru kamar dai wata nunafa,alhalin babu wanda naiwa munafurci,rabuna dashi tun ina yarinya".
Shiru Arjun yay yama rasa ta ina zai fara yiwa Granny bayani jin yay shiru yasa ta fara matsar 茩walla tana share hanci tace "Nidai ka gayamin gsky kada kaji komai ai tsautsayi ne ko ba hk ba?". Sauke numfashi Arjun yay kafin ya share zufar dake karyo masa yace "No! Granny baki fahimta ba" cikin fusata tace "wlh kuma bazan fahimta ba, rabona da ganewa tun a makarantar allo, nidai kawai ka dawo min da jikana idan ba haka yasin polis zan kai ka". Daga can 蓳angaren Arjun ya kalli wajan da yake yace "Look! Granny he's fine fa, muna tare da shi wajan Ummi but yanzu zamu dawo gida ai".
Tace "Ah to! Haka dai yafi daman na san ba inda zaka kai shi ai, to yaya Sadia?" Yana shafa kansa yace "tana lfy,tana ma gaisheki" yana fa蓷in hakan ya kashe wayar bai tsaya yaji mene za tace masa ba. Abun kamar wasa zazza蓳i mai zafi ya rufe AIRAH jikinta sai rawa yake Sheikh kam bai ta蓳a ganin ciwon aljanu ba sai yay ta Mmki daman Aljanu na cuta,gaba 蓷aya ya manta shi malami ne bare ya samu amsar tambayarsa a cikin karatun da yake na yau da gobe, suna nan zaune saman ciyayi ta 茩an茩ame sa shima gaba 蓷aya yay covering 蓷inta da 茩irjinsa bai san ta ina zai fara ba, bai san tayaya zai taimake ta, idanunsa da yake a lumshe ya bu蓷e yana 茩arewa 茩yakkyawar fuskarta kallo a hankali kuma ya sanya hannunsa ya shafi fuskarta idanunta ta bu蓷e da 茩yar ta kallesa cikin dauriya kuma ta sakar masa Murmushi, fuska ya kwa蓳e bakinsa dai-dai kunanta yace "how do you feel now?" Shiru tai masa sbd ita ka蓷ai tasan zafi da ciwo da kuma ra蓷a蓷in da zuciyarta take mata, hannunta na rawa ta kama hannunsa tare da 蓷urawa a saitin zuciyarta wacce take bugawa da 茩arfi, runtsa idanunsa yay sbd tudun brest 蓷inta da yaji,a hankali kuma ya ha蓷e hannayensa ba tare da tunanin wani abun ba, 拼ar 茩ara ka蓷an ta saki sai lokacin ya lura ashe brest 蓷in nata ya matse, kamar mai shirin ta蓳a wuta haka yake 茩o茩arin zame hannunsa ita kuma tana 茩ara matse hannayensa, muryarta na rawa tace "please just for your love" kasa ce mata komai yay sai cikin idanunta daya ke kallo wanda ya 蓷an sauya launi kana kallo kasan eyes ball 蓷in ta ba nrml yake irin na mutane ba,sai a lokacin ya shiga 茩are mata kallo ya shiga haddace surar jikinta, wannan surar a zahirance haka take? Ko kuma kawai ta samawa kanta surar mutane ne bawai ai hana yin ta ta bace? AIRAH jin ya tsaya yasa ta yun 茩ura a hankali, tare da fakar idanunsa tasa dukkan hannayenta ta hanka蓷a sa baya tabi bayansa ta kwanta saman fresh skin 蓷insa wacce take a bai ya ne daga shi sai boxers domin hatta farar singlet 蓷in dake jikinsa ta cireta,kasa mutsawa Sheikh yay sbd sassanyar isakar dake ka蓷awa a wajan ga wani hadari daya ha蓷u lokaci guda duk sai ya firgici, domin babu abinda yake tsoro sama da ruwan sama musamman idan yaji ana tsayawa, yanzu ma da yaga anyi wata wal茩iya yay saurin tura kansa tsakanin wuyanta yana sauke numfashi...
Yana ce ta kalli Fannah tace "tunda muka dawo ki tarar da Mutumin nan yana jiranki amma kike zaune ko?" Kamar Fannah zatai kuka cikin sangarta irin tasu da Auta 茩arshen haihuwa tace "Nifa Tafsir na keji kuma kina kallon ruwan za'ai,ni tsoran ruwan sama nake" Mama kolo dake zaune tana turara kayan baccinta tace "Auta kada ki sake na 茩ara yi maki mgna, kije ko gaisawa kuyi saiki dawo tunda naga garin kamar ruwa za'ai" mi茩ewa Fannah tayi tana turo baki gaba dan dai kawai bata ta蓳a yiwa mahaifiyarta musu ba ne da wlh babu inda zata, babban hijab ta 蓷auka ta zura ya sauka har 茩asa, zaune ta samesa a cikin motarsa da waya a hannu yana operating nata, tun kafin ta iso wajan jikinsa ya sanar masa da zuwanta, wata 苼oyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke fuskarsa 蓷auke da Murmushi yace "Wlcm Beauty" 蓳ata fuska tayi a hankali tace "Ina wuni" fa蓷a蓷a fuskarsa yay yace "Allahamdulillah kin wuni lfy?" Shiru tayi bata bashi amsa ba sbd haushin da yake bata yace "gobe za'a kawo kayan na gani ina so" gabanta ne ya fa蓷i har sai da ta runtse ido, idanunta data rufe ya bashi damar kallon innocent face 蓷inta, kansa ya 蓷auke yace "So the you love me?" Cikin sanyin murya Fannah tace.
"Nyiro dolero lorosande kadanine gulg3n ba, amma awodone gyiye rama asu wallahi soro fandumba saide chuntun rumin, knum adu karu`u jiliyi Allahyi nyiroci nong3yi. Amma nonedea lurusande de namgam kaddaru yelan kara wa nyande soro, Tawadu fannummo gakin su kamummen amma wllh k3jiram lurusa adeya fanumba" da Hausa kuma shine;
(Bazan maka dole akan cewa ka hqr da aure ne ba,amma abinda kake so kuma kake muradi wallahi Allah sai dai ka gani daga nesa,ban san wacce irin Zuciya Allah ya baka ba, Amma ka 蓷auka Auren na da zakai dani dakai duka zai zama 茩addarar mu,gidanka zan shiga tabbas matsayin matarka amma wlh baza ka ta蓳a jin da蓷in Wannan Auren ba").
Tana fa蓷in hakan ta shige cikin gida idanunta cike da hawaye, ka fa蓷a Barrister ya 蓷aga irin i don't care 蓷in nan kafin ya shige motarsa ya koma hotel dan ya 蓷auki niyyar bazai bar garin ba sai an kai kayan na gani ina so yana komawa kuma zai je wajan Uncle 蓷in Sheikh su kai masa kayan sa rana.
Granny ce ta fito daga kitchen hannunta 蓷auke da yankakkun fruits, Mami dake parlo ta 蓷ura 茩afa 蓷aya kan 蓷aya tace "Wai son lfy kuwa?" Sarai Granny ta gane da ita take ta 蓷auke kai da Mami tace "Mama!" Tsayawa tayi tace "Magana kike?" Danne zuciyarta ta tayi tana sakin murmushi tace "Daman Sheikh naji shiru tunda na dawo ban gansa ba" Granny na ta蓳e baki tace "to wacce uwar zaki basa Saudala? Fisabilillahi nifa wannan abun son zuciya ne wlh babu ruwana da neman mgna irin taki, Yaushe kika damu da Imamu har kike tambayarsa?" Shiru Mami tayi bata 茩ara magana ba ta maida kallonta zuwa ga film da take kallo a zee world mai suna This is fate.
Granny na tafe tana sababin Fa蓷a ita 蓷aya a haka harta isa flat 蓷in Sheikh, a fridge 蓷insa ta sanya masa tana fa蓷in "ko zuwa dare koka dawo ka sha nidai bacci na keji, shima Ranjun Bana da labarin sanda ya zama gantalalle ta ban bari ya tafi min da jika ba,kuma zan nemi Sadia naji yaushe ta sallama Ranjun bana da labari?" Bayan ta ajjiye plate 蓷in fruits 蓷in a cikin fridge harta yi waje sai ta dawo baya tana fa蓷in "bari dai na duba cikin 蓷akin idan da inda za'a kakka蓳e to" tana bu蓷e 茩ofar bedroom 蓷in tai saurin sakin labulan jikinta ya 蓷auki rawa kafin wani lokaci sai ga fitsari yana bin 茩afar Granny...
Sirrin mu isn't free,you read for free馃し馃従鈥嶁檧锔�..
It's #500 via... 0116886423 sulaiman Na'ima s union bank evidence ga Niger 84506476..
Show evidence via WhatsApp 08119237616....
10/17/21, 10:23 PM - Mrym: $$$$$2锔忊儯5锔忊儯-2锔忊儯6锔忊儯
Kwance ta samu Sheikh Imam hamdan Balarabe yana bacci a saman gadonsa, ga wata 茩atuwar mesa dake gefen sa ta na蓷e sa ciff sai 蓷aga kai take sama,ganin hakan da tayi yasa ta saki ihu ta tsorata ainun.
Da sauri kuma Sheikh ya bu蓷e idanunsa yana sauke ajjiyar zuciya, juyawa yay gefensa yaga babu Airah babu dalilinta idanunsa yaja ya rufe tunawa da ko sallar magrib bai ba yasa ya yun茩ura ka蓷an tare da jingina da frame 蓷in gadon.
Mami dake Parlo ta mi茩e da sauri ta nufi flat 蓷in Sheikh inda yake jiyo ihun Granny, a tsaye ta sameta jikinta duk rawa yake ga fitsarin daya 茩wace mata yana zarya a tsakanin cinyoyinta.
Da Mmki Mami ke binta kafin tace "lafiya dai?" Kuka Granny tasa tace "inafa lfy fisabilillahi!? Wacce lukutar masifa Imam ke shirin jawowa kansa ne ni Fa蓷imatu" Mami tace "Kamarya Mama ni ban gane ba" Granny tace "ba yanzu na gama gantali a gidan nan ina igiyar sa ba, lungu da sa茩o babu inda ban laluba sbd rayuwar babu gsky kana zaune da mutum amma baka san zuciyarsa ba, to dai duk gantalalin da nake ashe yana 蓷akinsa yana bacci,kuma...kuma" sai tai shiru ta kasa 茩arasa fa蓷ar abinda tayi niyyar fa蓷a sbd tsoron daya gama cika zuciyarta.
Mami bata 茩ara magana ba tabi gefen Granny inda take tsaye a doorway tana sharce majina, zaune ta samesa ya lumshe idanunsa yana shafa sumar kansa,zama tayi a hankali tace "Sweet" slowly ya bu蓷e fararen idanunsa masu kyau da 蓷aukar hankali ya sauke a kanta, murmushi ta sakar masa tana kama hannunsa tace "ka tayar mana da hankali, tun 蓷azo ashe kana 蓷aki abinka, at least ko fitowa Parlo kayi ko?". Ajjiyar zuciya ya sauke kafin yace "Mami,Granny fa?" Kansa ta shafa tace "what the you what?" Kwa蓳e fuska yay yace "i wanted to taken a shower" mi茩ewa tace "ok lemme help you sweet" ta fa蓷i hakan tana shigewa cikin bathroom 蓷in nasa warm water ta ha蓷a masa a cikin jacuzzi tare da ajjiye masa dukkan abinda zai bu茩ata, fitowa tayi lokacin tuni ya cire troser dake jikinsa daga shi sai boxers zaune ta samesa akan Wheelchair yana jiran fitowar ta, not too long ta fito fuskarta 蓷auke da Murmushi tana girgiza jiki, 蓷auke kai yana duban agogon 蓷akin nasa.
Saukar hannunta a saman 茩irjinsa yasa yay saurin kallonta ido ta lumshe hannunta ya zame daga 茩irjinsa da take shafa 茩wantaccen gashin sa, kasa ce masa komai tayi kamar yadda ya 蓷auke kansa yana tunanin sabon halin da step mother 蓷in tasa ta sauya.
Da sauri ta turasa zuwa cikin bathroom 蓷in har gefen jacuzzie inda ta tabbatar zai iya sauka da kansa da sauri ta fice daga cikin bedroom tana ha蓷a hanya, a Parlo ta samu Granny tai jigum kamar mai takaba.
Tana zuwa flat 蓷inta bathroom ta shige tare da zame kayan jikinta har zuwa pad 蓷in jikinta ta zare cije baki tayi sbd ruwan data gani kwance saman wandon, sai yanzu ta 茩ara tabbatar da 茩arfin so da kuma sha'awar data kewa Sheikh yaya zatai yanzu? Me zatai ta mallakesa tana jin ta kusa yin abun kunya soon, domin ba zata jure zama inda Sheikh yake ba,ko ra蓳arsa tayi sai taji 茩asanta na rawa komai ya kunce mata dole kota halin yaya ta mallaki Sheikh ya zama nata ita 蓷aya bata jin zata iya hqr dashi, wanka tayi tare gyara kanta ta sauya kaya zuwa wasu blue nightwear masu kyau, tana sane da cewa Barrister baya nan sarai amma hakan bazai hana ta fasa abinda tayi niyya ba, mi茩ewa tayi ta nufi gaban dressing mirror 蓷inta ta shiga fesawa jikinta parfumes masu 茩amshi, sweet tasa a bakinta ta shiga tsotsa tana imagine yadda zataiwa hjyar Sheikh, da sauri kuma ta sanya hijab tai waje a Parlo ta samu Granny ita da Sheikh da kuma Arjun suna Shira 茩asa虏, Sheikh yana sanye da fararen kayan bacci masu kyau rigar half ce wadon kuma ina laps 蓷insa ya tsaya fararen cinyoyinsa suka bai yana wanda suke 蓷auke da gargasa sunyi kwance lubb saman fatarsa, hannunsa ri茩e da plate 蓷in Apple yana sha a hankali gaba 蓷aya tunaninsa yana ga Airah su yake yasan halin da take ciki amma no way, Arjun duk yadda yasu su ha蓷a ido da Sheikh kasawa yay da sun ha蓷a ido sai yaji nauyi da kuma kwarjin Sheikh sun cika masa ido bisa dole yaja bakinsa yay shiru ba tare daya tambayesa inda yaje ba, Granny ba tunani ne fal ranta jin abinda Arjun yace sun dawo tana bacci shiyasa hata san da dawowarsu ba yasa taji hankalinta ya 蓷an kwanta ba kamar da ba, mi茩ewa Arjun yay yace "Granny sai da safe" Granny tana kallonsa tace "To Allah dai ya tashe mu lfy,amma kada ko 茩ara nisa da gida" yace "In sha Allah! Gobe ma za'a kai lefe nasan zaki ko?" Ha蓳a ta ri茩e tace "Yanzu da gske dai auren zakai ashe? Nifa na 蓷auka 茩arya ce kawai to Allah yasa Imamu a dan shinka" yace "Ameen Granny sai kizo da safe kiga lefan kafin akai gidansu Aliyah domin maza ne zasu kai" baki ta ta蓳e tace "Allah dai yay wadaran wanda suka tsiro da wannan iya shegen, mutane dai duk sun zubar da al'adar su ace wai lefen maza ne zasu kai? To wlh ada a kwalla ake kai lefen atamfa guda 蓷aya zuwa biyu aka cilla sun isa,sai kaga mata hamsin sunje kai lefe,amma yanzu sake zamani ne sai ace wai 茩auyen ci ne" Murmushi kawai yay yace "sai dai kinzo" ya fa蓷a idanunsa akan Sheikh yace "Gud night buddy" idanunsa ya 蓷aga ya kalli Arjun ya 蓷an sakar masa Murmushi