Showing 81001 words to 84000 words out of 134406 words
janye idanunsa sbd shaf ya manta naked take, tana kwance cikin ruwan tuni bacci wahala yay gaba da ita sai Ajjiyar zuciya ta saukewa, wani wani long white 蓷in towel ya 蓷auka idanunsa a 茩asa yana zuwa ya cilla mata ya samu ya 蓷an rufe cikinta kafin ya sanya tattausan hannunsa ya fara ta蓳a kumatunta firgita tayi ta bu蓷e baki zata saki ihu yay saurin rufe mata baki, mi茩ewa yay ya nufi 茩ofa yana fa蓷in "get down before I coming back". Baki ta turo tana mur gu蓷a maki yana shafa sumar kansa yace "It's your time Mmyna" ruwa ta 蓷ebo zata watsa masa yay saurin fita yana rufo Kofar, Sharp虏 ya nufi part 蓷in Fannah har lokacin su Granny basu dawo ba walking slowly ya shiga bathroom 蓷inta cikin nutsuwa ya saukarwa kansa shower yana fesar da numfashi kallonsa yakai zuwa ga Sheikh 蓷insa yaga har lokacin halbawa take tana dripping, bayan yay wanka ya 蓷ura da wankan tsarki, bathrobe ya saka kansa na 蓷igar ruwa ya fito, wasu sabbin kayan bacci ya 蓷aukar mata kana ya fice daga cikin part cike da nutsuwa. Lokacin daya nufi part 蓷insa yaji 茩arar mota da sauri ya 茩arasa shigewa yana zuwa ya sameta zaune a saman bed kanta a 茩asa Kallonta ya shigayi yana jin wani iri a ransa.
*_DAN ALLAH DAN ANNABI KADA KI KARANTA HA茦茦IN DABA NAKI BA PLEASE, LITTAFIN SIRRIN MU NA KU茒I IT'S 500 VIA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616_*
Saurin janye idanunsa yay daga gareta tare da ajjiye mata kayan a kefenta yace "Wear it now" turo baki tayi tana kwa蓳e fuska zatai kuka wanda yasa ya kalleta ba shiri yace "What again?" Tana mirginawa saman bed zata kwanta yay saurin 茩arasawa wajan ya ri茩eta yace "Keee!" Idanunta a lumshe tace "bacci na keji" ware idanunsa yay waje kamar mara guzari yace "Baki da kai ashe?" Tace "Uhm whatever nidai bacci na keji kuma yunwa na keji" jin footsteps yasashi jawota kusa dashi idanunsa a rufe ya ware towel 蓷in jikinta ya fara 茩o茩arin sanya mata farar night gown. Idanunta ta bu蓷e sosai a saman la蓳蓳ansa wakanda sukai jajirr hannunta na rawa ta 蓷ura saman bakinsa wani iri yaji wanda yasa yay saurin rufe idanunsa gaba 蓷aya ta saukar masa da kasala a jiki baya yay itama kamar an janyo ta tayo kansa gaba 蓷aya suka zube a saman Parlo, 茩o茩arin tashi yake amma gaba 蓷aya ta saukar masa da kasala a jikinsa, Fannah kowa wani sabon so da 茩aunar Sheikh ne ya 茩ara ratsa mata zcy lokaci guda taji shau茩insa na fisgarta, jan numfashi yay cikin damuwa yace "Please Zahraaah tashi" girgiza masa kai tayi tace "Please ka barni nai bacci a jikinka daman nayi missed jikin Mamana" kai ya 蓷aga yace "Ok 蓷a gani to sai mu hau bed ko?" Marai-raice fuska tayi tace "wayo dai" Ya iyali wannan ba zata gane ba. Granny ta zube saman kujera tace "Kai yau naga abin almara a gidan bikin nan" Murmushi Buhaiyya tayi tace "Ya gidan shiru ina Anut Fatima?" Kwa蓳e fuska tayi tace "A'a babu ruwanki Hayayya, kin san me ciki da son bacci balle yanzu dare yayi" Buhaiyya tace "Mene kuma Hayayya Granny?" Turo 蓷auri Granny tai gaba tace "Waya sani kuma? Haka naji ganlalliyar uwarki na fa蓷a Yooo meye laifina kuma a nan?" Fareeq yay hamma kafin ya mi茩e yace "Gud night Sis and Granny" da sauri Granny tace "A'a ina zaka kuma kamar ya茩i fisabilillahi? Maza ungu kaiwa Imamu kilishin nan, Bazan iya cinye abu ban sammasa ba" kar蓳a Fareeq yay yace "Allah yasa bai bacci ba" tace "A'a gsky bai zama sallamme ba tukunna, nasan yana duba 茩awa'idi" bai 茩ara mgn ba ya nufi part 蓷in Sheikh. Kuka ta sanya masa tace "Pls bakai ka fara ba mene laifina yanzu danna bu茩ata" dafe kansa dake sara masa yay yana fesar da numfashi cikin sauri kasa ce mata komai ba sbd bai san kuma mene zaice mata ba, kukanta har ransa ya keji mai yasa ba zata fahimci abinda suka aikata haramun bane, bayanta ya bubbuga murya a sha茩e yace "Ok" da sauri ta saki Murmushi tana 蓷ura fuskarta a tashi tace "Love You so much" "Uhm" kawai yace yana rufe idanunsa turo baki tayi tace "To kace kana so na" ware idanunsa yay waje yana juyasu ya fahimci yanzu kawai rigimar take ji dashi a hankali yace "To nace" girgiza kai tayi tace "Ni dai ba haka ba" cikin tsawa da damuwa yace "Wai what's this Zahraaah?" Tsoran daya bata yasa tai saurin 茩an茩amesa tana sakin kuka Rungome ta yay sbd tausayin data bashi Calmly yay kafin yace "Ok _I love you Fatima Zahraaah_ yi abinda kikeso" ajjiyar zcy ta sauke dan ba zata iya fushi da Sheikh ba a hankali ta 蓷ura bakinta saman nasa ajjiyar zcy suka sauke da sauri kuma ya runtsa idanunsa yana jin yadda take 茩o茩arin kama lips 蓷insa ko kiss 蓷in da take 茩ulafucin yi bata iya ba, bakinsu ya ha蓷u cikin na juna sosai tana 茩o茩arin fara kissing 蓷insa suka ji 茩arar abu a saman su.
BONOS PAGE YOU CAN SHARE IT IF YOU LIKE.
YADDA NA TSARA LABARI NA A HAKA ZAN TAFI, DUKKAN ABINDA YA SAMU SHEIKH DA FANNAH 茦ADDARA CE WACCE TA RIGA FATA.
*TALLA! TALLAH!! TALLAH!!!*
HALACCIN MAZA BIYU!
*Duk da ta kasance goyon kaka hakan bai gurb'ata tarbiyyar ta ba, sai dai ta wayi gari da rashin makusantan da sune adon duniyarta, a lokacin da ta samu shiga aljannar duniya sakamakon had'uwa da shi, a yayin ne wata guguwar k'addara ta kawo sauyi*
Shin wane sauyi ne...?
*Sihirin bai sauka kansa ba sai kan uwar da ta kawo shi duniya, wanda ya sababba tarwatsewar rayuwarsa a kan furucinta na cewar...*
Wane furuci ne...?
*Ta zab'i rabuwa da d'an da ta haifa ta shiga duniya, dalilin fuskar jaririn tana fama mata wani tabo da ya mamaye zuciyar da ke k'irjinta...*
Wane tabo ne...?
*A lokacin da ta yanke k'auna ga rayuwa, sai tayi gamo da Halacci na biyu...*
Shin wane halacci ne? Kuma wanne ne halaccin farko?
Na san kuma kuna yi wa kanku wad'annan tambayoyin, kuma za ku samu amsarsu kad'ai ne cikin gawurtaccen labarinnan mai suna *HALACCIN MAZA BIYU* wanda marubuciya *REAL LADINGO* ta rubuta. Babbar tambayar ma shin ya HALLACIN MAZA biyu yake ga mace? marubuciyar ce kad'ai ke da wannan amsar, kuma za ku same ta ta hanyar sayan labarin a kan 300 kacal馃憣Kar ku sake a yi babu ku domin wannan tafiyar ta daban ce馃グ Za ku iya tuntub'arta a kan wannan number +22796515805 domin sayan labarin.
10/17/21, 10:24 PM - Mrym: 5锔忊儯9锔忊儯-6锔忊儯0锔忊儯
Gajiyayyun idanunsa wanda sukai jaa sbd yanayin damuwa da kuma a zabar da ya keji ya shiga bu蓷e idanunsa yaga abinda yay wannan 茩arar, 苼oyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke lokacin da idanunsa ya sauka akan kwalbar parfume 蓷in data fa蓷o daga saman dressing mirror, idanunsa ya mayar kan Fannah yaga duk abinda take ta kasa kissing bakinsa a hankali ya sanya tattausan hannunsa ya shafa sumar kanta kana gently ya zare la蓳蓳ansa wanda suka ji茩e da yawon bakinta, sai a lokacin ya fahimci bacci ya fara 蓷aukan ta a hankali ya mi茩e tsaye da ita yana tunanin yadda zai kai ta bedroom 蓷inta ba tare da wani a gansa ba, walking slowly ya nufi royal bed 蓷insa da ita yana zuwa ya shimfi蓷eta ya juya kenan zai shiga bathroom yaji ta tare ri茩e tafin hannunsa gam, lumshasshun idanunsa ya saukar a saman fuskarta yana nazarin abinda zai akan wannan lukutin abin daya tunkaro rayuwarsa, Yana son Fannah so bana wasa son da bakinsa yay ka蓷an ya fa蓷esa, a hankali ya zare hanunsa daga cikin nata, cikin nutsuwa da kuma kamala ya fara tafiya yana gaf da shiga bathroom yaji ana buga 茩ofarsa,cak ya tsaya ya shiga juya fararen idanunsa. Daga can waje kuma Fareeq ne tsaye yana Shirin buga 茩ofar yaji 茩arar abu tsayawa yay domin a tunaninsa wani ne a cikin bedroom 蓷in, jin shiru kuma yasa ya fara tunanin buga 茩ofar sai kuma ga Granny ta 茩arasu wajan tana fa蓷in "Muna fikin Allah! Ni zaka munafurta rimi虏 na yarda dakai kilishin nan badan bana so ba bayar ka bawa Imamu shine ka tsaya zaka cinye? A'a wlh sam wannan ba rayuwa bace idan yau kaci Mama gobe kaci jibi kuma idan baka ci ba ai sai ka farar tunanin yagar fatar mutum, bawai cin mutuncin ba amma dai wannan kalan maita ce, bar iyayanka da gantali amma babu maye" Kallonta Fareeq yay kana ya ha蓷e rai yace "Ai sharri kuma Granny? Kinga kilishin amma tunda kince haka wlh sai na cinye kinga jibin sai na fara yagar fatar jikinki" zare ido tayi sai kuma ta zare bakin zani ta shiga matsar 茩walla tace "Muhammadur Rasulullah! (S.A.W) Yanzu daga fa蓷in gsky sai zagi? Wlh Ni bada wata manufa na fa蓷a ba kawai idanunka na gani kamar na mayo" dry Fareeq yay yace "Keta shafa kinga kam dana fara maitar sai dai wata bake ba" kuka ta 茩ara fashewa dashi tace "Yanzu mai sunan indiyawa koza kaci naman mutum ai banda na tsofaffi" yana tafiya yana fa蓷in "baki da labarin irin naku yafi da蓷i musamman kai masa gashi mai kyau" majina ta face tace "To wlh sai dai kaci gantalalliya uwarka Amma kurwata kurr" tana fa蓷in haka ta nufi bedroom 蓷inta daman Buhaiyya tuni ta shige part 蓷inta sbd baccin data keji, Granny na zuwa bedroom 蓷in ta 蓷auko wata tsohuwar akwati ba jimawa ta za茩olo wata farar leda tace "Aini na manta da wannan mganin barba蓷a kare mangul wlh yau zanga 茩arshen maita daman ai babu gama sanin halinka ba". Ta蓳e baki Sheikh yay bayan ya gama jin surutun Granny da Fareeq yay kamar ya fita sai kuma ya fasa, yana ta tsaye domin tsaiwar da蓷i take masa abinka da ba'a saba ba, cikin lafiya da kuzari ya 茩ara matsawa jikin 茩ofar a hankali ya 蓷ura hannunsa a saman handle 蓷in kana ya murza ka 蓷an 茩ofar ta bu蓷e, fararen idanunsa ya shiga juyawa ganin babu kowa a parlo yasa ya juya ya koma nasa bedroom tana kwance sai sakin ajjiyar zuciya take ta 茩wa茩ome pillow sosai ya shiga 茩are mata kallo sbd wani kyau data 茩ara a cikin idanunsa, ganin babu wani time yasa yaja 茩afafuwansa zuwa jikin gadon cak ya 蓷auke ta yaji kamar wata baby babu nauyi, walking slowly gudan kada ta tashi ta茩i yarda tabar 蓷akin. Bai tsaya ko ina ba sai cikin bedroom 蓷in ta, wani dad蓷an 茩amshi ne ya dakesa wanda ya saukar masa da kasala yana jin yanayinsa na sauyawa da 蓷an sauri ya kwantar da ita, ya juya zai fita yaji ta saka masa kuka a zcyarsa yake fa蓷in _Ya ilahi yau Sheikh ka ha蓷u da aiki_ sai kuma 蓷an zaro ido waje a bai yana cikin tattausan Muryarsa irinta Malamai yace _"It's my responsibility"_ a hankali ya zauna gefen gadon da sauru kuma ya janye idanunsa sbd ganin saman 茩irjinta a bai yane, wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ya sauke kana ya fara Musa bakinsa a hankali ya shiga karanta mata addu'a har ya gama ya shafa mata a fuska da jikinta sassanyar Ajjiyar zuciya ta sauke lokacin da 蓷umin hannunsa ya sauka a fuskar ta, duvet yaja ya rufe mata jiki kana yabar 蓷akin da sauri, kai tsaye kitchen ya nufa sbd cikinsa da yaji ba komai mug ya 蓷auka ya tea mai kauri kurba 蓷aya yay ya ajjiye sbd 蓷acin da yaji, jingina yay da jikin sink zcyarsa fal tunani ya dace ace ya samu sau茩i da kuma ra蓷a蓷in daya keji amma zucyarsa kamar an 蓷auki 茩aton dutse an 蓷ura masa haka yake jinta, hannunsa ya zuba cikin aljihu ya nufi bedroom 蓷insa kulle 茩ofa yay kana ya zame kayan jikinsa ya rage daga shi zai troser sam bai son kaya a rayuwarsa, gudun a.c ya 茩ara abun mamaki daya rufe idanunsa surar jikinta ke masa gizo damuwa ta fara yiwa Sheikh yawa domin yau 蓷aya kawai 茩wa茩walwarsa na neman zautar dashi. Sharp-Sharp ya 蓷aura alwala ya fara lafila yana ro茩an Ubangiji ya fiya da kuma neman za蓳i mafi alkairi. Zaune yake da wata farar Jallabiya mai kyau da santsi ha蓷i da taushi ya 蓷ura harami a kansa idanunsa cikin farin glass ya 茩ara kyau da girma haiba da kwarjininsa sun 茩ara bai yana kansu ga wata ilhama data 茩ara fidda asalin nutsuwar Sheikh Imam hamdan Balarabe, Murmushi mai sauti ya saki kana ya juya ya kalli Fararan yaran da suke nesa dashi ka蓷an, idanunsa ya sauka akan ta farkon kana ganin su kasan cewa twins ne. Littatin hannunsa ya ajjiye gefe kana ya mi茩e cikin kamala ya nufi inda suke zaune suna wasa da teedy, ta farko ta kallesa cikin murna ta Washe bakinta tace "Abbi!" Sunkuyawa yay tare dasa hannunsa gaba 蓷aya biyun ya 蓷auke ta yana fa蓷in _"Mamana"_ gemunsa taja tace _"Abbi Ana uhubbka"_ sumbatar ta yay a saman goshinta yace _"Your Abba is always loving you Twin na_ " turo baki tayi tace "Abbi Ummi bata son mu" juya idanunsa yay yace _"Who tell you that?"_ fuska ta marai-raice tace "To bata goyamu ai" Murmushi mai 蓷an sauti yay yace "Mamana baki girma goyo ba?" Cike da yarinta ta 蓷aga masa Kai, bai tsaya jiran komai ba yace "Yau Abbi ya fanshi Ummi ki daina mita kinji Mamana" tana daga bayansa ta rungomesa tace "Jazakallah bilkhair Abbi" yana kallon 蓷aya yarinyar yace "Barakallahu fikiii" mi茩awa yarinyar yay wacce take ta kallonsa ta mi茩e tana shirin zuwa wajansa taji an ri茩e ta, kallon matar data ri茩eta tayi ba tare da yay mgn tai masa kallon saura kwata tace "Wai sai yaushe zaka fahimta? Bana ce ban 茩aunarka bana son 茩ara ganin wannan mummunar fuskar taka ba, wlh wlh duk sanda ka sake bari naga fuskar ka sai na kashe kai na" tsaiwa ya gyara yana 茩ara kwantar da yarinyar da take bayansa gudun kada ta fa蓷o tunda ba goyan ya iya ba, cikin 茩asa da Murya yace "茦arya kike _Zahraaah_ babu abinda kikeso duniya sama dani" cike da masifa tace "Sbd kaga Ubana ko? Wlh idan kaci gaba da tsaiwa a nan zai na tafka maka rashin mutunci zaka gane shayi ba ruwa bane, ka 蓷auki gantalallun shegun yaranka ka 蓳ace min da gani" idanunsa ne yay jajir sbd 蓳acin rai wai Zahraaah ke zagar masa yara har tana dan gan tasu da kalmar shegu? Kuka yarinyar bayansa ta fara, 蓷ayar ma ta saka kuka tana mi茩awa Mahaifin nata hannu ya 蓷auke ta, wajanta ya nufa zai 蓷auke ta Da Dukkan 茩arfinta tasa hannu ta hanka蓷a sa baya banda yay jarumta ya ri茩e kujera ta tuni ya fa蓷i a wajan, tsoro yasa yarinyar bayansa shi蓷ewa daman ga Athmar dake damunta tuni da sume a bayansa jikinta ya saki, cikin 蓳acin rai ya kalleta yace "Zahraaah baki da hankali kisa zaki? 瞥ar da kika haifa zaki kashe?" Cikin tsawa tace "Kai ne babban mahaukaci sakarai kuma shasha" jikin sane ya fara rawa ya 蓷aga hannu ya zabga mata mari tace "Kan Uba Imam ni ka mara" kai tsaye yace "Yes! Ko zaki ram...," Kaifin ya gama fa蓷in abinda yay niyya ta 蓷aga hannu ta zabga masa mari.....
A gigice Sheikh ya farka daga baccin daya 蓷auke sa jikinsa duk ya ji茩e da gumi hannunsa ya mi茩a ya shafi fuskarsa wajan data maresa, Innalillahi kawai yake fa蓷a wanne Irin mafarki ne wannan Meke shirin faruwa tsakaninsa da Zahraaah, wannan yaran guda biyu yaran wanene? Kan sane ya shiga juyawa wani zazza蓳i ya kawo masa ziyara jin kansa yake kamar zai fashe wannan mafarkin ba 茩aramin tayar masa da hankali yay ba, idan akwai abinda zai tayar da hankali bai wuce rabuwa da Fannah, fesar da numfashi yay yana mai sauke ajjiyar zcy bala'i goma da ashirin ga ciwon da zcyarsa da take masa ga mafarkin da yay uwa uba wani fitanan abu daya fara kawo masa zira a karo na biyu yana mai 茩ara son jin 蓷umin mace a kusa dashi, jin kiran Sallah yasa ya fahimci Subhi tayi har lokacin ya fara jaa, mi茩ewa yay cikin nutsuwa yana mai 茩arfafa jikinsa sam baya son damuwar zcyarsa tayi ta siri a jikinsa, bathroom ya shiga ya sakarwa kansa shower ruwa ya fara saukar masa sosai yake jin da蓷in ruwan yana ratsa shi, yana gamawa yay brush tare da 蓷aura alwala, wani ma dai-dai cin towel ya 蓷aura, bai tsaya busar da kansa ba ya shiga goge ruwan jikinsa wata Maroon 蓷in jallabiya ya 蓷auka sai farin hirami ya 蓷aura saman kansa, yana gamawa ya bu蓷e 茩ofa ya fita zuwa parlo zaune ya samu Fareeq da mmkin ganin yayan nasa da 茩afarsa tsaye kuma a gabansa ya kusa sumar dashi sai kawai ya saki baki yana kallonsa, Sheikh kallo 蓷aya yaywa Fareeq ya 蓷auke kansa, ganin kallon kuma yay yawa yasa ya 蓷an fara tafiya raguwar ruwan kansa ya sauka wuyansa, Cikin raguwar sautin lafiyayyiyar muryarsa yace _"Uhm stop looking"_ Murmushi fal fuskar Fareeq yace "Yahhya! When? How gsky I'm so much happy" Sheikh bai kalli Fareeq sbd rawar da naman jikinsa yake masa, waje yay bakinsa 蓷auke da addu'a yana dafe 茩irjinsa da kansa, a compound sukaci karo da Barrister yay parking da motarsa da alama ba'a gidan ya kwana ba, 茩irjin Barrister ne ya buga da 茩arfi kasa koda mutsi yay yabi Sheikh da kallo wanda yake tafiya kamar wani ZAKI a wannan karan sai yaga gaba 蓷aya Sheikh ya riki 蓷e masa, da sauri ya janye idanunsa tashin hankali tsantsa ya bai yana saman fuskar Barrister, Sheikh kam sarai yaga Barrister amma ganin time na tafiya yasa kai tsaye ya nufi Mosque, Jama'a sai taya Sheikh murnar samun 茩afarsa suke suna 茩ara yi masa addu'ar samun lfy, Bayan yay Azakar yay Mutane karatu, Zama yay yana nazarin rayuwarsa da kuma yadda zai 蓳ullowa al'amarin. Sai wajan 8 yabar cikin Mosque 蓷in a compound ya samu motar Arjun 蓷auke kai yay yaci gaba da tafiya get keeper yace "茦aramin Alhaji Allah ya 茩ara maka lfy, ya kare gabanka da bayanka sharrin mutum da aljan ya kare, SHEIKH Allah ya 茩ara ilimi da