Showing 126001 words to 129000 words out of 134406 words
sai naji sanyi a zuciyata! Buri na zuciyata na ganki a gida na muzamma miji da mata haka zai faranta rai na!鈥漘
SIRRIN MU isn't free contact to subscribe 08119237616 rayuwa babu tabbas koda yaushe zaka iya wayar gari ka jika a kabari dan Allah kada ka tafi da ha茩茩i na馃槶
Ya 茩are maganar yana sakinta tare da rungome ta tsam a jikinsa yana sakin dryar farin ciki, dai-dai kunanta yace "Thank you! Thank you so much Wify today I'm very happy just because of you, I love you my Moonlight, Ina sonki Kurratul aini" rungome sa tayi tana 茩ara shigewa jikinsa sbd cikinta daya tukareta" bai tsaya jiran mene za tace ba sureta sai gado ko abinci da yace ta kawo masa baibi ta kansa ba.
Zare ido ta shigayi sbd abun da taji yana mata, a hankali ya 蓷aga idanunsa da suka tara ruwa dai-dai kunanta yace "Hug me Zahraaah" 茩an茩amesa tayi sosai tana shirin sakin kuka ya sanya bakinsa cikin nata kafin yace "Now kiss me, kimin kuka Zahraaah, ina son naji kina screaming sbd ni, ohyyyah kiss me Kurratul aini" ya fa蓷a yana 茩ara ha蓷e bakinsu sosai, jikinsa duk rawa yake, ya shiga karanto addu'ar Saduwa da iyali kafin a hankali ya fara ratsa jikinta, zata rufe idanunta yay saurin zare bakinsa yace "No! Zahraaah look at into my eyes zaki 茩ara so na zan 茩ara sonki kada ki rufe idanunta mu kalli juna a lokacin auratayya shi ne zamu 茩ara sha茩uwa da juna, I love You Zahraaah"
Idanunta cikin nasa tace "I love You too Rayuwata, i love You to the rest of my life, I love you more most" idanunsa ne ya kawo hawaye Ganin hakan yasa ta shiga share masa hawayen da bakinta kafin ta ha蓷e bakinsu, duk yadda tasu daurewa abun kasawa tayi ji take kamar yanzu ne first night 蓷inta, lokacin daya samu nasarar ratsa jikinta ta saki kuka tana dukan 茩irjinsa...
SIRRIN MU isn't free contact to subscribe 08119237616 rayuwa babu tabbas koda yaushe zaka iya wayar gari ka jika a kabari dan Allah kada ka tafi da ha茩茩i na馃槶
NIMCYLUV 鉁嶐煆�
: The Accident
91-92
Kiran sallar farko na Subhi Sheikh ya bu蓷e gajiyayyun idanunsa wanda suke da bacci, domin bai samu ya runtsa a jiya ba sai wajan 茩arfe biyu.
Idanunsa ya sauke a kanta tana ma茩ale da jikinsa ta tura fuskarta tsakiyar 茩irjinsa tana sauke numfashi a hankali.
Bacci take cike da nutsuwa gaba 蓷aya ta cukukuye shi ko nauyin cikin jikinta bata ji, koda yake ba kowa yasan darajar cikin fari ba.
Bakinsa ya 蓷ura saman goshinta ya bata sumbata kafin yace "Thank you once again Zahraaah na" yana fa蓷in hakan ya fara 茩o茩arin zame ta daga cikinsa, ta kwa蓳e fuska zata saki kuka yay saurin shafa sumar kanta yana hura mata iskar bakinsa lubb ta 茩arayi a jikinsa tana surutai 茩asa虏, kunansa ya 蓷ura a bakinta yaji tana fa蓷in "I love You Sheikh! You're the best Nurul hayat, you make me happy, I love you too Malamina, I love rayuwata"
Kallonta kawai yake sai yanzu ya 茩ara tabbatar ya gama gina soyayyarsa a zcyar Fannah, ko wanne irin hali ta shiga ba zata ta蓳a iya mantawa dashi ba.
Lumshe idanunsa yay yana fa蓷in "Allahamdulillah! Thank you God, Thank you for everything"
A hankali kuma ya zame jikinsa tare da mayar mata da pillow ma dadinsa, kana ya mi茩e yana 蓷an kuna dumn light 蓷in bedroom 蓷in ya nufi bathroom ya sakarwa kansa shower, Sharp-Sharp ya shirya cikin blue black 蓷in jallabiya mai taushi da laushi, kana ya fesa perfume ya 蓷auki casbawa tare da hirami ya sanya saman sumar kansa, yana tafe yana azkar harya isa Parlo, a nan ya samu Fareeq shima sanye da Jallabiya yana jiransa, yana ganin Sheikh ya mi茩e tsaye tare da bin bayansa har zuwa Mosque..
Ganin lokaci bai idda 茩arasawa ya gabatar da sallar Raka'a tul fajjir, bayan nan ya mi茩e yaja sallah yana gamawa ya fara yiwa mutane karatu 6 dai-dai gama musu ya 蓷ura da azkar sai da rana ta fito sannan ya fito daga Mosque 蓷in suna tafe jere shida Fareeq, yana sauraran abinda yake cewa
"ba haka ba Ya Sheikh kawai ina son na 茩aro karatu ne, wannan dalilin yasa nake son tafiya Singapore"
Kallonsa Sheikh yay kafin ya 蓷auke yana tafiya cikin gidan yace
"Ka nemi duk makarantar da kakeso zan nema baka banda barin 茩asa" Jinjina kai Fareeq yay yace
"Shikenan Duk yadda kace zanyi biyayya"
Suna 茩o茩arin shiga babban Parlo Mami na 茩o茩arin fitowa, kallon juna sukai ita da Sheikh tunda wannan abun ya faru basu 茩ara karo da juna Irin yau ba.
Da Murmushi a fuskarta tace
"Mrng Sheikh"
Sheikh na tafiya yace "Mrng"
daga haka bai 茩ara cewa komai ba ya huce, ta bu蓷e baki za taiwa Fareeq mgn yay saurin barin wajan.
Waje tayi tare da hawa motar ta, ta nufi gidan Lubna.
A Parlo Sheikh ya samu Granny tana ganinsa tace
"marhaban lale" idanunsa a lumshe yana azkar 蓷in safiya yace "Sabahul khair Granny"
Ta washe baki tace "Bikhair Allahamdulillah!" Bu蓷e ido yay sai kawai ya saki Murmushi tashi yay zuwa wajan fridge ya 蓷auki fresh milk mai 蓷umi domin ba'a kunna fridge 蓷in ba.
A mug ya tsiyaya kana yay gaba zuwa part 蓷insa, tsayawa yana dubawa yaga bata ciki juyawa yay zuwa nata part 蓷in, ha蓷a ido sukai da Granny tace "A'a wlh basa ido nake ba, to matarka ko tawa"
Tafiya yaci gaba dayi yana dryar Granny a ransa tsofa labari, cike da nutsuwa da kamewa yake 蓷aga 茩afafuwansa yake saukewa harya isa part 蓷in nata, tun daga Parlo yaji wani 茩amshin mai da蓷i ya daki hancinsa sha茩ar 茩amshin, nutsuwa yaji tana saukar masa a haka harya isa bedroom 蓷inta, tsaye yana aikata mata da kallo tana zaune saman kujera hannunta ri茩e da lemon juice mai sayi tana sha, a jikinta taji idanunsa na yawo a kanta, sai take cikin wani cotton 蓷in yadi mai laushi ha蓷e da gashi gashi, dark pink 蓷inkin buba, sai kanta data sawa wata huka mai flower kamar bandana, 蓷ago kai tayi suka ha蓷a ido, mug 蓷in hannunsa ya ajjiye kafin ya ware mata hannayensa Mi茩ewa tayi kanta a 茩asa ta nufi inda yake tana zuwa taja ta tsaya cije baki yay yace
"See u, Madam come closer"
ya fa蓷a yana jawota jikinsa tare da juyar da ita suka fuskanci juna yana 茩ara kallon 茩yakkyawar fuskarta yace "Uhm haka ake gaisar da miji?"
Turo baki tayi tace
"Ina kwana?"
Ba tare daya kalleta ba yana zame hular kanta yace
"Yana kwano"
tura hannunsa yay cikin sumar kanta yana sha茩ar 茩amshin turarenta yace "Uhm, bari na kowa maki gaisuwar naga 拼ar 茩auye na aura"
Ya fa蓷a yana sanya bakinsa a goshinta ya bata light kiss kana ya dawo idanunta zuwa kuncinta, kafin ya tallafo
Ha蓳arta yace
"Lemme give you a special kiss My Kurratul aini"
ya fa蓷a yana sanya bakinsa cikin nata ya bata wani special and hot kiss wanda yasa tai saurin ma茩alesa tana fa蓷in
"Uhm" sai da yaji jikinta na rawa alamar sa茩onsa yana kai mata Kafin ya zame kansa ya dur茩osa dai-dai cikinta ganin zai 蓷aga rigar yasa tai saurin shafa kansa Kallonta bisa dole ta 蓷auke idanunta ya 蓷aga rigar a hankali ya manna bakinsa dai-dai cibiyar ta ya hura ka蓷an kafin fara karato addu'ar daya saba, ya shafa a cikin sannan ya fara mata wasa da cibiya da sauri ta zame ta fa蓷a jikinsa ya rungome ta yana fa蓷in "Sabahul khair Zahraaah na" idanunta a rufe tace "how was your night?"
Kallonta yay yace
"Kike tambaya the night was good sbd ke na da蓷e banyi bacci mai da蓷i irin na jiya ba"
Pls Kurratul aini Kada ki rabu dani kinji ya fara yana 蓷ura kansa a shoulder 蓷inta kamar 茩aramin yaro dry tai masa tace
"Da Zahraaah da abinda yake cikinta duk Mallakin ka ne"
ta 茩are tana dry sarai yasan tsokanarsa take kawai ya share tare da mi茩ar da ita ya nufi bed tace
"Bari na bawa Unborn child 蓷ina abinci" zamewa ta farayi tace "Haba dan Allah" Wayarsa ta 蓷auki 茩ara ganin sunan Arjun yasa yay picking a hankali tare da sata a handsfree cikin murna Arjun yace
"Buddy My Aliyah ta haifa min 茩yak茩yawan yaro mai kama dakai and kasan menene nama bashi sunan his name is Imam Mohd"
farin ciki ya fa蓷a蓷a a fuskar Sheikh yace
"Ma sha Allah, congratulations Buddy, thank you Sai nazo ganin little Imam"
ya fa蓷a yana 茩ara sakin Murmushi kafin ya mi茩e ya fasa abinda yay niyya yace
"Ki shirya muje"
sosai tai farin ciki daman ta da蓷e rabonta da fita sai zuwa asibiti. daman a shirye take perfume ta fesa ta sanya hijab 蓷inta a Parlo ta samesa sanye da wata ha蓷a蓷蓷iyar shadda wagambari da huma jaddara, yay kyau sai walwali yake kamar ango.
Yana ganinta yace
"Sai mun dawo" Granny tace
"Allah dai ya tsine idon ma茩iya"
Anut Amina tace "Ya tsone dai ko Granny" Granny tace "To meye ne bambancin? Ba gwamma ya tsine ba daya tsone ida ya tsone idan ya tashi daga aiki ba, ai kinga addu'a ta tazo da sau茩i ko dan Allah?"
Anut Amina tace "haka ne kam"
Tashin hankali ya bayyana a fuskar Mami idanunta akan Lubna wacce take halin mutuwa babu bakin magana, tace "Na shiga uku dan Allah Lubna tashi ki fa蓷a masu inda dukiyata take, kada ki mutu ki barni babu ko sisi"
Wacce take 蓷akin tace "Ai sai dai kiyi hqr domin ko sisi Babu a nan duk ku蓷in da suke hannunta mun 茩arar wajan yi mata magani"
Mami ta 蓷ura hannu akai ta fasa ihu tana fa蓷in "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un wai Meke damunta haka ne na shiga uku ni Saudat dan Allah ki rufamin asiri, ko rabi daga cikin dukiyata ne ki ban"
Matar mai suna Sailuba tace "Ta kamo da ciwon 蓳arin jiki, bayan dawowarta daga wani gari Nima ban san shi ba, mgnar ku蓷i kuma ko biyar wannan ba zaki samu ba da zaki taimaka mana ma so muke"
Mami bata tsaya jin wani abu ta fita tana fa蓷in "kin cuceni Lubna, Allah ya isa ban yafe ba, da nabi shawarar Fariha da babu abinda ya sameni, babu miji babu sweet Imam babu dukiyata innalillahi wa'inna ilaihir raji'un"
Tana tafe tana fa蓷a bata san Lokacin da tazo titi ba sai 茩arar mota da taji kafin tai wani yun茩uri motar tai gaba da ita.
Sheikh yabi jaririn da kallo cike da so da 茩auna, yana fatan shima yaga nasa haka, sun da蓷e sosai kafin suyiwa su Arjun sallama Fannah ji tayi kamar ta 蓷auke jaririn musamman da taji ance sunan mijinta aka saka, daga nan suka huce ganin Dr ya tabbatar da lafiyar Babyn a nan kuma yaga Twins sai kawai yaja bakinsa yay Shiru yaga abinda hali zaiyi zuwa Lokacin haihuwarta.
Yana driving yana jifa mata Murmushi suna shira sama虏, hannunta ri茩e cikin nasa tace "Yanzu idan na haifi Namiji wanne suna zaka sanya?"
Wani lafiyayyan murmushi yay sbd da蓷in da yaji yace "Ina fatan ace baby girl ce" kwa蓳e fuska tayi tace "Ni aboki nake so na samawa Mijina mai tayaka aiki" Kallonta yay sosai yace "Ke baki son Taimakon ne?" Girgiza kai tayi tace "Ina so mana, amma nafi bu茩atar naka" shafa sumar kansa yayi kafin yace "Uhm, da mace da namiji duk 蓷aya, duk wanda Allah ya bani ina so, idan namiji na samu in sha zai samu sunan SHAMSUDEEN sunan Uncle Sham"
Fannah tace "Wow Anut Amina zatai farin ciki sosai wlh, idan macace fa?" Jimm Yay kafin yace "Ayshatul-humaira" idanu ta bu蓷e sosai tace "Wow i like the name, Allah ya kawota cikin Aminci"
Yana tsayawa a danja yace "Na sakar maki Ameen" Malt ta gani mai sanyi ana tallah ta kallesa sosai ya gane amma yay masa maza tace "Nurul hayat" bu蓷e ido yay yace "Baza ki sha ba, abun kan titi" marai-raice fuska tayi tace "pls mana" ta fa蓷a tana zura hannunta a aljihunsa yace "Ko biyar ba zaki gani ba, rabon da naga ku蓷i da idona na manta" da sauri ta bu蓷e hand-bag 蓷inta tunawa da ku蓷i ciki ta zaro 蓷ari biyar ta baya mai Malt 蓷in ya bata 蓷aya" dai-dai nan danja ta masu hannu.
Ganin yadda take juya abun yasa "Gulma ta me ciki" dry tayi tace "Allah kuma naji ban son sha fa" wayarsa na 茩ara yace "Na You sabi" yana 蓷aga kiran yaji Muryar Bahaiyya na kuka tana fa蓷in "Ya Sheikh Mami" shiru yay kafin yace "what wrong with her" shiru yay sai kuma yace "Ok shiru to"
Juyawa motar yay ya nufi hospital Fannah da ido kawai take kallonsa har suka shiga hospital 蓷in, hannunta ri茩e cikin nasa suka isa emergency, da sauri Fareeq da Bahaiyya suka fa蓷a jikin Sheikh suna kuka, bai ya mgni sai jijjagasu kawai sa yay, kafin ya zare jikinsa ya nufi room 蓷in da take yana shiga ya rufe idanunsa sbd ganin Mami kwance a saman bed a na蓷e mata gaba 蓷aya kanta da fuskarta, ga hannunta 蓷aya a gutsire an na蓷e da bandeji, saurin juya yay fa蓷in "Subuhanallah!"
Fannah zata shiga yay saurin ri茩e ta suka nufi office Dr yace "Gsky ta samu matsala a 茩wa茩walwarta wanda ya shafi tunaninta, sannan hannunta ya fita sakamakon accident data samu, wanda hakan yake shirin ta蓳a lafiyar cikinta"
Ajjiyar zuciya Sheikh ya sauke yace "Allah ya bata lfy kayi komai ka nema mata nurse mai kula da ita"
Yana fa蓷in haka ya mi茩e Buhaiyya tace zata zauna wajan Mami, uwa uwace dan haka Sheikh ya rabo da ita.
Lokacin da labari ya samu su Granny hannu ta shiga tafawa kafin ta fara shasshe茩ar kuka tana sharce majina tace "Allah sarki Saudala Allah ya ji茩anki yay maki rahama"
Da mmki Sheikh ya kalleta baice komai ba Anut Amina tace "bafa mutuwa tayi ba" Granny tace "A'a wlh ba ruwana, meye bambanci hannufa ya fita fittt babu na danna kumfuta"
Da daddare Sheikh ya gama shirin kwanciya wayarsa tayi 茩ara ganin ba茩uwar number kawai ya share, 茩ara kira akai Fannah dake tsaye ta 蓷auka tare da manna masa a kunne, daga can 蓳angaren aka sauke ajjiyar zcy kafin ace "Assalamu alaika, Ya Sheikh Aslam ke mgn" Shiru Sheikh yay yana son tuna inda yasan sunan can kuma yace "Ohh Ykk?" Aslam yana kallon Ammi wacce tai shiru tana kallonsa yace "Allahamdulillah, fatan kaima Lfy kake" Sheikh ysa hannu ya jawo Fannah jikinsa yana zare rigar jikinta tare da tura hannunsa cikin 茩irjinta, yace "In sha Allah" Aslam yace "Alfarma nake nema dan Allah" Sheikh yace "Uhm" jin hakan yasa Aslam cewa "Ammina keson gaisawa dakai, ta damu sosai kullum cikin mgnarka take"
Mi茩ewa yay zaune yace "Ok to" da sauri Ammi ta amshi wayar idanunta na kawo 茩walla bakinta har rawa yake wajan fa蓷in "Farin ciki na!"
Da saurin Sheikh ya runtsa idanunsa yana jin kansa na sarawa shiru sukai kowa na jin sautin fitar numfashin 蓷an uwansa, kafin cikin 茩asa da murya yace "Am...Am..Ammi" da sauri Ammi tana kallon Aditya tace "Na'am Farin t na, kullum ina jin wa'azin ka wanda yake samun farin ciki da nutsuwa ,dalilin hakan yasa nake ce maka farin ciki na"
Kallon Fannah yay wacce bacci ya fara 蓷auke ta sbd abinda yake mata yace "Ngd Sosai Ammi Allah ya saka da alkairi" cike da farin ciki tace "A kullum addu'a nake maka kamar 蓷an dana Haifa aciki na, Allah ya tsarekae ya kiyaye ka daga sharrin mutum da aljan ya 蓷ura ka bisa ma茩iyan ka, ya kiyaye ka da kiyayewarsa" wani farin ciki da nutsuwa ya kama Sheikh wanda bai ta蓳a samun irinsa ba, sun da蓷e suna magana hadda su Aditya da Anushka.
Suna gama wayar ya ajjiye sai soyayyar Amminsa ta dawo masa sabuwa yay rashinta sosai, juyar da Fannah yay yace "Wake Up Madam, tashi kiyi aikin lada"
Kwanci tashi ranar suna yazo aka sawa sunan 蓷an Arjun Imam, akwatina wajan biyar Sheikh yay tare da abin yaka Saniyya da rago, Fannah ma ba'a barta a baya ba ta ha蓷awa Aliyah irin turarensu na kanuri.
After 2mnt
Cikin Fannah ya tsofa sosai, Sheikh ya dainae dadewa wajan aiki, har kuma lokacin Mami bata farka daga duguwar suman da tayi ba, itama cikinta ya shiga watan haihuwa sbd kusan wata guda ne dana Fannah.
Fannah na zaune ta mi茩ar da 茩afarta wacce ta kumbura sosai, Sheikh na matsa mata duk ta Marai-raice masa sai kuke kuke take ita cikin ya dameta, Kallonta yay yace "Mai ciki gani nan tafe" pillow ta 蓷auka ta cilla masa yay saurin cafewa kuka ta saki tana fa蓷in "Allah daga wannan bazan sake ba"
Dry yay sosai tsayawa tayi tana ganin yadda yay mata kyau zati da cikar haibarsa sun 茩ara fitowa sosai ya zama babban mutum, musamman yanzu daya 茩ara zama Sheikh 蓷in gaske, 茩asumbarsa ta 茩ara yawa sai she茩i take.
Yace "Da ganki za kizo inda nake kina fa蓷in pls Nurul hayat, just like Yadda kikai baya pls Malamina ka soni kamar yadda nake sonka" kunya ta kamata ta rasa yadda zatai sai kawai ta fasa ihu tare dasa hannu ta hau dukansa, sai da tayiwa dan kanta Sannan ya lafe jikinsa tana sakin kukan shagwa蓳a, rungome ta yay yana fa蓷in "It's Maman twins" ware ido tayi tace "Twins?" Ya 蓷aga mata kira yace "haka nake ji a jikina, kin san mijin naki kwarzo ne da kin sauke zaki da蓷a 蓷auka" wayarta ta 蓷auki 茩ara sunan Ya Falta ya bayyana ta 蓷auka Ya Falta ta saki kuka tana fa蓷in "Fannah Mama babu Lfy dan Allah kizo kada ta mutu" da sauri Fannah ta kashe kiran tana sakin kuka, nan da nan Sheikh ya siya masu online ticket 茩arfe 蓷aya na rana jirginsu ya 蓷aga zuwa Barno.
Suna zuwa suka samu Mama kolo tana bacci ansa mata ruwa sai Yakura wacce bata da蓷e da zuwa ba, Sheikh na tsaye bayan sun gaisa da jama'ar wajan, kamar daga sama su kaga mace ta shigo a firgice sai twins na biye da ita, Yakura ta mi茩e tsaye tana fa蓷in "Indoo" da sauri wacce aka kira da Indoo ta fa蓷a jikin Yakura tana fa蓷in "Yakura i want my child, na shiga uku Yakura i want my child to come back to me" ta fa蓷a tana sakin kuka...
NIMCYLUV 鉁嶐煆�
10/18/21, 1:33 PM - Mrym: