Showing 60001 words to 63000 words out of 134406 words

Chapter 21 - SIRRIN MU Complete HAUSA NOVEL

21 Aug 2024

18352

domin suna Fannerh ba" saurin kallonsa tayi komai nasa yana da bambanci wato har Fannah 蓷in ma nasan dana banne bata ankara ba taji bakinta yace "To ai haka naji ana fa蓷a" ta 茩are maganar tana 蓷an kwa蓳e fuska, janye idanunsa yay daga kanta yana 蓷an dun茩ule hannunsa,kasa mgn yay sbd shagwa蓳ar ta ba 茩aramin tafiya tayi dashi ba, a hankali yace "Meye ma'anar sunan Fannerh or what?" Watsa hannayenta tayi irin i don't know 蓷in nan jinjina kai yay kafin ya rufe idanunsa yace "Imam Ali (AS) yace Manzon Allah (SA) yace: 鈥淎n kirata da suna FATIMAH ne, domin Allah mai girma da 蓷aukaka ya 拼antata kuma ya 拼anta duk mai 茩aunarta daga wuta.鈥� a wahalarce ya 茩arasa maganar duk da cewa baya jin zai gaji da mgn idan akanta ne, yace "Dan haka sunayen ki suna da yawa kamar yadda Imam Hussain(AS) da Imam Jafarus-Sadiq (AS)suka lissafa sunayen a cikin hadisi" nan ma shiru yay yana maida numfashi da sauri ita kuma tace "To Malam yaya sunayen suke" Kallonta yay ta gefen ido sbd sunan da yaji ta kirasa dashi yasu Murmusawa sai kawai ya share yace "Fatima tana da sunaye guda tara ko wanne kuma yana nasa muhimmanci akwai SIDDIQA, MUBARAKA, 茒AHIRA,ZAKIYYA, RADIYA,MARADIYYA,AZ-ZAHRAH,FATIMA" shiru yana kallon wayar hannunta dake haske ganin sunan dake kan wayar yasa ya ta蓳e baki, itama kallon wayar tayi taga sunan Barrister na yawo harta gama ringing batai picking ba. Granny ce ta kalli Fareeq take tura abinci da sauri tace "Yaya haka kuma kamar dai ana yunwa,ai idan taro naje sai kasa a zagen, gsky ba kyau 茦arif ka sauya hali" Kallonta yay yana dry yace "Wlh Granny yunwa na keji tun safe banci abinci ba" baki ta kwa蓳e tace "Ita Aminan bata baku bane ko me?" Bahaiyya ce tace "Granny tuwon shinkafa tayi miyar wake with cow meat, shi kuma bro baya cin tuwo,kuma wlh ba kiji da蓷i ba" tura 蓷an kwali tayi gaba tana ri茩e ha蓳a tace "Muhammadur Rasulullah! Au 蓷an gidan uban waye kai? Nace Ubanka waye a Nijeriya fisabilillahi? To wlh tayi zcyar musulunci ma data baku abincin gantalalliyar uwarku ta zauna tayi mana, to wlh idan baka nemi yafiyar Amina ba babu ruwana domin kasata wahala" ha蓷e fuska yay yace "To ba sis 蓷ina taci ba, kinga anyi 50% kenan, kuma Ubana ai yafi 茩arfin ku蓷in tuwo wlh" tana ta蓳e tace "Ai haba?" Yace "Yeah! Ke baga shi nan kullum nama kike ci ba, ko kina cin tuwon ne?" Bakin zani ta zare ta fara matsalar hawaye tace "A'a wlh babu ruwana uwarka Sandala kake zagi bani ba,kuma ma ai Dacta yace na daina cin tuwo" dry Buhaiyya tayi sosai ba tace komai ba, Barrister dai na zaune rabin hankalinsa yana ga Amaryarsa, Mami ma hankalinta nakan Sheikh ta kalli Bahaiyya tace "Go and call your Anut" Da蓷i Barrister yaji sosai kamar Saudat ta shiga ransa, mi茩ewa Bahaiyya tayi Granny tace "Wazai cinye maki abincin?" Tace "Granny Mami tace na kira Anut Fatima" kujera ta nuna mata tace "Zauna nan, gulmammiya shine aka juya baki sbd an san munafurci ne,yau 蓷aya bayan huta ba dg cewa ta kaiwa Imamu abinci shine za'a saka mata ido kamar dai zai cinyeta,ina itama uwace a wajansa ko badan ta kula da Imamun ka aureta ba bani da labari?" Barrister na mi茩ewa tsaye yace "Haka ne Mama" yana fa蓷in haka ya haura upstairs yana dailing number ta. Haushi da ba茩in ciki ya ishi Mami itama ta mi茩e tare da aikawa Granny wata muguwar harara "Ato ba sai dai kuci kanku ba" Fannah take zube a 茩asan 茩afafuwan Sheikh tace "naji guda takwas kuma tara kace" baya yay fuskarsa na fidda annuri domin yaji da蓷in yadda ta sake dashi lokaci 蓷aya yace "Ki ajjiye 蓷ayan a gefe soon or later Zaki sani" 蓷aga masa kai tayi ya ha蓷e rai kamar bashi ke murmushi ba yazu yace "Ban so" juya ido tayi wanda yake 茩ara narkar da zcyar Sheikh tace "What?" Banza yay mata kafin yay mata nuni da kayan baccinsa, mi茩ewa tayi ta 蓷auko masa da sauri ta juya masa baya sbd bata son 茩ara kallon naked body 蓷insa musamman his chest, ganin duk jikinta na rawa sbd bata ta蓳a ganin mutum haka ba ta nufi 茩ofa da sauri zata fita yace "Ohhh Hello!" Tsayawa tayi cak tana rarraba idanu sai da ya gama sanya sleepwear white colour Comfort Apparel, sunyi masa kyau sosai,wasu milk 蓷in high Res stock 蓷in bedroom slippers ya sanya a 茩afarsa, yana jan 茩wantaccen beard 蓷insa yace "What about my food?" Zaro ido tayi domin tama manta data kawo masa wani abinci tace "To ba gashi nan na ajjiye ba.." wani kallo ya wasa mata wanda yasa tai saurin mgnar yace "wane ya baki ki kawo?" Kai tsaye tace "Granny ce" jinjina kai yay yana lumshe idanunsa yace "And daga nan me tace?" Tana marai-raice fuska tace "tace ne na tsaya har kaci kuma.." sai tayi ta kasa 茩arasa fa蓷ar abinda tayi niyya yace "Uhm speak up" hawayen Idanunta na sakko harga Allah bata skny zama kusa dashi sbd yana cika mata ido tace "wai kona baka kaci" yana fidda tattausan Murmushi yace "Then come back and feed me" baki ta bu蓷e zatai mgn yace "You're like mother to me, uwa kuma babu abinda ba tayiwa yaronta,If she's still a live" ji tayi mgnarsa ta tsaya mata a rai wai babarsa 拼ar itace zata haifi wannan 茩aton how comes? Bata an 茩ara ba taji hawaye nabin fuskarta ita sam ba wannan mgnar take son ji ba, me yasa bazai bata wani matsayin nada ban ba ko Sister ko friend ko dai wani matsayin amma kalmar uwa babbace tai mata girma kuma ba zata ta蓳a zama uwarsa ba, mutsinsa taji kusa da ita da sauri ta juya zata fita yay saurin ri茩e hannunta da tattausan hannunsa wanda har wani gumi虏 yake fiddawa, shiru sukai gaba 蓷aya da 茩yar yasa 蓷aya hannunsa ya juyo da ita gabansa, ya zamana tai masa tsayi sbd tsayi Muryarsa a 茩asa yace "Zahraaah!!" Kasa amsa shi tayi sbd tension 蓷in data shiga yace "Sheikh Imam hamdan Balarabe bai san da蓷in uwa ba, bai san yaya ake ji idan ana tare da uwa mahaifiya ba, bansan kalan jikin mahaifiyata ba bare naji 蓷umin jikinta, kullum ina tunanin mene yasa tai nisa dani, amma bana da amsa na rasa dukkan wata kulawa ta uwa daya dace ta bawa yaronta ba" shiru yay yana fidda numfashi kafin yaja numfashi a kasalance yace "Zahraaah, you'll be my mother,my sister my friend, i want sharing all my feelings to you" 茩afafuwanta ne suka kasa 蓷aukan rawar da jikinta yake mata hakan yasa ta zube a gabansa tana sakin kuka ita harga baya son kalma uwa da yake fa蓷a mata, kukanta ya keji har 茩asan zcyarsa cikin rarrashi abinda bai ta蓳a ba yace "Enough! Stop cry friend" a karon farko tun shigowar ta ta 蓷aga ido ta kallesa tace "Why Mother? Ni ban haifeka ba kuma bazan haifeka" duk da halin da yake ciki sai da ya 蓷an saki Murmushi yace "Yasubuhanallah! Nida man nace kin haifeni ne? And guda nawa kike ma da zance haka,kinsa inta surutu" kwa蓳e fuska tayi cike da 茩uruciya tace "tace to bakai kace na zama Mamanka ba" 蓷auke idanunsa yay yace "A'a ba ruwan Imam,kawai nace ki zama part of me" da rashin fahimta tace "Sorry! I didn't get you" hannunta ya kama yana murza tafin hannunta sbd laushin da yaji kafin a hankali ya 蓷ura saman shafaffan cikinsa yace "May be you'll understand" zame hannunta tayi tace "Sorry!" Ta fa蓷a tare da tashi ta 蓷auki tray 蓷in tazo har gabansa ta ajjiye saman carpet, bai kulata ba ya zame ka蓷an tare da zama a 茩asan carpet 蓷in bu蓷e komai tayi ganin ya rufe ido tabi ha蓷a蓷蓷iyar fuskarsa da kallo, idan kyau ne an sallama masa yana da wani irin sihirtaccen kyau wanda kai tsaye ba zaka iya gane da wanne 茩abila yake kama ba kamar dai shi 蓷in ruwa biyu ne (Half -caste) ga wasu zara-zaran gashin ido da yake dasu (Eye's lashes) sai wani dugun hancinsa wanda ya tsaya dai-dai ma dai-dai cin bakinsa wanda yake da wasu la蓳蓳a masu kauri wanda suka kasance jajaye kamar wanda yake shafawa jambaki, sai sajensa wanda yaywa gefen fuskarsa 茩awanya, ji tayi yace "Idan kin gama kallon feed me" cike da kunya ta 蓷auke kanta tana 蓷an 蓳oye fuskarta a cinyarta, bu蓷e ido yay yace "Am your son ring? So kina da damar kallo na ai" turo baki tayi tare da shura 茩afa zatai birgima yay saurin ri茩e hannunta yana bin lallan da kallo yace "meye wannan?" Tace "We called it henna" ta蓳e baki yay yace "ki daina ba kyau" tace "to" spoon ta 蓷auka zata 蓷ebo abincin yace "bana ci da spoon" kallon ban gane ba tayi masa yace "Alrdy night yanzu ki ban ki tafi ki kwanta" bisa dole tasa hannun dan ba zata iya da gardamarsa ba laumar farko ya ri茩e yatsunta a bakinsa ita kuma ta kasa mgn sbd fa蓷uwar gaban daya sameta tasan abinda take ya huce 茩a'ida amma bata san lokacin da zcya da kuma 茩aunarsa suke rinjayarta ba, yatsun hannunta ya fara bi da kallo kafin ya lumshe idanunsa ba tare kuma saya sani ba ya tura yatsun duk a bakinsa ya shiga tsotsa, jikinta ne ya 蓷auki rawa sam ba zata iya da kalar nasa salon ba da sauri ta zare hannunta tai waje da gudu, da gajiyayyun idanunsa ya bita dasu a zcyarsa yana aiyana 茩uruciyarta, lumshe idanunsa yay daman ba wata yunwa ya keji ba. Tana fita ta nufi bedroom 蓷inta tare da fa蓷awa kai ta saki wani kuka wanda ita kanta bata san dalilin yinsa ba, sai da tayi kuka mai yawa kafin bacci ya 蓷auke ta,Mami kam ba茩in cikin Granny yasa ko fitowa bata sakeyi ba, shima Barrister gudun mgnar Granny yasa ya kwanta yana juyi a gadonsa yasu ya kwanta tare da Fatimansa amma dole sai hqr yana ga dole ya shirya masu wata tafiyar yabar garin da ita kawai zaifi masa. Washe gari 茩in fitowa tayi sbd bata son ha蓷uwa da Sheikh da kuma baban Sheikh, Bahaiyya da kanta takai mata breakfast Mami tun safe ta tafi gidan wata Aminiyarta Kubra. Sheikh ne da Arjun zaune a babban Parlo a hankali Sheikh yake mgn "Arjun try to understand me, ina son fara zuwa Company ne badan ka gaza ba,kawai zaman gidan" jinjina kai Arjun yay yace "I understood, when zaka fara zuwa?" Idanunsa a rufe yace "I think this week in sha Allah!" Murmushi Arjun yay yace "Buddy naga ka fara sauyawa ba miskilanci ba ha蓷e fuska meye labari? Nasan duk sanda kayi haka akwai wani abu" banza yay masa kana yay signing akan file 蓷in da Arjun ya basa "Ina Mom 蓷in taka?" Kamar bai gane abinda yake fa蓷a ba yace "Wa kke mgn?" Yace "Anut Fatima mana" ta蓳e baki bai ce komai ba. Mami ta kalli Kubra tace "Wlh zcyta gaf take da fashewa ina son sweet Imam fiye da yadda baki tunani, ina sonsa bana jin zan bari ko wacce mace ta ra蓳esa" dry Kubra tayi tace "Ke kam Saudat kina da son zcyarki kiso 蓷a kuma kiso Uba" Mami tace "Ba zaki gane ba, Ina kishin Barrister ne sbd wani Babban dalilin bana son ya 茩ara samun wata zuri'a bayan wacce yake da ita,kisan rabin ku蓷in Barrister na Sheikh ne, da zarar kuma na samu ciki da Sheikh kinga da ku蓷in Uban dana 茒an duk mallakina ne" Kubra tace "meye damuwar to?" Shiru Mami tayi sai kuma tace "Granny ne itace matsalar" mi茩ewa Kubra tayi tace "I have an idea". Wajan 11 na dare tana kwance sanye da kayan bacci sai 茩amshi take taji an turo 茩ofar 蓷aga ido tayi taga Barrister cikin kayan bacci da sauri ta rufe idanunta yana dry yace "Wake Up Wify nasan idonki biyu" ya fa蓷a yana zama kan bed 蓷in tare da zame duvet 蓷in data rufe jikinta dashi, Kallonta ya farayi nan da nan yaji yanayinsa ya sauya ita kuma da sauri ta mi茩e tsaye tare da sauka 茩asa, tashi yay har zuwa wajanta yace "nayi kewarki nayi rashin jikinki two days My Sweet" baya ta farayi tana fa蓷in "pls don't touch me" har inda take ya tsaya kafin yasa hannu ya jawota jikinsa da sauri ta 茩wace jikinta ya hau rawa idanunta suka firfito waje, yana matsuwa wajanti tana ja baya sbd ganin ya zama wata siffa mai ban tsoro ga wani manyan harshe da idanunsa da suke lililo a waje, ya zame mata kamar dodo ko Aljani wata razananniyyar 茩ara ta saki tare dayin waje da gudu, tsoran data bashi yasa ya nufi wajan 茩ofa ya rufe da key jikinsa na bashi aljanu gareta, tsakiyar Parlo ta tsaya jikinta ya 蓷auki rawa ta hau surutai ga parlon duhu babu kowa, baya tayi zata fa蓷i yay saurin mi茩a hanunsa ya fisgota zuwa jikinsa tana sauke jikinsa numfashinta ya tsaya, runtsa idanunsa yay da 茩arfi kafin ya mannata a 茩irjinsa...



Dan Allah kiji tsoran Allah ki biya kafin ki karanta via WhatsApp number for impormation 08119237616 ga 拼an Niger 84506476




NIMCYLUV
10/17/21, 10:23 PM - Mrym: *_NLUV馃挒_*
4锔忊儯5锔忊儯-4锔忊儯6锔忊儯
Fisgewa take 茩o茩arin yi sbd rawar da jikinta yake, 茩ara shigar da ita jikinsa yay sbd lura da yay kamar bata hayyacinta, sai da ya tabbatar ya matseta a jikinsa no way da zai bata damar guduwa, rufe idanunsa yay yana mmkin 茩arfin ta sai kuma yay shiru yana nazarin wani abu, surutun data keyi 茩asa虏 yasa ya tsaida hankalinsa waje guda, slowly kuma ya 蓷ura kunansa a saman bakinta sai a lokacin yaji abinda take fa蓷a "Bana so, kada ka ta蓳a Ni,Ni bana sonka wlh ka ta蓳a ni sai na kasheka,ni bakai nake so ba Malamina shine rayuwata kuma shine farin ciki na, kuma dashi zan rayu" a sanyaye ya cire kunnansa kafin yaja idanunsa ya rufe ya shiga nazarin mgnarta,wane bata so? Waye kuma Malaminta, ji yay kalmar Malamin ta 蓳ata masa rai, yana ri茩e da ita har jikinta ya fara saki gyara zamansa yay yana jin yadda take shigewa jikinsa, a taushashe muryarsa very slowly yace "Zah..raaaah!!" Ya kira sunan a 蓷an rarrabe kamar mai jin tsoran fa蓷a, Shiru tai masa yana kallon yadda take zare ido ta raguwar hasken dake parlon, hannu yasa zai zameta a jikinsa tai sauri ri茩esa tana ma茩ale sa duk ta wani marai-raice fuska, 蓷an Murmushin gefen baki yay domin sai yanzu ya fahimta, ha蓷e rai shima yay yasa dukkan hannunsa ya zameta a jikinsa idanunsa a saman fuskarta, a kasar ce ya kuma cewa "Zahraaah!!" 茦in amsawa tayi sai da ya sanya tafin hannunsa ya 蓷an bugi tsakiyar kanta da sauri tace "Auchhhhhi" cikin dakakkiyar murya yace "Ke dallah" kwa蓳e fuska tayi tace "Ba ita bace" kai tsaye yace "ita wa?" Zare ido tayi shima ya zare mata nasa fararen idon yace "Uhm wace?" 茒auke kai tayi tace "Kawai ba ita bace,ni kuma basai kaji sunana ba,dan Allah ni ka sakeni bana son zama kusa dakai" baya yay ya kwanta jikin kujerar still hanunsa na ri茩e da fuskarta yace "Why?" Shiru tai masa yatsarsa yasa ya daki goshinta saurin ri茩e hannunsa tayi tana fa蓷in "Wayooo!ka daina dan Allah ni kawai taimako nake" shima ya ri茩e nata hannun yace "Why are you helping her?" Tace "It's our secret" ta蓳e baki yay cikin serious talking yace "Let's talk wace ke 蓷in? tunda kince ba Zahraaah bace" kamar zatai kuka tace "is not your business Sheikh Imam hamdan Balarabe, ina jin kunyarka da nauyinka yasa nake amsa maka dukkan tambayar ka,amma kayi hqr zan bar jikinta yanzu sai lokacin da zan 茩ara kawo mata ziyara yayi" da sauri yace "No!! Wait please, ko kin tafi kin san zan iya kiranki ko?" Da sauri ta 蓷aga kai tace "Na sani wlh hakan yasa banyi maka wata gardama ba,amma bana jin zanci gaba da musu dakai shiyasa zan tafi na baka waje, kai 蓷in babban mutum ne kada kima da kuma daraja a dukkan idanun Bil Adam dama Jinnu,nasan ko yanzu kai niyyar ganin bayana zaka iya sbd 茩arfin ilimin da kuma sanin addinin da abinda Allah ya shara蓷anta" yana cije bakinsa kamar bazai mgn ba sai kuma yace "Ke kuma baki sani ba ko?" Shiru tai masa tsawa ya daka mata yana fito da idanunsa waje yace "Look at into my eyes and tell me who are you?And meyasa kike a jikinta?" Jikinta na rawa tace "Nifa Musulmace kawai taimako sanyi,nasan me nake bazan ta蓳a zama mai cutarwa a gareta ba believe me" Calmly yay dan ya fahimci taurin kai ne da Aljanar yace "Ok! Wacece ke?" 茦in mgn tayi hannunsa ya 蓷aga zai kuma dukanta tayi saurin yin atishawa sai kuma jikin Fannah ya saki ta fa蓷a jikinsa tana fidda numfashin wahala. Lumshe idanunsa yay ya shiga sauke ajjiyar zuciya kafin ya bu蓷e idon ya sauke kallonsa a saman fuskarta bin 茩yakkyawar fuskarta yay da kallo sai yanzu ya 茩ara ganin zallar 茩uruciyarta da kuma tarin kamanin da suke da Aljanarsa, wani sassanyan murmushi ya sauke a hankali kuma yace "Zahraaah mai gayyar aljanu". Barrister tsoro ne ya cikasa sam baya 茩aunar aljanu hakan tasa ya gagara yin 茩yak茩yawan mutsi, yana ta tsaye kamar wanda aka dasa, jin baiji mutsin komai ba yasa ya bu蓷e 茩ofar a hankali yana tura kansa wayam yaga parlon da sauri ya haura upstairs yana sauke numfashi, lokacin daya shiga bedroom 蓷insa ya fara tunanin mafita bazai jure zama da ita haka ba,idan kuma akace tafiyarsu zata zama a hakane duk sanda ya nemi kasancewa da ita sai tayi aljanu Tabbas da matsala, shiru yay kafin yaja y a bai yane yace "What should I do?" Ya fa蓷a yana kallon saman 蓷akin nasa Murmushi kawai yay a haka bacci ya 蓷auke sa. Cikin tare ta fara mutsawa jin wani sassanyan 茩amshi ya daki hancinta wanda ya haifar mata da mutuwar jiki, 茩o茩arin zare jikinta tayi hannunta ya sauka a 茩irjinsa wanda yake 蓷auke da gashi da sauri ta 蓷auke hannunta sbd tsigar jikinta data tashi cikin ranta take fa蓷in "Astagafirullah!"

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login