Showing 129001 words to 132000 words out of 134406 words
Second To The Last Page
93-94
Hankali tashe Yakura ta shiga fa蓷in "Ke Indoo mene haka, mene ya faru daza ki shigo kamar an kuroki?" Kuka wacce aka kira da Indoo ta saki tana 茩ara ri茩e Yakura tana fa蓷in "Yakura an cuceni, an cuci rayuwar 蓷ana data Mijina, an sanya min tsanar abinda na haifa daga 茩arshe an mantar dani cewa ina da wani 蓷a a duniya bayan su Aditya, me suke nema dani ne? What i have done to them?" Murmushi kawai Yakura tayi tana kallon Sheikh wanda idanunsa ke 茩asa yana duba system 蓷insa, Fannah idanunta akan Indoo kana ta juya ta kalli Mijinta sbd zallar kamar da taga sun yi, Su Ya Falta da Yagana su kawai suke kallo.
Sheikh a jikinsa yaji ana kallon sa jin hakan yasa ya kashe wayarsa a 蓷an sanyaye ya kalli Fannah ba tare daya kalli saitin matar da take kuka ba, bakinsa yake ta juyawa yana son yace wani abu amma ya gagara, sai kawai ya fara 蓷aga 茩afafuwansa ya suma tafiya zuwa waje, Fannah ce ta Mi茩e tana satar kallon jama'ar 蓷akin taga babu wanda yake Kallonta sai kawai tabi bayansa tana 蓷aga 茩afa da 茩yar sbd tsofan da cikinta yay, yana tafiya a hankali yaji ana binsa yanayin tafiyarta kawai yaji yasan ita ce, juyawa yana sauke kallonsa a kanta kafin ya juyawa gaba 蓷aya gareta hannunsa saman shoulder 蓷inta yace "Ke ba kiji nauyin jikinki ne?"
Turo baki tayi tana marai-raice fuska tace "To ina zaka kuma?" Cikin idanunta ya kalla kafin yaja numfashi yace "To na mamajo ne da zan zauna cikin mata?" Girgiza kai tayi tace "Amma Nurul hayat naga kuna kama sosai da wannan matar fa"
Juya fararan idanunsa yay sosai a kanta kamar bazai mgn ba sai kuma yace "Wa?" Tace "Wacce ta shigo yanzu mana, Allah Nurul kamar ko har tsoro ta ban" yana sakin Murmushi tare da matsa shoulder 蓷inta yace "kada ki firgita min twins dake shirin zuwa duniya Madam" hannu tasa ta shafa farar fuskarsa tare da jan hancinsa tace "Uhm to ina zaka" bakinsa ya 蓷ura anata hancin ya ciza ka蓷an tana lumshe idanunta yace
"Waje mana"
ma茩alesa tayi tace "Nima zani"
"uhm" kawai yace yana sukutar ta cak yana mata dry har bakin 茩ofar shiga parlon nasu ya direta yana bata side hug yana sumbatar forehead 蓷inta yace
"I'll be back Kurratul aini" Yana fa蓷in hakan ya juya cike da nutsuwa da Kamala yana tafe yana 蓷an bu蓷awa a haka yay waje.
Fannah hawayen shagwa蓳a na zubu mata tai cikin Parlon da turtsetsen cikinta, tana shiga ta nemi waje ta zauna tana 茩ara satar kallon wacce aka kira da Indoo domin suma tunda suka tasu basu ta蓳a ganinta ba.
Yakura tace
"Yanzu Indoo kuma sai kizo duk a firgice kamar wacce aka kuro, yaushe rabon da mugana da juna kuma da kika tashi zuwa fisabilillahi sai kiyi mana haka, komai nutsuwa yake so"
tana share hawaye tace "Haba Yakura, idan banyi kuka ba yaya zanyi? Na yarda da 蓷an dana Haifa tun yana zanin goyo, ban san cinsa shansa ba, balle tarbiyyar sa ba, kina tunanin ha茩茩in Allah bazai kamani ba da wufintar da kyautar da yaymin ba, 拼ar 拼ar amanace a garemu dole Allah zai tambaye mu su ranar lahira, yaya muka kula da tarbiyyar su?"
Jinjina kai Yakura tayi tace
"haka ne kina da gsky, amma ki fara nutsuwa nai mki bayani 茩ilan nasan abinda baki sani ba"
shiru tayi sai a lokacin ta 蓷aga idanu ta kalli su Ya Falta da Yagana kana ta juyo da Kallonta zuwa ga Fannah, 茩uri tai mata da ido kana ta maida kallonta zuwa ga cikinta, a hankali ta sakar mata tattausan Murmushi, Fannah ta saukar da kanta 茩asa tana wasa da hannunta tace.
"Nda wattu (Ina kwana)"
Kallonta ta 茩arayi still idanunta na kan cikin Fannah tace
"K3lewa silai (lafiya lou)"
Fannah bata 茩ara magana ba sbd kunyar matar data keji, amma a 茩asan zcyarta tambayoyi ne masu yawa, me yasa take kama da Sheikh 蓷inta? Wanne yaro take i茩irarin ta tafi ta bari har haka? Then ita 蓷in Wacece daga ina take, da sauri ta ware idanunta musamman da 茩wa茩walwarta ta shiga tariyo mata wasu bayanai da akai lokacin zaman Court Sheikh, kallon matar tayi idan harta ha蓷a da zan can Court ta ha蓷a da na wannan matar yanzu waje guda hakan na tabbatar mata cewa wannan Mahaifiyar Nurul hayat 蓷inta ce, wani farin ciki mara misaltuwa ya gama Fannah, kullum tana kula da yanayin Sheikh yana da damuwa kawai dannewa yake sbd bai son nuna mata damuwarsa kuma bata huce rashin Iyayensa, Al-hakkamu kenan, gagara misali sai gashi Ubangiji ya dawo masa da Iyayensa a lokacin da basuyi zato ba kuma ba suyi tsammani ba.
Shiru tayi kawai tana 茩ara satar kallon kamar kafin Yakura tace
"Nda amfatoye?(Ya mutanan gida)" murmushin 茩arfin hali Indoo tayi tana kallon su Anushka da suka lafe a jikinta sbd babu wanda suka sani tace
"Aslam da Ur Excellence suna waje"
ha蓳a Yakura ta ri茩e tace "To maza shigo dasu" kafin ta kalli Fannah tace "Kira min Imam yanzu" dai-dai nan Mama kolo ta fito da bedroom tana ware idanun ganin Indoo wacce ba tayi tunanin gani ba.
Sosai sukai farin cikin ganin juna kafin su zauna suna hira ta yaushe gamo Indoo yi kawai take amma hankalinta gaba 蓷aya yana kan Fannah su take tace Wacece amma ta gagara tambaya.
Sheikh a hankali yake tafiya bawai haka kawai ya fito ba, tunda matar ta shigo ya kasa samun nutsuwa zcyarsa ta shiga bugawa da 茩arfi yana jin kunanta har 茩asan zucyarsa, hasali ma ji yake kamar yasan muryarta amma at where shine abinda bai sani ba, a daddafe ya isa waje inda ya ajjiye mota wacce ya samu lokacin da suka iso Barno.
Aslam dake cikin mota a gaba kamar ance ya 蓷aga kai idanunsa ya sauka akan Sheikh dake fitowa yana dafe da kansa..
Da sauri ya 蓳alle murfin motar ya fito fuskarsa cike da farin ciki ya nufi inda Sheikh yake tsaye yace
"Ya Sheikh kai ne da gaske? Gsky Am happy to see you, banyi tunanin 茩ara ganinta soon ba"
Murmushin dole Sheikh ya 茩a茩aro yana kallon Sheikh, Governor Deedat Balarabe yana kishin gi蓷e a bayan motar hannunsa ri茩e da jaridar darly trust ta yau yana dubawa yaji Wayarsa tai 茩ara ganin sunan Maman twins yasa ya 蓷aga kiran yana sakin lallausan murmushi daga can 蓳angaren muryarta a 蓷an ma茩ale tace
"Ur Excellence ka shigo" Jinjina kai yay yace
"To rigimammiyya ta"
dry tai ka蓷an kana ta kashe kiran, daga yafiyar tasa ta sirri ce yasa ko securities babu iya suke nan.
Yana fitowa idanunsa ya sauka kan Sheikh dake kallon Aslam yana 蓷an fa蓷a蓷a fuskarsa, jin idanu a jikinsa yasa ya 蓷aga kansa sukai idanu hu蓷u da Deedat wanda yake tsaye kamar an dasa shi, kallon kallo aka shigayi kowa yana hango kamar kowannen su a fuskar 蓷an uwansa, Aslam yace
"Papi, My lovely Dad kenan"
Deedat Balarabe shine ya samu damar 茩arasawa wajan yana kallon Sheikh, Sheikh kam bakinsa ne yau nauyi komai masa ya tsaya.
Dai-dai nan kiran Fannah ya shigo answering yay yana fidda numfashi ka蓷an yaji tace
"Nurul kazo"
bata jira abinda zai fa蓷a ba ta kashe wayar, juyawa yay hannunsa cikin na Aslam suka bi bayan Deedat Balarabe!
Da sallama irinta bayan mutane Deedat ya shiga Twins najin Muryar Papi suka tashi da gudu suna ganinsa suka fa蓷a jikinsa ri茩e su yay sosai yana shafa kansu, yana jin Aditya na magana yay mata shiru.
Daga cikin parlon akai masa iso ya shigo yana shiga Aslam ya shiga sai Sheikh a bayansu, idanun Indoo akan 茩ofa tana jiran taga me shigowar, Sheikh kasa bu蓷e labulan yay shikansa bazai ce ga dalili ba, amma haka nan ya samu kansa da kasa koda kwali motsi, mi茩ewa Indoo tayi ta nufi 茩ofar yana ganin hakan ya juya zai fita tai saurin ri茩e hannunsa tana fa蓷in "Shigo man...," Mgnar ta ma茩ale mata sbd zoben data gani a hannunsa ba zata ta蓳a zoben ba, tana haifar sa ta ma茩ala masa, amma kawo yanzu yaci ace zoben yay masa ka蓷an.
Da sauri ta juyo dashi gabanta da mmki tace "Farin ciki na" bu蓷e ido yay wanda ya 蓷an janye sai yanzu ya fahimci inda ya santa ta kuma san muryarta.
Bakinsa ne ya shiga motsa wa zai mgn Yakura tace "Imam ka shigo mana" hannunsa taja zuwa cikin Parlon yaja ya tsaya ji bazai iya kallon kowa ba sai kawai ya mayar da idanunsa kan Fannah ko kunyar Mutanan Parlon baiji ba.
Gyara zama Yakura tayi tace
"Allahamdulillah, Allah abin gdy yau Allah ya nuna mana wannan ranar da muke ta jira"
duk suka kalleta banda Sheikh dake kallon Fannah ita kuma ta sunkuyar da kanta 茩asa tana wasa da yatsun hannunta.
Yakura ta 蓷ura da fa蓷in "Dukkan abinda ya faru baki da laifin komai Indoo, sharrin ma茩iya ne wanda kawo yanzu sunga 茩arshen su Tabbas, mgnar 蓷an ki kuma ki sani yana 蓷aya daga cikin mutanan da Duniya take alfahari dasu, domin Allah ya dobi maraicinsa ya ha蓷asa da rayuwa ta gari kuma mai tsafta, Tabbas sai dai kiyiwa Allah gdy, domin duk ladan da Sheikh ya samu kina da naki kason a ciki"
Da sauri ta kalli Sheikh shima Deedat ya kalli Sheikh kafin tace "SHEIKH!!!? Ban gane ba"
Murmushi Yakura tayi tace
"Tabbas Sheikh shine 蓷an da aka rabaki dashi kuma shine sirikinku miji a wajan 拼ar mu Fannah" ta fa蓷a tana nuna Fannah kallon fa蓷a Indoo tayi wato cikin jikin Fannah jikinta ne ko jikarta? Da sauri ta Mi茩e ta nufi inda Sheikh yake wanda kawo iyanzu shima ita yake kallo tana zuwa ta ri茩e hannunsa tace
"Da gske farin ciki na kai 蓷an dana Haifa? Am so sorry Am sorry My love pls forgive me"
ta fa蓷a tana rungomesa, Sheikh jin abin yake kamar ba mafarki da gaske Amminsa ce a gaba sa? Da gaske mahaifiyarsa tsaye a gabansa take ro茩an yafiyarsa? Tabbas ada yay fushi da ita amma tunda ya gane bata laifin komai, ya shigayi yin addu'a Allah ya karkato da hankalinta kansa ta dawo garesa, sai gashi Al'hakimu ya amsa masa addu'ar sa a lokacin mafi bu茩ata a garesa, uwa uwa ce wani sanyi da nutsuwa yaji yana ratsa zucyarsa, a hankali kuma yaji hawaye suna bin idanunsa da sauri ya kifa kansa a wuyanta tare da juyawa ya shiga tsiyayar da hawaye, bayansa ta shiga bubbugawa tana fa蓷in
"Don't cry my child, ban 茩ara barinka ka yafe min dear".
Bakin Sheikh na rawa a hankali cikin narkar da Murya a marai-raice kuma cike da shagwa蓳a da nuni da yay kewarta fiye da tunaninta yace "Ammiiii!!" Da sauri tace "Yes! My child, I'm here nothing will happen to you again nothing" lafewa yay jikinta yana sha茩ar 蓷umin jikin daya da蓷e yana 茩wa蓷ayin samunsa dai gashi yau ya samesa, hannu ta mi茩awa Fannah cike da kunya ta 茩arasa inda suke tana zuwa Ammi ta ha蓷a ta rungome su a jikinta, kafin ta 蓷ura hannunta saman 茩aton cikin Fannah tana sakin dry tace "Wow! Zan zama Grandmother allahamdulillah! Allah ya inganta my dear" sun da蓷e jikinta shi dai Deedat kallonsu kawai yake shima yana son jin 蓷umin jikin 蓷an nasa amma kunya ta ha蓷asa domin shi ba kamar Ammi yake ba, yana iya danne abinda ya keji.
Zama tayi tana tsakiya suna gefe da gefenta, ganin Fannah na ya motsa fuska yasa tai saurin fa蓷in "My dear me kikeso akwai inda yake maki ciwo ne?" Girgiza kai tayi tace "A'a Ammi" Kallonta Sheikh yay yace "You're lie Madam, 茩afarta ke zafi Ammi"
Cikin tausayawa Ammi tace "Am Sorry 茩ilan kin kusa haihuwa ne"
Ta fa蓷a tana mi茩ar mata da 茩afar taba matsa mata, Sheikh a hankali ya janye jikinsa ya 茩arasa inda Deedat yake idanu suka ha蓷a sai kawai ya zame kansa ya 蓷ura saman cinyar Deedat yana sauke ajjiyar zuciya.
Shafa kansa kawai Deedat yay cike da so da 茩auna, twins suke lafe a jikin Sheikh sbd daman sun san shi a t.v da kuma wajan Amminsu.
Gyara zama Deedat yay yace "Lokaci dana bar gida na fara yawo a titi daga wannan motar zuwa wannan motar a haka har na ha蓷u da wani mutum mai sanin darajar 蓷an adam, kai tsaye ya nufi Kasar Lebanon ina zuwa yasa akai min ta kardar shedar zama 蓷an 茩asar, ashe shi 蓷an siyasa ne, ba 蓳ata lokaci ya sani a harkar siyasa har na samu nasarar zama Governor, kullum cikin tunanin iyalina Ayushert nake, ban san halin da take ciki ba, amma ban ta蓳a tunanin dawowa gida ba, sbd na sani a ambaci sunan Nigeria ma, ana haka wata rana muka ha蓷u da Shamsudeen daga nan muka huce gida na 蓷auki matata Ayushert wacce bai farin cikin ganinta kuma ban sha wahalar tafiya da ita ba, muna zuwa zaman ka蓷ai ci ya ishe ta musamman da take cikin damuwa iya ke nan mganar jariri, hakan yasa naje gidan marayo na 蓷auko Aslam daga nan damuwarta ta ragu, bayan nan da wasu shekaru shi ne muka 茩arin samun albarka iyali ta twins, abin yay tsamari a jiya muna zaune naji Ayushert ta fasa ihu tana kiran My child gaba 蓷aya ta fita hayyacinta, da 茩yar na samu kanta a nan tayi min bayanin komai bayan tafiyata, nan nima na samu kai na a so da kuma 茩aunar 茩asata ta 9ja, shi ne asubar fari muka 蓷auki prvt jet zuwa nan domin anan tace zata iya samun wani baya nan"
Yakura tace "Ikon Allah kenan, Allah kuma abin tsoro, a nan kuma ta basu labarin komai har rasuwar su Uncle Sham" sosai Ammi tai kukan rashin 蓷an uwanta kuma ta samu kanta da son ganin huda.
Nan suka lalace suna hira abun ya fara damun Sheikh sbd yana son ke蓳ewa da matarsa, da daddare ya faki idanun mutane tana bacci ya 蓷aga ta cak sai hotel.
Washegari suna tana zaune ne jikinsa daga ita sai bra da inner yana mata tofi yana shafa mata a cikin, duk ta shagwa蓳e masa yace "Ni kam na Banu, a haka za'a haifamin guda ashirin?" Turo baki tayi tace "tab sai dai wata ta haifa maka" Kallonta yay yace "Ok aure kike so na 茩ara kenan no wahala" da sauri ta kama fuskarsa tace "Wai har naji zcyta ta harba idan yara 蓷ari kakeso zan haifa maka amma ban jure ganinka da wata" ta fa蓷a da sucking bakinsa da tongue 蓷insa, Numfashi ya fesar me zafi Wayarsa tai ringing sunan Fareeq ya bayyana yana 蓷agawa yace "Ya Sheikh Mami, Mami ta haukace kuma ta haihu ba kaga abinda ta haifa ba, kuma yau za'a gabatar da ratayar su Abba" ya fa蓷a yana sakin kuka domin abun yay masa yawa.
Sosai Sheikh yaji tausayi Fareeq kashe kiran yay ya 蓷auki duguwar riga ya sawa Fannah kana ya kira number Aslam ya fa蓷a masu su ha蓷u a airport.
Ba jimawa jirginsu ya 蓷aga zuwa Abuja daga nan suka huce hospital tashin hankali Mami ce sai yagar gashin kanta ta keyi tana ci, haka gashin gabanta gaba 蓷aya ta jini ke zuba ta 茩asanta da kuma kanta, sai Ihu take tana fa蓷in ni nayi Kaza nayi Kaza kai har kwanciya nayi da 茩are, barin wajan sukai a nan Dr ya nuna masu Abinda ta haifa bambancinsa da kare ka蓷an ne, domin har fuskar jaririn irinta kare ne ga wanda jela a bayansa, tsoran daya kamata Fannah yasa ta saki ihu tana ri茩e mararta da sauri ya 蓷auke ta cak ya nufi labour room da ita....
NIMCYLUV�
: THE END
95-96
馃幓馃幐I don't know when am coming back
I'll be gone for a little while
But I will keep myself for me and you馃幓馃幓
馃幐馃幐I'll be back for you
I don't know what the future brings
But I want you to be with me馃幐
馃幓I go dey hope and pray say make you wait for me
'Cause I'll come back for you馃幐馃幐
馃幓Darling, you hold my love
You are my price
And I'll run to the finish line
My love I no go leave you run馃幐馃幐
馃幓馃幓I no go bounce your call
You'll be always on my mind
Yeah yeah馃幐馃幐
I'll be so far away
Promise you'll wait for me
I go think of you everyday my love
Yeah yeah
馃幐馃幐I may not come today
But I'll be with you again
I go dey pray for you everyday my love
Yeah yeah
As I'm leaving you behind
Am gonna miss your smile馃幓馃幓
And the joy you bring to my wretched soul
Your loving makes me whole
This our love will never die
Darling promise you will be mine
See I dey do this thing for you and me
馃幓馃幓I'll come back for you
Darling, you hold my love
You are my price
And I'll run to the finish line
My love I no go leave you run
I no go bounce your call
You'll be always on my mind
Yeah yeah
I'll be so far away
Promise you'll wait for me
I go think of you everyday my love
Yeah yeah馃幓馃幓
馃幐馃幐I may not come today
But I'll be with you again
I go dey pray for you everyday my love
Yeah yeah
I'll be so far away
Promise you'll wait for me
I go think of you everyday my love
Yeah yeah
I may not come today
But I'll be with you again
I go dey pray for you everyday my love
Yeah yeah
My love, I think of you tonight
'Cause I no dey by your side
Just wait a little while yeah yeah
Know that am alright
I go see you soon
Make you wait for me, my dear馃幐馃幐馃幓馃幓
Tana ri茩e a hannunsa ya kwantar da ita akan bed 蓷in asibitin, gaba 蓷aya Sheikh ya ru蓷e musamman yadda yaga Zahraaansa tana juyi tana ri茩e cikinta tana cije bakin, hakan yasa ya tabbatar da cewa wahalar take sha, Likitoci suka zagaye Fannah da wani labule, sannan sukace ya fita ya basu waje.
Kallonsu kawai yay idanunsa duk ya janye sbd damuwa yace "Kuyi aikinku" yana fa蓷in hakan yaja kujera ya zauna, hannunsa cikin nata yana shafa mata kai yana tofa mata addu'a, ganin take 茩o茩arin yin tsitsarar yay saurin tashi ya fice daga cikin room 蓷in yana jan tsaki shiyasa a koda yaushe yara mata suna karatun wannan 蓳angaren.
Yana fita Granny tace "Yaya? Me aka samu" shiru yay mata ba tare da yace komai ba, ganin yadda yake huci yana sakin ajjiyar zcy yasa Ammi kama hannunsa taja