Showing 99001 words to 102000 words out of 134406 words
da zare jikinsa daga nata, baya taji zata fa蓷i sbd jirin daya 蓷ebe ta yay saurin ri茩eta da sauri ta boge hannunsa idanunta fal 茩walla tace "Azzalumi! macuci! Maha'inci! Butulu! Maci Amana in sha Allah sai Allah ya rama min abinda kayi min me gemun banza kawai" runtse idanunta yay yana jin duk wata mgnarta yadda take dokan 茩ahon zcyarsa, rinannun idanunsa ya 蓷aga tare sauke su a kanta, fesar da numfashi yay kana yaja 茩wantaccen gashin fuskarsa _(saje/gemu)_ fuskarsa na fidda annuri dan bai bari taga 蓳acin ransa ba, cikin kamewa da nutsuwa ya isa gabanta yana 茩are mata kallo from head to toe yace _"Fatima Zahraaah! Ina sonki gaba 蓷aya, And i like ur attitude! Ko zaki uwata da ban san inda take ba bazan ta蓳a cewa bana sonki, And kin san me all abubuwan nan da kike min wlh ko a 茩afar Sheikh da zaki gane da kin 蓷auki wata hanyar amma komai naki birgeni yake, kuma duk sanda kika 茩ara yimin mgn makamancin wannan baki san me zan maki ba"_ wata harara ta zabga masa tace "An gaya maka gur蓳atattun mgnar ka zai sauya ra'ayin Fannah ne? Wlh ba'a haifi wanda ya isa ya sani zama dakai ba, 蓷an isa irinka kwarto kamar...," Bata 茩arasa fa蓷a ba taji yay mata wata cafka tare da ha蓷ata da jikinsa, bada rawa babu Abinda jikinsa keyi ya 茩wa茩wa茩umeta sosai kamar zai 蓳alla mata 茩ashin baya har sai data saki 茩ara, idanunsa yay jajirrr jijiyoyin kansa sun fito sunyi ra蓷a ra蓷a, yasan bazai ta蓳a iya dokan ta ba amma hakan da yake mata ka蓷ai yasan purneshiment ne, 茩arar data sake yi ne yasa ya sassauta ri茩on sbd gudan jinin sa dake cikinta, 蓷ago kansa yay kana yay copping face 蓷insu bakin sa na rawa yace "Why? _Why Zahraaah what i have done to you"_ idanunta cikin nasa tace "I hate you Imam hamdan Balarabe na tsaneka Sheikh" ware manyan idanunsa yay waje yace _"Goodness!_ Ni Malaminki kika tsana?" Kai tsaye tace "Malamina Uba na ne?" Murmushin 茩arfin hali yay yace "Na maki al'茩awarin nan da 1week wannan bakin idan ance ya furta kalmar tsana ga Sheikh bazai iya ba ke da kanki za kiji kunyar abinda kika aikata" murgu蓷a masa baki tayi ya bu蓷e baki zatai magana yay saurin sanya mata Tattausan la蓳蓳ansa wanda suke fidda 茩amshi a cikin bakinta a zafafe ya fara bata wani fitananniyar sumbata wacce ita ka蓷ai zaiwa mutum nuni da yadda Sheikh Imam hamdan Balarabe yay missed Zahraaansa a lot missed mai yawan gaske, har wani cizon tongue 蓷inta yake, kaf yawon bakinta sai da ya zu茩esu tass bakinta banda zafi da zugi babu abinda yake ga wani irin abu da yake mata yawo a jiki, ganin yana neman e zaucewa da huce 茩a'ida yay saurin sakinta idanunsa a rufe yana rarraba hanya ya fice daga cikin bedroom 蓷in Allah ya taimaketa duk babu kowa a parlo. yana fita Fannah ta fa蓷a saman bed ta rushe da kuka tana jawa Sheikh Allah ya isa, dan ya tasu mata da wani azababban feelings wanda yake damunta da alama cikin jikinta ya 茩ara mata son Namiji, mi茩ewa tayi tsaye tana goge hawayen fuskarta kana ta nufi bathroom yana duba pad 蓷in jikinta taga farin ruwa da sauri ta yar tana 茩ara jin tsanar Sheikh na nunkuwa a ranta, da haka tai wanka ta sauya kaya kana ta fa蓷a gado wani wahalallan bacci yay gaba da ita da alama baya rasa na saba da 蓷umin jikin Sheikh da taji. Sheikh kam kasa bacci yay yadda yaga rana haka yaga dare. Washe gari ta kama idin 茩aramar Sallah Sheikh ya shirya cikin wata bugaggiyyar Gezner fara tass sai 茩yalli take, ko ina ya juya 茩amshi ke tashi a jikinsa, bakinsa sai mutsi yake yana fa蓷in _"Allahu Akbar鲁! La'ilaha illallahu Allahu Akbar walillahil ham"_ a haka har ya isa Mosque ya ja Sallah raka'a biyu kana yay hu蓷u ba, daga nan gidan su Arjun ya huce ya gaida Umma, Arjun ya kalli Sheikh yace "Muje muci Abinci Madam ta gama nasan ba babbar Sallah bace bare kace sai kaci kayan ciki" ta蓳e baki Sheikh yay kamar bazai magana ba sai kuma yace "har wani abincin kirki matar taka ta iya?" Dry Arjun yay yace "Ni bazan ce komai ba, amma yau duk abinka sai ka shiga ciki ai yau daman ranar ziyara ce" kwa蓳e fuska Sheikh yay yana lumshe idanunsa ba tare da yace komai, Murmushi kawai Arjun yay tare da kama hannun Sheikh ya fara jansa zuwa part 蓷insa, Aliyah na zaune tasha ado cikin wata atamfa golden mai haske, tana ganin Sheikh yaja vail ta rufe jikinta sbd tasan halin Sheikh yanzu zai茩i shigowa, Zama yay yana 蓷auke idanunsa sbd Arjun daya bawa matarsa side hug yana sakar mata Murmushi yace "Matar Kinyi kyau har ba'a mgn" nuni tayi masa da Sheikh yace "ke 茩yalle wannan ya fini rashin ta ido akan mace" 茩wace jikinta tayi tace "Buddy barka da dawowa daga 茩asa mai tsarki, anyi sallah Lfy?" Ba tare kalleta ba yace _"Ta茩茩abbalallahu Minna wahh minkii"_ jinjina girman jan ajin Sheikh tayi wanda ya ri茩a ya zama 蓷abi'arsa, mi茩ewa tayi ta nufi kitchen tana shiga wayar Arjun ta 蓷auki 茩ara ganin sunan Uncle Sham yasa Arjun yace "Wai Buddy ina wayarka meye amfaninta?" "Uhm" kawai Sheikh yace Arjun kuma yada wayar a handsfree Muryar Uncle Sham ta cika wajan inda yake fa蓷in "Imam ina son ganinka yanzu" shiru Sheikh yay kana ya gyara zamansa yace "In sha Allah! Uncle zan zo" Uncle Sham da yake kallon matarsa data mi茩e tsaye yace "Mgna ce mai muhimmanci kada kai wasa" Jinjina kai Sheikh yay yace "In sha Allah Uncle" yana fa蓷in haka yay Shiru tare da rufe idanunsa, Aliyah ce ta 茩arasu cikin Parlon da babban tray, wanda yake 蓷auke da funkaso da miyar agoshi miyar taji naman kaza ga sinasir da masa, sai soyayyan naman kaza da farfesun 茩afar saniyya. Barrister ne tare da Alhj Kamal a parlon ba茩in sa suna tattaunawa, a hankali aka Turo 茩ofar Mami ce 蓷auke da basket ta shirya abinci a ciki satar kallon Alhj Kamal tayi shima ya kalleta sai kuma suka 蓷auke kansu, ajjiyewa tayi tare da zama tace "A'a yau Alhj Kamal a gari gsky baka da kirki yaushe rabon dana ganka?" Dry yay yace "Komai kamawa take yanzu ba gashi nazo sanadin Sallah ba?" Tace "Haka ne! Anyi Sallah lfy ya iyali?" Yace "Allahamdulillah" daga haka ta mi茩e tana sauke ajjiyar zcy, wayar Barrister ta fara 茩ara ya 蓷auka tare dayin Sallama, Shiru yay sai kuma yace "Subuhanallah! Yaushe ne?" Shiru yay yana sauraran abinda ake fa蓷a kana yace "Ok ba matsala zan biyo bayanku" yana fa蓷in hakan ya kashe wayar tana sakin dry. Uncle sham ya kalli Anut Amina yace "Maman Huda mgn ce dani, kin茩i bani hankali ina jin idan ban sauke nauyin abinda yake kaina ba kamar nayi ba dai-dai ba ne" kallonsa tayi tace "Haba Abban Huda, bari dai nazo naji mgnar nan" ta fa蓷a tana nufar kitchen shiru Uncle Sham yay abin duniya duk yay masa zafi ga Sheikh har yanzu mai zo ba, wayarsa tai 茩ara ya 蓷auka ganin sunan Baba Baa'na yasa yay picking yana fidda murmushi Baba Baa'na ya kalli 蓷an uwansa dake suma ya tabbatar yau jikin kawu Madu yau sai abinda hali yay yace "Shamsudeen! Jikin Kawo Madu ya tashi sai suma yake gashi yana ta kiran sunan ka" da sauri Uncle Sham ya mi茩e tare da 蓷aukan key 蓷in wayarsa yana fa蓷in "Subuhanallah! Gani nan zanzo yanzu bari na siyi online ticket yanzu" Anut Amina tace "A'a Lfy dai?" Kasa ce mata komai yay sai rungome ta yay Murya can 茩asa yace "I love You! Ki kula da Huda" bai tsaya jiran me zata ce yay waje yana kiran driver. Sheikh tunda ya samu yaci Funkaso guda biyu wani bacci yay gaba dashi a saman sofa abinda bai ta蓳a yi ba kenan bacci da Zhur. Sai bayan asar ya tashe bayan sunyi Sallah suka nufi gidan Uncle Sham Anut Amina ta tabbatar masu Uncle Sham ya fita itama gata san inda ya nufa ba. Kai tsaye gida ya nufa yana zuwa ba kowa a Parlo kai tsaye part 蓷insa ya shige yana zuwa ya samu Mami zaune a saman kujera tana shar蓳ar tana ganinsa ta mi茩e tsaye tare da fa蓷in "My Sweet Imam na shiga uku" ta fa蓷a tana fa蓷awa jikinsa.
10/17/21, 10:24 PM - Mrym: When All Is Gone
73-74
Da sauri Sheikh ya zare Mami daga jikinsa yana mata kallon baki da hankali, sai kuma ya sauke 苼oyayyiyar ajjiyar zuciya yana jiran yaji mene kuma zata fa蓷a masa nan gaba, Mami kuka ta saki tace "My Sweet Imam wlh mahaifinka baya tsoran Allah! Baya kulawa da ha茩茩in Aure,Nima mutum ce kamar kowa amma bai damu da halin da nake ciki ba bai damuwa daya zauna dani ya kasance dani ba" sai kuma ta 茩ara sanya kuka tana nufarsa ya 茩ara ja baya still shanyayyun idanunsa na kanta, tace "Dan Allah My Sweet Imam ka taimaki rayuwata help me, ka taimaki mahaifiyar ji nake kamar zan bar duniyar" jajayen idanunsa ya juya mata wanda ya sanya Mami ta 茩ara zaucewa tama rasa mene zatai, Yau Sheikh ya zama na Musamman 茩aunarsa ta musamman ce take yawo a jinin jikinta, musamman yanzu da yake yawo bisa 茩afafuwansa sai cikar halittar sa tafi fitowa tare da bayyana! Kasa mgn Sheikh yay sai Kallonta da yake da ido, Mami ta zube saman e ta ri茩e 茩afafuwansa tace "Dan Allah My Sweet Imam ka taimaki Maminka, kai kawai nake dashi a yanzu kai ne kawai zaka iya bani abinda nake bu茩ata" da 茩yar ya samu ya fisgi Numfashinsa tare da bu蓷e daradaran idanunsa waje cikin nutsuwa da kamewa yace "Me kike so? Me Abba yay maki?" Ya fa蓷a yana lumshe idanunsa jine haka yasae Mami Mi茩ewa tsaye ta tsaya daf da Sheikh idanunta fess cikin nasa cike da soyayyarsa tace "Sweet Mahaifinka na da蓷e rabon dana kasance dashi! Ina bu茩atar Namiji yau 蓷aya ka cikamin burina ka 蓷auke min rashin mijina kuma mahaifinka,ka maye min gurbinsa pls Sheyykh" ta fa蓷a tana 茩ara matsawa jikinsa, with much surprise Sheikh ya dinga kallon Mami yana son gasgata zan canta amma maganganun ta sun masa nauyi a kunne dama 茩wa茩walwa, cikin rashin fahimta yace _"Pardon?"_ Murmushi ta saki tace "Haba sweet na! Kamar ba 蓷an zamani ba kaga abinda nake nufi" ta fa蓷a tana 茩o茩arin rungomesa da sauri yaja baya yana zare idanunsa yace "kai! What? Ni kike tunanin zan aikata hakan God forbid!" Ya fa蓷a tana taune le蓳ansa, cikin dakiya tace "Eh! Nasan kaima kana bu茩ata shekarunka sukai kai tarayya da mace, na maka al'茩awarin wannan zai zama *SIRRIN MU* our secret bazan ta蓳a bari kowa ya sani ba yau 蓷aya" ta 茩are maganar taja shafa fuskarsa zuwa jajayen la蓳蓳ansa, iska ya fesar kafin ya 蓷an bu蓷e baki yace "Yasubuhanallah! Da matar uban nawa? Zina mafi muni? Da wannan ranar gwamma ba'a haifi Imam ba" soyayyarsa ta rufe mata ido tace "Wlh Sheikh saika kwanta dani, kasan how long dana kasance ina mafarkin samunka? Dan Allah kada kace a'a bazan iya hqr da kai" fiddo idanunsa waje yay yace "To fya蓷e zaki min kenan ko?" Da sauri tace "Wlh indai zaka tsaya" hannunsa ya har蓷e yana 蓷an sakin murmushi tace "ok go ahead" cikin sauri ta 茩arasu wajansa tana 茩o茩arin rungome yay saurin zare hannunsa ya zabga mata wani 茩yak茩yawan mari wanda ya kusa zata zauce tayi baya zata fa蓷i ya ri茩eta yace "Nasan ne nake, koda ni 蓷an iska ne na gwamma ce naje waje na nema da ku蓷i dana kwana da matar Ubana, ki 蓷auka na ta蓳a aikata hakan to wannan 茩addara ce daga mai duka wanda babu wanda ya isa ya kaucewa 茩addarar sa, dan haka ina jan kunanki tun ina kallonki da raguwar mutunci ki fice ki ban waje" kuka ta saki sbd masifar dake damunta duk abinda Sheikh yake fa蓷a ba abinda ta gane saima kunnuwanta da suke jiye mata wasu kalamai dana ban, cikin zafin nama ta tashi ta fa蓷a jikinsa tare da qanqamesa ta shiga 茩o茩arin zura hannunta a wani ke蓳antaccen shashe da sauri yay ball da ita tare dasa hannu ya jata zuwa bakin 茩ofar Parlon sa yana fidda ta yasa key kana ya jingina da jikin 茩ofar yana fesar da numfashi tare runtsa idanunsa wanda ya kejin sunyi masa nauyi ga wani zafi da suke masa. A hankali yaja jikinsa zuwa cikin bathroom yana jin wata kasala na shigarsa abubuwa da yawa sun masa yawa yama rasa wanne kalar tunani ya dace yayi, bayan ya watsa ruwa ya sanya Armless da 3gauther kana ya 蓷auki ruwan zam虏, da gayan magarya ya bu蓷e ruwan tare da kafa bakinsa ciki ya shiga karanta sururin karya sihiri, sai da ya gama kana ya jijjiga tare da ajjiyewa gefe guda yana jiran ya jigo yaje har inda take ya 蓷ura mata idan ta茩i sha. Fannah na kwance ta kasa cin komai sai rarraba idanu take ko mutsin kirki ba tayi ta zama kamar wata statue, wayar tace tayi 茩ara sunan Ya Falta taga yana yawo da sauri ta 蓷aga tare da mannawa a kunanta, daga can 蓳angaren Ya Falta tace "Autar Mama kina lfy" kwa蓳e fuska tayi tace "Ya Falta wlh duk a tsorace nake" Shiru Ya Falta tayi sai da Fannah tace "Lfy wai? Meke faruwa gaba 蓷aya bni da nutsuwa dan Allah mene?" Kasa magana Ya Falta tayi sai kawai ta kashe wayar tare da ri茩e Yana suka shiga rera kuka, baki da hanci Fannah ta saki ta shiga juyawa wayar ta kasa fahimtar komai bare da kirasu, sa蓳anin hakan ba sai kawai ta kashe wayar baki 蓷aya. Uncle Sham na sauka a airport ya 蓷auki mai taxci zuwa unguwar su Kawo Madu basu da蓷e a hanya ba suka 茩arasa, bai ganin nawa ya bawa mai taxci 蓷in ba ya nufi cikin gidan jikinsa na rawa duk da 茩o茩arin danne damuwarsa da yayi, yana shiga a tsakar gidan ya samu Baba Baa'na da Mama kolo sai matar Kawo Madu dake rusar kuka, dubansa yakai wajan Kawo Madu da yake ta faman suma an rasa mai yi masa komai, da damuwa a fuskar Uncle Sham yace "Yaya akai aka barshi a gida bayan yana cikin wannan halin?" Baba Baa'na yana share zufar yace "Wlh ya茩i bari ko ta蓳a shi ayi bare har akai sa wani asibiti, yace kai kawai yake son gani" Uncle Sham ya mi茩e tsaye yace "Yanzu ganie shi kuma bai san inda kansa yake ba" Baba Baa'na yace "meye abinyi to?" Kai tsaye Uncle Sham yace "A samu mai taxci yanzu mu huce asibiti" Baba Baa'na ya mi茩e kana ya kalli Mama kolo yace "Muje ina son mgn dake" Uncle Sham yay gyaran yace "Time is not our side, mu fara abinda yake gabanmu i think is better" Baba Baa'na yace "hkne bari naje muga" wayarsa Uncle Sham ya 蓷auka ya shiga kiran Number Sheikh wacce Arjun ya tura masa amma baya 蓷auka sai ringing take, tsaki Uncle ya sauke kana ya kira ta Arjun ya jita a kashe, Message ya shigayiwa Arjun da sauri kana ya tura yana gamawa ya cire sim 蓷in ya sanya a cikin aljihun sa, wayar kuma ya ajjiye saman window.
Baba Baa'na yana fita ya nufi Babban titi ya da蓷e tsaye kafin ya samu taxci ya shiga suka nufi unguwar da suke da zama, suna tafe amma tunani ne fal ransa, a wannan karan babu wacce take ransa kuma ta tsaya masa irin Mamansa _(FANNAH)_ tunaninta kullum yake damunsa, musamman da yake yawan mafarkinta tana cikin wani hali, dafe kansa yay ya shiga kiran sunan Allah yana jin kansa nayi masa nauyi a haka suka 茩arasa bakin 茩ofar gidan, yana shiga suka kana Kawo Madu tare da sanyasa cikin mota, matarsa tace zata sukace a'a ta zauna, juyawa tayi sai kuma ta dawo da sauri tana ri茩e hannun Kawo Madu ta saki kuka addu'ar da take son yi masa ta gagara fa蓷in komai.
Uncle Sham a gaba sai Kawo Madu da Baba Baa'na a baya a haka suka 蓷auki hanyar zuwa babban prvt hospital.
A can cikin jejin Sambisa Tu蓳e ne kwance cikin hali na rashin lafiya ko lafcecen hannunsa ya kasa 蓷agawa sbd yadda ya kejin zafi da ra蓷a蓷in ciwon na shigarsa, Tijama da jikinta ya fara janye wa ta kalli Tu蓳e tace "Yakai jikana, ka sani cewa idan har haka tashi ba ka taimaki wannan ahlin ba, to kamar baka cikawa 拼ar uwanka Airah burinta da muradin ranta ba, a yau komai zai iya lalacewa ba, wannan itace ranarka, wannan itace ranar! Ranar da zaka taimaki duban rayuwaka ranar da muke jiran zuwanta ka tashi kaje ka riskesu" ta fa蓷i mgnar ta ri茩e masa hannu, numfashi Tu蓳e ya fisga da 茩arfi idanunsa na tsiyayar da 茩wallar ba茩in ciki da kuma damuwa da tarin tsanar kansa daya kasa cikawa 茩anwarsa muradinta wanda ta tashi dashi tun tana yarinya, kallon Tijama yay yace "Ya kaka ta! Ki sani a yanzu dani da gawa duk kusan abu 蓷aya muke, babu abinda zan iya lokaci kawai nake jira, a yanzu wannan ahlin bamu suke bu茩ata ba addu'a da taimakon Allah suke nema"
Girgiza kai Tijama tayi a karon farko ta shiga zubda 茩walla tace "Me kake nufi da haka Tu蓳e? Kana nufin Mu zuba idanu akan wannan lukutar masifar? Kana nufin Mu zuba idanu a rama zuciyoyi biyun da suka mace a 茩aunar junansu? A yanzu bana damuwa da halin da Fatima take ciki, domin tana tare da Sheikh zai iya magance mata komai da izinin Allah, Amma Sheikh wa yake dashi? Kana tunanin zai iya shallake abubuwan da suke shirin samunsa, abubuwa mafi muni daga wajan wanda bai zato ba bai kuma yi tsammani ba? Haba akwai duba akan wannan lamarin" Murmushin 茩arfin hali Tu蓳e yay yace "Haba Kakata, kada ki manta damu dasu duk Abu 蓷aya yayi mu, Allah Ubangiji Subuhanahu wata'ala shi ya halarci mu, kuma nayi imanin duk zcyar