Showing 105001 words to 108000 words out of 134406 words

Chapter 36 - SIRRIN MU Complete HAUSA NOVEL

21 Aug 2024

18377

sun kasa bacci kowa da abinda yake damunsa, Yana Ya Falta, Mama kolo matar Kawo Madu. Wayace ta 蓷auki 茩ara Mami dake kusa da wayar tana mmkin tafkekiyar wayar wace domin bata ta蓳a ganinta ba, Barrister dake tsaye ya kalli wayar yace "Wannan fa? Ina me ita?" Arjun ne yace "Ta Buddy ce" Da mmki Mami da Barrister harda Granny suka kalli wayar kafin Barrister yace "When yay waya?" Arjun yace "Ba jimawa ai Abba" a dai-dai nan kuma wani kiran ya sake shigowa Mami tai saurin 蓷auka tace "Bari na kai masa" kallanta kawai Arjun yay tsoro ya shigesa, sai dai bai ce komai ba, kai tsaye Mami ta nufi hanyar Library 蓷in. Lumshe idanunsa Sheikh yay yana jin Yadda Fannah ke kissing bakinsa cikin wani irin salo na musamman gaba 蓷aya ba a hayyacinta take ba, fesar da numfashi yay tare da fisge bakinsa kwa蓳e fuska tayi idanunta a rufe ta bu蓷e baki zata saki kuka yau saurin rufe mata bakin ta hanyar sanya bakinsa ciki, Wheel hannunsa na cikinta yana shafa tare dayin sama dashi zuwa tsakiyar kyawawan 茩irjinta, cikin wani irin hali ya 茩ara sakar mata da wani kalar numfashi mai kama da gurnani, slowly ya zare bakin yace _"Stop cry Zahraaah, I'm here nothing will happen to you Jewel, ok just hug me you'll feel better My dear Fatima Zahraaah"_ cikin kuka tace "I hate you Sheikh Imam hamdan Balarabe na tsaneka, bana son...," Saurin matse nippy 蓷inta yay wanda ya sanya tai saurin ri茩e mgnar tana ma茩ale sa, kafin cikin zafin nama jikinsa har rawa yake ya mirginata 茩asa tare dayi mata rufa, 茩arar da yaji da kuma salatin da yaji an tafka yasa ya juya yaga Mami tsaye a kansu...




Sirrin mu isn't free book is for sale contact to subscribe 08119237616



NIMCYLUV 鉁嶐煆�
10/17/21, 10:24 PM - Mrym: Matter's Of The Heart
77-78

_SEASON 7 KITCHEN_

_BAN TA苼A GANIN WAJAN DA SUKA 茦WARE WAJAN TSARA LAFIYAYYAN *CAKE馃嵃* IRIN 7 KITCHEN BA, SAU TARI NI *NIMCYLUV* BAI GIDANA YA KAN YAWAN TAMBAYTA INA NAKE SAMUN LAFIYAYYAN CHOCOLATE AND MILK CAKE KAMAR HAKA? DOMIN DUK RANAR CIKAR HAIHUWARSA NA NAKE ZUWA A TSARA MIN CAKE NA ABIN MMKI BARI KUJI YADDA ABIN YAKE._

*Mata iyayen nagarta馃拑馃徎馃拑馃徎*

Shin kin iya girki? Idan kin iya wane iri kikafi 茩warewa akai?

To ba haushe ya ce dai ko kona da kyau ka 茩ara da wanka馃泙馃従.

Ina muku albishir da cewa Season 7 sun shirya tsaf dan koyar daku yanda zaku ha蓷a cake na celebration kala kala, da kuma donuts ga kuma bonus recipe na yanda zaki ha蓷a lemo馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎.

Duk wannan gara蓳asar za'a ha蓷ata ne da Videos kamar agabanki a keyi馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎. Baya ga haka kuma zamu baki damar mallakar pdf da zaki ajiye abunki a waya dan gaba.

Idan bakya sauyawa yara abincin makaranta kullum sai indomie wannan damar ki ce.

CAKE 茒IN SUN HA茒A DA;
Red Valvet
Chocolate cake
Vanillah.

Ring donuts
Filled donut
Bamboloni

Duk wannan abin zaki iya shine da gara蓳asar Naira dubu 蓷aya kacal 1k馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎. Maza biya ku蓷inki a nan lambar akawunt 蓷in.
0026971316
Gtbnk
Balkisu musa galadanchi.

Saiki tura shaidar biyanki ta nan. 07084161619.

Ku tuntu蓳i wannan lambar domin 茩arin bayani.
08039424298.

Sai an gwada akan san na 茩warai.


__________
Ganin Mami tsaye a kansu ba 茩aramin mmki abin ya bawa Sheikh ba, yama rasa mene zai yi, kansa yaji ya sara da 茩arfi wanda ya sanya yay saurin fa蓷in _"Yasubuhanallah!"_ lumshe gajiyayyun idanunsa yay ya shiga fesar da numfashi, ba tare da zare Fannah daga jikinsa ba ya gyara zamansa tare da 茩ara manneta da 茩irjinsa, cije baki Mami tayi tana jin yadda wani abu mai 蓷aci yazo ya shige ta cikin bakinta, abinda take so take burin mallaka shine wata banza ta samesa cikin sau茩i, hannu tasa ta ri茩e ququnta tace _"Wow! What a nice couple"_ ta fa蓷a tana zagayesu kana ta 蓷ura da fa蓷in "Da kyau Imam, da kyau how long ka kasance da matar Ubanka? Ashe dalilin daya sanya kenan ka茩i amsar tayin da nai maka kenan ko? Uhm! Finally *TA FARU TA 茦ARE...!* zanyi maganinku gaba 蓷aya zaka gane cewa ni Saudat idan naso Mallakar abu baya yimin wahalar samu, enjoy your time Sweet Imam ka huta abinka" ta fa蓷a tana kallon tattausan hannunsa dake saman cikin Fannah, cije baki tayi sai kuma hawayen ba茩in cikin ganin Fannah da Sheikh suka shiga zubo mata, wayar ta ajjiye masa tace "Nayi al'茩awarin sai ka zama nawa ni 蓷aya kuma zakai mmki" tana fa蓷in hakan tai waje tana goge Idanunta, kamar ba ita tai kuka yanzu ba.
Wata kamilalliyar ajjiyar zuciya Sheikh ya sauke what's going on? Meke shirin samun sa ne? What is this? Ya rabb, something bad gonna happen Allah ya kawo komai cikin sau茩i amma Tabbas there's something happens menene? Why bai tunanin cewa da Mutane a gidan ba? Bai damu da ganin da Mami tai masu ba, yadda jikinsa yake a mace yake komai bisa jagoranci zyrsa ba tare da tunani ba.
Kansa ya kunce komai ya dulmiye masa, gaba 蓷aya ya rasa meye hakan meke damunsa, fesar da numfashi yay a hankali ya ware manyan idanunsa wanda sukai dan jaa ba sosai ba, ya sauke ganinsa a kanta tai lamo jikinsa idanunta a rufe har yanzu jikinta rawar sanyi yake sai tsotsar le蓳anta fuskarta har wani yellow take, sosai yake mmkin farin farar ta amma duk da hakan bata kamashi a haske ba, yanayin farin su ba 蓷aya bane, haske Sheikh irin na larabawa ne, nata kuma irin na 拼an India ne sbd yanayin jikinta sosai yake 蓷aukan hankalinsa, duk wannan abun da yake bai yadda idanunsa sun sauka a 茩irjinta ba, wata wahalalliyar ajjiyar zuciya tare fisgo Numfashinsa, cikin kasalar data gama saukar masa ya nemi rigar ta ya sanya mata, kana ya ha蓷e ta ciff a Laffayar, tana manne a jikinsa ya mi茩e da ita tsaye bai yarda ya fita da ita ba ya nufi wajan duguwar sofa a hankali ya kwantar da tare da zareta a jikinsa, da sauri ta bu蓷e idanunta wanda suka gama qanqancewa sbd azabar da take sha, ganinsa daf da fuskarsa yasa a hankali tace "You never changed Imam hamdan Balarabe, kullum tsanarka nake" kallon bakinta yay wanda suke mutsawa a hankali take wassafa masa zance dasu, kana ya cilla idanunsa cikin nata, ba tare da yace komai ba, ya gyara mata kwanciya ya 蓷ura bakinsa a kunanta ya tofa mata addu'a tare da shafa kanta, lumshe idanunta tayi sai kuma ta fashe da kuka tana ri茩e hannunsa tana fa蓷in "Please don't leave me alone kaji" uhm rigima zalla kenan a cilla masa zafafan maganganu amma jibi yadda take marai-raice fuska, zare hannunsa yay dur茩osa dai-dai tsakiyar goshinta cikin dakakkiyar muryarsa mai da蓷i da amo yace _"Don't worry Zahraaah! I'll be with you no matter what happen"_ Yana fa蓷in haka ya juya cike da kuzari ya fara taka 茩afafuwan sa tare da fita ya rufe 茩ofar da key kana ya cilla key 蓷in a cikin aljihun sa. Mami na fita bata tsaya a Parlo tai shigewarta cikin part 蓷inta, Barrister dai da Arjun suna zaune Anut Amina zuwa lokacin ajjiyar zuciya kawai take saukewa, idan ta rasa mijinta ina zata ita da ba'a nan garin take ba? Ina zata kai kanta a wajan wa zata zauna? Gaba 蓷aya ta kasa kwantar da hankalinta, Granny sai fatar Majina take tace "Ta badai shkknan? Yaro da ko sauro bai ta蓳a kashewa ba shine za'a nema a rasa fisabilillahi? Duniya zaki damu ni Fa蓷imatu wanne kalar gantalallun mutane nake zaune dasu ne? Babu wanda ya damu da halin da muke ciki sai a samu gaba aita zare mana ido dan Allah, ungo number kira min jami'an tsaro yanzun nan" ta fa蓷a tana mi茩awa Arjun wayarta tace "Maza Ranjun ni ba'a sallamawa dniya ni ba, idan ba hedikwata ne sai naje yanzun nan, ah to uban me ze saman tunda zcyta tsaf take ko ada sai dai a cucan ba dai na cuci wani ba, zamani ne dai ya sauya ni" kafin Arjun yay wani abu Sheikh ya 茩arasu wajan yana 蓷an dai-dai ta fuskarsa, cikin son kawar da damuwar ransa yace "Anut Amina kije ki kwanta" kallonsa tayi da kumburarrun idanunta tace "Haba Sheikh tayaya kake tunanin zan iya runtsawa ban san halin da mijina yake ciki ba?" Gyara tsaiwa yay kana a hankali cikin 茩asa yace "Just pray, in sha bazan dawo gida ba sai dashi" kafin tai mgn wayar Sheikh ta sake ringing, kallo guda yaywa wayar yaji gabansa ya fa蓷i koda bai saved number Uncle Sham ba amma yana haddace da ita a qwaqwalwarsa, juyawa yay tare da nufar part 蓷insa yana kiran Arjun da hannu ganin haka yasa Arjun mi茩ewa yabi bayan Sheikh, daga can 蓳angaren mai kiran ya sauke numfashi jin an 蓷aga wayar yace "Assalamu alaikum fatan muna magana da Deedat Balarabe?" Shiru Sheikh yay yana maimaita sunan kamar yasan sunan kamar kuma mai sunan ya sani, samun kansa yay da fa蓷in "Wasalamu alaika Yes! I I'm" ya fa蓷a yana tsayawa gaban mirror Arjun kuma ya rufe 茩ofar ya tsaya yana kallon Sheikh, Mutumin yace "Ma sha Allah! Kana magana da hukumar bincike ta fararan kaya na nan garin Barno" Gaban Sheikh ya fa蓷i kasa mgn yay sai "Uhm" kawai da yace Mutumin da yace "An samu Accident ne, wanda 蓷aya daga cikin mutanan da suka rasa ransu a jikinsa muka samu layin da zamu kiraka fatan zaka halarci asibiti domin bincikar mamatan cikin gaggawa" .
Saurin Zama Sheikh yay wani gumi ya fara keto masa duk da sanyin a.c dake cikin 蓷akin nasa, fuskarsa ya kifa saman tafin hannunsa ya shiga sauke ajjiyar zuciya da sauri虏, nan take kuma jijiyoyin kansa sukai ra蓷a ra蓷a saman goshinsa, kasa mutsawa yay sbd rawar da jikinsa yake shikenan sauran jigon nasa ya tafi a fili ya shiga fa蓷in _"Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, La'ilaha illah anta Suhubanaka inni kuntuu minnal zaluminn"_ sai kuma ya saki wayar kasa tare da bin wayar suka zube saman carpet, Da sauri Arjun ya 茩arasu inda yake hankali tashe yace "Buddy Meke faruwa? Wane ya kira ka?" Kasa mgn Sheikh yay sbd abinda ya tsaya masa a ma茩oshinsa ganin hakan yasa Arjun ya ru蓷e tashin hankalinsa ya 茩ara nunkuwa akan na da, "Dan Allah ka gayamin lafiya? Mene ya faru kai da waye? Wane kuma ya kiraka" Mi茩ewa Sheikh yay tare da shiga bathroom bai da蓷e ba ya fito fuskarsa na zubda ruwa, kallon Arjun yay yace "Duba mana online ticket na zuwa Barno a cikin daran nan" da mmki Arjun yace "Amma tafiya cikin daran nan Meke faruwa ne? Ga tashin hankali nan duk ya bai yana a fuskar ka Sheikh" Sheikh na zura Light blue 蓷in shaddar sa yace "I don't know how to explain you, Uncle Sham sunyi Accident" da 茩arfi Arjun yace "What Uncle Sham? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" da sauri ya kunna net akwai ticket amma sai na biyar 蓷in asuba, Sheikh yace "kasai guda Uku" Sheikh yace ukun ne kawai amma shi kansa bai san waye cikon na ukun ba, Arjun waya yaywa Aliyah ya gaya mata basai dawo ba kana ya kira Umma, Sheikh kasa fita yay sbd Bai son ha蓷a ido da Anut Amina da Huda tausayinsu ya gama cika masa zcy, yasan shi abin tausayi ne then ba komai zai san cewa yafi shiga tashin hankali ba, har zuwa Asuba bai fa蓷awa Arjun Uncle Sham ya rasu ba, haka kuma kwana yay akan ladduma idanunsa har kumbura sukai.
Tun 茩arfe hu蓷u ya gama shiryawa haka Arjun Anut Amina take 茩yar ta bar Parlon ta nufi Part 蓷in Granny, a hankali Sheikh ya tura 茩ofar Library room 蓷in bayan ya bu蓷e da key, tana kwance saman kujerar daya kwantar da ita, tsayawa yay a kanta yaga yadda take sauke numfashi da 茩yar sai ajjiyar zuciya take saukewa da alama taci kuka ta 茩oshi, slowly ya 蓷ago ta gaba 蓷aya zuwa jikinsa, ya ri茩e ta sosai, ba kowa a Parlon hakan yasa ya shige da ita zuwa part 蓷inta, yana zuwa ya nufi bathroom da ita, ruwa mai zafi ya ha蓷a yana jin yadda take 茩ara ma茩ale masa, a haka ya ware Laffayar tass ba tare daya cire sauran kayan ba ya sanyata cikin jucuzzi turo baki tana kwa蓳e masa fuska sai kuma ta bu蓷e idanunta tana kallon Sheikh tai saurin 蓷auke kanta dan bata ma son ta sake ganin mummunar fuskarsa, shima bai damu daya kalleta ba, da sauri ya juya sbd 茩irjinta guda 蓷aya da yay tsalle ya fito yana zuwa bakin 茩ofa yace "Ki shirya zamu Barno yanzu" da zuwa lokacin ya gama samun impormation cewa hadda su Baba Baa'na, jiri har wani di蓳an sa yake, yana fita ya samu Arjun a Parlo sai kuma ga Barrister shima ya fito a shirya ashe shima yasai ticket 蓷in tafiyar shida Fannah kowa fuskarsa babu annuri, Sheikh tasbihi kawai yake dan kansa ya kusa kuncewa, part 蓷in Granny ya nufa yana zuwa tai saurin fa蓷in "Imamu akwai abinda kake 蓳oyewa, nifa ba mutuniyar banza bace da zaku mai dani wata bi ta can" Kallonta kawai Sheikh yay kana ya kalli Anut Amina yace "Zamu Barno yanzu in sha Allah!" Da sauri ta kallesa tace "Me za kuyi a Barno Sheikh kuma at this hour? Dan Allah idan wani abu ya samu mijina ka fa蓷a min" Huda dake gefe tace "Ayyya Sheikh Daddy" wani tausayin yarinyar ya kama Sheikh ya sauke numfashi yace "akan Uncle Sham ne" jikin Anut Amina na rawa tace "Mene Uncle? Mene ya samesa kada ka gayamin wani mummunan abu a kansa" ya fa蓷a idanunta na kawo ruwa Mi茩ewa tsaye yay yace "Matsala suka samu da police amma Allahamdulillah komai ya daidaita In sha Allah, kici gaba dayi masa addu'a Allah ya kiyaye gaba yanzu addu'ar taki yafi bu茩ata" yana fa蓷in haka ya fita daga 蓷akin baki Granny ta saki kafin saka salati tana tafa hannu "Muhammadur Rasulullah (S.A.W) shi Shansu meye ha蓷in sa da wasu Polis fisabilillahi?" Anut Amina sauke ajjiyar zcy tayi sam zcyarta bata yarda da mgnar Sheikh ba, bai ta蓳a yi mata 茩arya ba hakan yasa kawai ta amince da zan can dan bata son 茩arya ta Sheikh 蓷in. Fannah a gaggauce ta shirya cikin wata lafiyayyiyar abaya mai kyau wacce ta kwanta a jikinta, tunda ta fito Sheikh yake Kallonta kana ya kalli Barrister yaga shima ita yake kallo haka nan ransa ya 蓳aci, musamman da yaga yadda rigar ta kamata tai mata masifar kyau, ajjiyar zcy Barrister ya sauke kana ya haura upstairs domin 蓷auko wayarsa, yana fita Sheikh ya mi茩e ya makawa Fannah harara ita kuma ta murgu蓷a masa baki, bai damu da Arjun dake wajan ba ya shammace ta tare da 蓷aga ta sama da sauri ta qanqamesa sbd tsoran da taji, Murmushi Arjun yay domin ya gama gane kishi ke damun Sheikh, tana shure虏 ya 茩arasa da ita 蓷akin ta, tare da direta ya nufi wajan wrdrb 蓷inta wani purple 蓷in hijab ya 蓷auko mata wanda zai sauka har 茩asan ta, fuskarsa ba walwala ya nufi inda take yana zuwa tace "Malam wai meye ha蓷i na dakai ne? Bazan saka hijab 蓷in ba Bashi nai niyya ba" bai kulata ba ya jawota jikinsa tare da zame Vail 蓷in kanta, lumshe idanunsa yay sbd 茩amshin sumar kanta daya daki hancinsa, a hankali ya tura hancinsa cikin sumar kanta yana jin yadda take mutsi zata gudu amma No way to run, sbd gama 蓷aya ya ri茩e ququnta da hannunsa, cikin nutsuwa ya fara fidda numfashi, yana sha茩ar 茩amshin dake fita daga cikin gashin, kanta ya 蓷aga fuskarsa daf da tata ya manna mata sumbata a jajayen la蓳蓳anta, da hancinta kana fatar wuyanta Murya can 茩asa a tsakiyar kunanta yace _"Sabahul khair Zahraaah! Mrng Jewel nah"_ ya fa蓷a yana jan fatar kunanta yana hura mata iska jikinta ne ya saki hakan yasa tai saurin rungomesa hijab 蓷in ya saka mata, kana ya ri茩e hannunta ya 蓷ura saman bakinsa yay kisses nasa, sai kuma ya maida hannun saitin zcyarsa yace "U belong to me Zahraaah, Only me kin gane ban ta蓳a nuna maki 蓳acin rai na ba, wlh billahil Azim kika sake kika zauna kusa da Abba uhm" bai 茩arasa maganar ba yaja hannunta zuwa waje. Barrister ya kalli Arjun yace "A'a ina Son yay?" Arjun yace "Wai Anut Fatima yaje kira sbd part 蓷inta ta koma tana kuka" kafin Barrister yay magana Sheikh ya 茩arasu Fannah na bayansa sai turo baki take gaba, Sallama sukaiwa su Granny kana suka 蓷auki hanyar airport a cikin jirgi Barrister ya zauna kusa da Fannah da sauri ta mi茩e taje kujerar dake farcing Sheikh ya zauna ganin haka ya rabu da ita, Sheikh yi yayi kamar bai san da ita a wajan ba. A haka suka 茩arasa Barno lokacin an gama shirya gawar su Uncle Sham a gidan su Fannah, domin tuni labari ya iske masu, tashin hankali ba'a saka masa rana Fannah kusan sumewa tayi lokacin da Tayi arba da gawar mahaifinta, cak Sheikh ya 蓷auke ta daga wajan gaba 蓷aya kana ya kira Yakura yayar Mama kolo wacce yaga ta fisu nutsuwa, yace ta kula da Fannah sbd Cikin dake jikinta, Yakura kallonsa kawai take sosai yay mata kama da wani ko wata amma ta kasa tunawa, yana tsaye akan Fannah da akaiwa allurar bacci tare da 蓷aura mata ruwa wayar Yakura ta 蓷auki 茩ara tana dubawa ta 蓷auka tace "Indoo kinji labarin abinda ya samemu ko? Yau munga jarrabawa ta Ubangiji sai addu'a kawai?" Bai tsaya jiran me za tace ba sbd bugun da zcyarsa take masa yay waje da sauri, yana zuwa ya samu har su Anut Amina sun 茩arasu domin ance a nan Za'ai jana'izar baki 蓷aya, Anut Amina na ganin Sheikh ta nufesa da sauri ta ri茩esa "Sheikh Mijina farin cikina, Duniya, innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" sai kuma ta zube a jikinsa ba Numfashi, matan wajan suka ri茩eta shi kuma ya 蓷auki Huda ya bawa Ya Falta ita, wacce tunda yazo take mmkin ganinsa a wajan, gaba 蓷aya unguwar ta cika da mutane, lokacin da Sheikh yaga gawar Uncle Sham kasa mutsawa yay abun mmki ko 蓷igwan hawaye bai ba, a haka ya zauna

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login