Showing 45001 words to 48000 words out of 99653 words
katan ta son yi kuka wanda bata san dalili ba....
Ganin haka yasa fulani karbar wayar ..itama muryar Mom din duk ta sauya ...nan sukayi sallama ..
Murad ya goge mata hawayen da suka zubowa yace mi yasaki kuka.. ....
Babu komi kawai tace dashi
Wunin ranar anan sukayi shi...Maysam taji sauki sosai ganin Yayanta kusa da ita amma kasa zuciyar ta tana son sanin wacce ce Mom da Kuma Sweetbabyn nan....
Irin rigima ta Murad ta aka basu Sallama ya kuwa turbune sede Maysam Ta koma gidan su na nan Maradi .duk da daman wannan satin za a sake su hutun chirsmate(Noël)..
Fulani ma turbune wa tayi ganin in ta biye mishi suka koma gidan kada soyyayar su yasa su manta ma da ta na school.....kuma gashi tayi2 su huce tare yaki yace se ya cinye satin shi anan ...haka Fulani ta koma dan cigaban shirye2 auren ...
Murad na ganin tafiyar Fulani ya je ya doko Maysam suka ci gaba da rayuwar su irin ta yaya da kanwa masu ji da .
Abangaren Madina kuwa taci alwashin hana auren nan tunda har waziri yaci amanar ta ....jakadiyar ta tura musamma garin su Maysam wajen Murza kan tana son ganinta..
Murza ta kuwa yiwa Malam Musa karyar za'ayi wa Maysam kishiya zata tafi amatsayinta na uwa (ni kuwa nace kode UWAR RIKO ba ..littafin Momyn Mufeeda )
Bangaren fulani ta sauka dan kauda duk wani shakku ..lokacin Fulani na can Maradi ma...Murza..seta saci kafa ta faki idon mutane ta shiga bangaren Madina...
Nan Madina ta kwashe duk irin cin amanar da waziri yayi musu...
Murza har kukan bakin ciki tayi wai taga samu taga rashi ..ta kuwa share hayenta tace ki kwantar da hankalin ki akwai wani sabon Boka wai shi Matsafi aikin shi shi yakan Adda ne bama wuka ba...
Madina tayi wata dariyar mugunta tace aikin ki yana kyau shiya sa nake son haraka da ke...
Kudi ta zube mata tace kuma kice a kashe mana shi ma gaba daya ..in hakan bata samu ba ...to ayi muna irin na wacen ....a tura shi can kasar da baya dawo ba... Murza ta fice ..daga nan ma wurin bokan ta fice ...kai gaskiya fa wannan yafi wacen zaman hatsabibi da shu'umanci. .....
Bayani Murza tayi mishi bayani ta zube mishi kudi.tare da gaya mishi irin aikin da suke bukata...
Wani kulli magani ya bata yace wannan a zuba akofar da shi Waziri ze tsallaka ..kuma yabata wani yace wannan kuma a zuba mishi a bun sha ....yana sha aiki ze ci dan daman kwarjini ne yake musu..
Ya basu wani yace wanan kuma a turarashi da zarar Murad ya shiki hayaki ..yanda hayaki yabi iska shima haka zeyi.....ya kwashe da dariyarr...yace ga dubara ta nunawa Waziri komi ya huce seta cuceshi daga nannnnnnnnnn..(
jifa...Allah de shitya)
Cike da Murna ta kawo wa Madina wannan labari ta bata magani ta komawarta kauye cike da kayan alheri da Madina ta bata...dan har lokacin Fulani bata dawo . ...
. ba
A bangaren Murad kuwa saukar QURAN ya saka ana mishi anan Maradin tare da bada kudi makarantu da massalatai dan yi mishi addu'a ganin abun akwai tambaya ciki tunda ba tun yau ba ake son ya aureta amma daya nuna bayaso ba'a matsa mishi ba se yanzu rana tsaka a tilasta mishi...shiya sa yayi haka koma de minene to yazo mishi cikin sauki....
Haka Har suka cinye satin su kullum shida yar gidan Momy...wanda yayi saura kwana takwas auren
shike kaita school ya medota ......Mufeeda da Mariam ma ba'a barsu a baya ba ..lelanta suke kamar mi..?da aka sake su ma hutu ma kamar su bita suke ji da kyar suka rabu..
Lokacin da zasu tafi so tayi taki binshi dan bazata iya jurar ganin auren shi ..amma matsa matan da yayi yasa ta biyo shi .dan dole...
Koda suka zo ma beyi wani yunkurin yin komi ba....kuma da alama ma bashi da niyyar yi
Murna kam ku san kashe Maheeba tayi ganin Murad yazo ita har ta ga an daura ..se wani d'ada'aga kai take wai ita a dole futur wife din yarima me jiran gado.
A yaune kuma Madina take shirin aiwatar da kudirin ta..
Love all fans
[9/2, 10:07 AM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[9/2, 10:16 AM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
🅿️ 69__70
Story&Written
by
*FASMA*
*Ho.ho.ho MIMSQUEEN hamshakiyar shahararar marubuciyar ..ina murnar tayaki karasa littafin ''KARSHEN ALEWA KASA ''hakika kin nishadan tar damu kin fadakar damu ..Rabbi ya kara miki daukaka .da Baseera tare da zakin hannu ..sosai muka ji dadin littafin nan Readers kada kubari abaku labari ...zamuyi missing dinshi ..Amma abun murna da farin ciki shine muna nan tare dake a KALAR TAWA UWAR wanda shima ya dauko dadi and other dazasu biyo baya..muna biye dake ..love you irin totaly din nan.*
Dedicated to all my fans
69__70
```Manzon Allah (SAW) yace''kauracewar musulmi da dan uwansa musulmi kamar zubar da jininsa ne''
Ahmad ya rawaito shi``` .
Hakan kuwa akayi Madina tasa akayi mata Kiran waziri ...dede kofar shiga falon ta kuwa barbada maganin ,,,,da farko yaso yaki zuwa amman ganin in betafi ba zata iya kulla mishi wani sharrin yasa ya tafi amma a ranshi fadi yake komi za'ayi sede ayi amma bazan biye mata ba kan auren nan ...tunda aka zuba maganin aka hana kowa shigowa bare fita ....bakam2 waziri ya shigo babu wata bismillah sallamar ma se da ya tsallaka har ya tura kanshi sanan yayi ta ...(a raina nace ai kuwa hakan be dace ba kana namiji ke koma macen ..wai se ka tura kai cikin falon mutum tukon zakayi sallama..kasan a wani hali zaka tarar dashi..ne... Ko dayake may be daga wazirin har Madina basu karanci hadisin ma'aiki SAW daya ke cewa''baya hallata ga musulmi ya leka gidan ko dakin wani ba tare da izini ba..Bukhari ya rawaiti shi....
...kuma ai ita madina ta sake mishi fuska har haka)
tunda ya shigo yaji jikin shi ya saki haka ya karaso ya zauna ..
Madina ta shiga tsarashi cike da makirci da nuna cewa komi ya fice a wajenta har da nuna jin
Dadin ta ga wanna auren koma ta na goyon bayan shi kan abunda yayi
Wai shi me diya ..se kawai ya saki jiki da ita nan ya shiga ga zayyana mata yanda auran ze gudana ...
Madina daga kasa se dariyar mugunta take mishi kai daga karshe ma tace ta dau nauyin kayan dakin amariya ...
Abunda ya kara tunzura waziri da yarda da ita ....kamar gaske tasa aka kawo mishi lemo . abunka ga wanda murna ta cika shi ya ma manta da Madina ce matar Sarki ...Kawai be kawo komi ba ya bude cikinshi ya kwankwadi lemun shi .....yana gamawa sega kiran wayarshi ya shigo ...Maheeba ce da sauri wai yazo zasu kara tattauna wa ya fita tare da yi mata sallama ...
Yana fita Madina tayi wata makirar dariya tace dani kake zancen ...
A bangaren su Fulani kuwa ita da Sarki suna zaune suna hirar su dan tunda akayi maganar auren Murad da Maheeba ya sa Madina ta dena shigowa .akai2 ...suna tsaka da hirar Fulani tace daman akwai wata magana dana ke son muyi akan auren nan ...a gaskiya yanzu bana goyon bayan auren nan kai hasali ma nifa ban masan yanda akayi na amince ba ba ...kuma ....jiya da dare kawai nayi wani mummunan mafarki kan auren nan ...nide gaskiya a fasa tunda de ko kati ba'a buga ba bare ace garin yasan mi ake ciki ...kuma ko jiya jiya nan da safe babu irin magiyar da be munba ...kasan kuwa har kwantar da shi akayi a england ciwonshi yayi wani mummunan tashi Allah de kawai yasa da sauran kwanakin shi nan gaba ...da yanzu mun ras ...se kawai ta kasa karasa kuka yaci karfinta ..
Sarki ma hankalin shi ba karamin tashi yayi ba ..yace nima de kin sosa mun inda yake mun k'ayk'ay dan har ga Allah bazan ce ga yanda abu ya faru ba kawai de na tsinci kaina nane da amincewar auren ....amma yanzu kirawo mun shi a waya shi Murad din muji ta bakinshi...
Kallon lokaci tayi taga goma har gifta amma dayake maganar me mahim manci ce yasa kawai ta danna mishi kiran ...
Lokaci kuwa yana bangarenshi shi da Maysam se shagwaba take zuba mishi kan seya kaita shopping gobe Se burgima take ajikin shi duk ta yakuna mishi kaya..
.shi kuwa ya kyaleta ne dan yasan yanzu babu idan zashi dare ne ...kuma shi badan baze iya kaita bane a'a kawai futar ce ma baya son yi kwata2 dan baya son ya gamu da wani ma Wanda ya san zancen wannan aure ...
Suna haka kiran ya shigo shiit yace da ita ya dau kiran da sauri ganin lokaci ya san ''quelque chose ne va pas'' lamo tayi a jikin shi tana jira ya gama ta cigaba daga inda ta tsaya....
Cike da ladabi ya dauka ya gaishe da fulanin..
Bayan ta amsa tace ya zo nan fada dadyshi yana son ganin shi ....
Da sauri Maysam ta shiga ta dauko mishi wata riga .jin Sarki nason ganinshi ...kuma be kamata ya fita da rigar nan haka ba..
..lokacin data dauko har yakai kofar fita dan sauri..
..
Itama Da sauri tace yaya tsaya..
Ya tsaya tare da juyowa yana fadin minene kuma cikin fada....
Turo baki tayi tace to ba riga na kawo maka ka sauya ba..
Shi se lokacin ya tuna da rigarshi ashe duk ta yakune se kuma jikin shi yayi sanyi gani tayi fushi...karba yayi ya saka ita kuwa ta anshi waccar din tayi shigewarta wai ita nan tayi fushi...
Girgiza kai yayi ya fice dan lokacin bashi da time din biye mata...
Su biyu ne palon kamar yanda ya zata nan ya kwashi gaisuwa wajen dady ...
Sarki ya ansa cikin sakin fuska ...se kuma yace dama game da zancen auren ka ne yasa nayi kiran ka
Kafin ma yaji mi za'ace ya shiga bawa Sarki hakuri kan shifa baya son auren nan hasalima auren dole ne ake shirin yi mishi har da yar kwallarshi....
Sarki yayi jim yana kallonshi..can yace to dama dan mujine ta bakin ka ..tunda baka so baza ayi ba ..kana iya tafiya...
Nan kuma hankali shi ya tashi dan jiyake ko yayi fushi ne...ya shiga bada hakuri ..
Sarki yace a'a daman muna da niyyar fasawa ..to mun tambayaka ne dan kada aje ko ka fara sonta...
Da sauri ya kalle shi yace ..so..?fa Dady ai ni so daya kawai nayi Shima wa SWEETBABYNA.
Fulani tayi dariya a ranta tace ita kuwa Maysam din fa...kayi ka gama mude idone namu ..
Sarki yace to shikenan kana iya tafiya Allah yayi maka albarka . .
Nan fa kawai ya rumgume Sarki yana zuba godiya harda kwalar murna ...
Fulani ma ta shafi kanshi tace hankali ya kwanta ko....
Cike da farin ciki ya fice ...
Sarki ya kalli fulani yace wai ashe har haka yake kin auren nan jibi fa ko lokacin auren shi da Maysam be nuna kin amincewarshi ba haka..
Fulani tace ashede da mun cutar da dan mu da kanmu ...
Sarki yace Allah ya kara tsare mu tare da yi muna zabi na alheri aduk lamuran mu
Ameen fulani ta amsa .
Wani sauri ya ringa zunkudawa kamar wanda ze tashi sama ..
Yana zuwa ya ma manta cewa Maysam tayi hushi dashi kawai tana zaune se ji tayi yayi sama da ita yana juyi ..
Itade tana mamakin miyasa ka shi murna haka take ..
Yana sauke ta yace ''devine quoi? ''(Ci aruwa?)
Tana turo baki tayi kalar tunani ...tace na baka gari
Yace to an fasa aurena da Maheeba ....
Be gama fada bama tayi wani uban tsalle me game da ihu ta dare bisan shi tana me jin dadin wannan abun...
Nan fa dadi kamar ya kashe su ...ya kirayi Mahmud ya sanar mishi ...
Shima ba karamar murna yayi ba .
Murad yace ki shirya gobe mufita yawo ba shopping kade ba ....
E fa murna ta gamewa Maysam bibiyu ...
Can yace ta tashi ya rakata bangaren fulani ..
Nan Maysam tace bata san zancen ba ..kawai dan yayi mata wayo ne yayi tafiyarshi shi kade ya barta... ji wani shirme....
Be hanata ba ... Ta shige dakinta na nan bangaren tayi wanka tasaka kayan baccin ta ..ta feshe jikinta da turare kamar yanda fulani ta koya mata ta nufi dakin Murad ...shi lokaci har ya kwanta tazo ta makalkale shi wai ita tsoro take ji be cema komi ba ya gyara mata kwanciya ...duk da har yau inde sun samu contact body tofa se yaji electric shok din nan sede yanzu ba sosai ba.....
Cikin dare biyu na dare Murad ya raba jikin shi da shimfidar ya doro alwala ya shiga nafilfili da addu'oi da godewa Allah kan wannan sauyi lamari daya samu .yasan daman addu'a bata faduwa kasa ..ko ba dade ko bajima ...
Wajejan uku na dare itama Maysam ganin shi yana salla yasa ta tashi ta doro alwala ta shiga nafila .
Ba su suka kwanta ba se bayan sunyi sallar asuba tare da yin azkar dinsu ....ta kuwa kara shige mishi jiki..bacci me dadi ya a won gaba da su
Wayewar gari lfy Maysam et Murad...
Ina masoyan Maysam ku fito mu ganku. To ..
Mi ye makomar Waziri da iyanlanshi ?kuma
Ina yinku irin totaly din nan
Fasma ce
*FASMA*
joyeux anniversaire my sam ..wish you all the best ..que cette année soit une année de bonheur, réussit et plein de succès.. Today is your day so profite bien.because ça ne vient qu'une seule fois par an hbd
*Ohhh Allah ashe haka masoyan Maysam kukeda yawa ... hakika ina alfahari da ku ..Maysam na meka dubun* *gaisuwa zuwa ga fans dinta tace tana yinku irin sosai din nan lol..Fans wly* *kuna da yawan bazan iya lissafo kuba dan se na cika page din nan . .amma fa sako daga MUHEEBA tace kada ku sake hanya ma ta gama ku* .. *Mussaman ma ke Maman SS ...Amma fa tace na gaishe mata da masoyan ta mussaman My* *Zee (Zaynab Idris ba ) tace tana yinki* ..
_Welcom back Momyn Mufeeda Allah ya kara lafy ya sa zakkar jiki ce ._
*My in law(Xaynap queen),,my Arfat,and Ummu Usman ,i miss you a lot pls come back soon
*
Dedicated to yo my SAMBABY
71__72
```Manzon Allah (SAW) yace''wanda duk ya yi imani da Allah ,da ranar karshe to ya kyautata wa makocin sa .''
Mislim ne ya rawaitoshi...
```
[ Washe gari da wani farin ciki marar misal tuwa masarautar mussaman oga Murad da yar renon shi Maysam..
Abangaren fulani ma duk jitake kamar an sauke mata wani abu akanta..
..wajejan goma na safe suka fito cikin shirun su na fita yawon ...lokacin da suka shiga gaida Fulani ba karamin kyau suka mata ba sunyi matukar burgeta sun kuma dace da junan su matuka kai yau har wata kama ma taga sun mata ...bayan sun gaisheta ne yake sanar mata za su fita cikin gari ...
Fatan alheri kawai tayi musu har da tsokanar Maysam take ..ita kam bada dariya da sunne kai babu abunda take ..gwanin ban sha'awa ...
Dede zasu shiga mota Muheeba ta tsinkaye su fito warta kenan ...da sassarfa ta iso tana fadin good Morning my future ....
Daga Murad har Maysam Kallon mamaki suke mata bama kamar Maysam ba data ke ma Murad kallon tuhuma ganin haka yasa shi Wayencewa da fadin morning too kamar me ciwon baki (to fa mulkin ya motsa )a ranshi kam dariyar mugunta yake yi wa Muheeba dan yana da yakinin bata ji labarin fasa auren nan ba......
Maysam kam ta cika tayi fam ..
Dogarai kam suna ganin Muheeba suka zube nan se kwasar gaisuwa suke ..
Cike da mamaki yake kallonsu a ranshi yace yaushe har ta samu matsayin nan ...
Koda ya kalleta seyaga ita kuma se wani sham kamshi take tana wani dadaga kai...
Shi abun dariya ma ya bashi
Da fari su biyu kawai ya so su fita amma gani irin kallon da Maysam take mishi ya sa driver jan su cikin wata mota kirar Prado 2018...gaba da bayan motar kuwa an rubuta Yarima Murad12 ..
Dogarai ma suka shiga motocin su
Gidan baya suka shige suka bar Muheeba nan sake da baki ..kwafa tayi tace oho de kuyi ku gama kafin na shigo ...tana wata tafiyar ta ta kasaita ta shige part dinsu wai ita a dole ga futur wife din YARIMA me jiran gado ..
Duk inda ta gilma to se kuyangi su duka har kasa su kwashi gaisuwa in ba haka ba su fuskanci hukunci...
Kaf gidan babu me sonta kai hatta kuyingin ta sun gaji da halinta kawai dan dole suke mata biyyaya
A mota kam Maysam anci kip ta juyawa murad baya tana kallon waje ta glass banda turo baki babu abunda take....
Shi kuma duk ya wani rasa nutsuwar shi ...driver ya bawa oder inda ze kaisu se kuma ya danna wani buton nan kusa dashi a take wani bakin ''rideau''(labule) ya rufe duka glass din motar banda da nan tsakanin su da drivern .gaban motar ne kawai babu labulen
Murad yace ke!!
..
har cikin ranta taji kiran sede batan amsa ba kuma bata juyo ba ....
Nan fa shima zuciya ta fara dibanshi ya shiga mata fada wai mi aka mata dazata saka mutane gaba tana hushi ...da karfi ya sa hannu ya kama dantsen ta ya jiyo ta yace ke wai yaushe reni ya fara shiga tsakanin mu dake ne da har ina miki magana ki ki amsawa ..
Mi Maysam zatayi inba kuka ba daman jiran kiris take ta kuwa fashe mishi da kuka dan wurin jiyo tan karfi yasa mata abunka da jikin daya ji hutu gashi abun dama ba wani kiba ba....sosai taji zafi a damtsen...tana kuka take murza wurin tare da fadin kayi hakuri bazan karaba...
To fa an taba zuciyar maza nan shima ta fara yi mushi zut .. shima daurewa kawai yayi amma fa ji yake kamar yayi kukan shima besan miyasa ba baya son kukan ta ko kadan. .....
Rungumeta yayi ya shiga lallashin ta. Ga electric shock na ratsashi aman ya daure yana mata massage din damtsen..
Tsit maysam tayi dan tunda ya rungumeta ta ji wani électric shock wanda bata taba jiba a da..
Kokarin kwace kanta take amma ba rikon ragon namiji yayi mata ba ...dole ta hakura ga zuciyar ta data sauya rythme fat2.....
Jin ta nutsu .yasa ya kwantar da ita ya shiga kokarin kissing dinta wanda zuciyar shi take kitsa mishi