Showing 30001 words to 33000 words out of 99653 words
kusa ba dama ...da kyar ta samu ta lallaba ta tafi....
A mota kam fulani duniyar tunani ta fada tana yaba kaifin hankalin Maysam ,,gata karama da ita ta tuna lokacin da take ta fadan rashin samun Murad a waya ...cike da shagwaba Maysam tace kai Momy ki barshi haka mana may be yana wani aiki ne ......wannan kira haka se ya 'aza ko ba lafiya tayi dan murmushi...
Madina da Murza kam basu san wainar da waziri yake tonawa ba se saukar Murad suka gani a masarauta...
Madina kam bakin ciki ya kusan kasheta abunda bakinta ke fadi kawai ta yaya haka ta faru?...ras gabanta ya fadi data tuna da waziri tace kadade shi ya batan planning dina tayi dariyar gefen baki tace zan kuwa bincika......
Zo kaga Murna wajen fulani bakinta ya kasa rufuwa dan murna ....haka ma me martaba sarki ...
Murad kam tunda yazo yake baza idanu yaga ta ina zega Maysam ama shiru kwanshi biyu yaga baze iya hakuriba ya tuntubi lfulani da zancen dan yasan de yanzu anyi hutu a ko'ina
Kamar me ciwon baki ya tambayi fulani ina Maysam take yana wani babasarwa waishi a dole be damu da itaba....
Fulani tace tana Maradi mana.ya sake jefo mata tambayar basuyi hutu bane?
Ta kalleshi tace sunyi mana tun satin jiya ...
Da sauri ya kalleta yace to tana ina ne ?
Fulani tace tana gidanka na Maradi tareda kuyanginta da dogarai ..
Quoi(what)!!??ya fada cikin wata irin voice ta......
...
Ina sonku fans
Fasma ce
Ahmed Gumel
[9/2, 9:50 AM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ ๐๐_*
[9/2, 9:53 AM] A A Dboy: ๐น๐น *SANADIN ACCIDENT* ๐ฅ๐๐น๐น
๐ณ๐ชStory&Written
by
*FASMA* ๐ณ๐ช
๐
ฟ๏ธ 49__50
```Manzon Allah (SAW) ya ce''hakika Allah ba ya kallon surorinku da dukiyoyin ku amma sede abinda ya ke kallo shine zukatanku da ayyukanku''
Muslim ya rawaito shi``` .
Da sauri ya kalleta ya ce to tana ina ne?
Fulani tace tana gidanka na Maradi tare da kuyanginta da dogaran ta....
Quoi(what)?ya fada cikin wata irin voice. ...se kuma ya sassauta murya tunawa dayayi da fa Fulani yake magana ya danne bacin ranshi baki na karkarwa yace Momy wanne daga cikin gidan ?
Cike da nutsuwa ta kalle shi tace gidan ka dake unguwar ''sabon gari''wato babba gidanka ba....
Besan lokacin da ya waro ido ba yace haba Momy gidan nan fa na ginashi ne saboda sweetbaby.na ne sega hawaye shar2 kuma ai.....
Kafin ya karasa ta tare shi da fadin wai anya Murad kana cikin hankalin kuwa ?yo inba haka ba taya zaka gina gida akan wacce bata ma doron duniya ...
Rararafo wa yayi ya dora kanshi a cinyarta tare da dora hannushi dede zuciyarshi yace Momy har yanzu zuciya tace ta kasa yarda cewa sweetbaby na ta mutu a kullum gani nake kamar zata dawo gareni ko na ji ma kamar tana kusa dani.....
Fulani ta shafa kanshi tare da goge mishi hawaye tace kaci gaba dayi mata addu'a dan shi take bukata daga gareka bawai ka dorawa laifin wani akan wani ba.......
Bede ce komi ba se ajiar zuciya dayakeyi a jere ...
Can kuma kamar wanda aka ciza ya tashi ya zauna cuwat yace Momy dawama kikace kin bar wacan abar..?
Fulani ta gane sare amma seta mazge tace me wa kenan?
Cike da shagwaba yace ita fa !!
Fulani tana sonyin dariya amma ta danne tace idan baza ka fada min waba abar maganar tunda de ni ba yar modi bace bare nayi arwa......
Kamar zeyi kuka yace Maysam fa nake nufi......
Au wai da ita ....to tare da bayyinta take.........
Ya dan sauya fuska yace ina de fatan dogarai masu tsaron mata aka bata ?
Fulani kam se gimtse dariyar ta take tace ka taba ganin dogarai mata ne?
Yayi dan shiru can yace to wai ma miyasa bata dawo gida hutu ba?
Wanna karon fulani ji tayi kamar ta dokeshi a ranta tace ashe shi ya ma manta da sharadin shi ya bar baiwar Allah da wahala...
Tade daure tace to batayi ta daya ba ta biyu tazo...
Yayi fuskar tunani yace to mi alakar zowanta da ta biyu datayi..?
Fulani tace iii lale fa dole ka tambayya to sharadin daka ginda ya mata ne kan in bata yi ta daya ba to kada tazo hutunnnn..
Shi se yanzu ya tuna ya dan shafa kanshi yace aii hakane ashe........yace Momy bari na dan zaga gari.....
Tayi murmushi tace a dawo lfy .....
Har yakai kofar futa falon ya juyo yace kuma Momy dogarai nawane suke can din....
Fulani danta tsoratashi tace su goma kacal ne ....
Bashiri yace goma fa?
Tace to ko sunyi kadan ne a tura mata wasu?
Zuciya na tafarfasa yace Momy goma ai sunyi yawa ina laifin biyu ko daya ma....
Murmushi kawai tayi ta shige room dinta ganin inta biye mishi seya kashe mata aiki da tambayoyi..
Fita shima yayi rai a jagule se yaji baze ma iya fita yawon ba ....lambu ya tafi wai ko zeji dan sassauci amma ina inya tuna maza goma ke can tare da Maysam se yaji wani zut a zuciyarshi gaba daya ya saka kanshi a damuwa ya kasa sukuni wani bangare na zuciyar yace wai mi kake yi hakane?to wai ina ruwana in maza dari ke tare da ita tundade ba santa kake ba....wata zuciyar ta kitsa mishi ai ba wani damuwa bane kayi da ita kawaide kana kare martabar aurenka ne haka yayi ta saka da warwarar shi ...
Bayan sallar la'asr ya nemi izini ganin me martaba.....
Bayan an bashi izinin shiga ya shiga ya zauna fulani da Madina na kusa dashi sun sakashi tsaka da alama de wata magane ce suke wacce ta shafi shagulgulan gidan...
Bayan ya kwashi gaisuwa sekuma yayi shiru ganin haka Sarki yayi dariya yace da alama de akwai magana a bakin ka yarima MURAD me jiran gado...yayi y'ar dariya
Wannan furuci ba karamin ta dawa Madina hankali yayi ba ta kasa boye kishinta har seda fuskarta ta nuna wanda fulani kade ta lura da hakan bata ce komi ba se girdiza kai da tayi dan inda sabo ta saba.....
Shima yar dariyar yayi tare da dan sosa kai yace dama2 ina son zuwa Maradi ne yanzu se ya sadda kai.......
Me martaba sanin matar shi Maysam nacan ya sa be wani tambaye shi daliliba sede yace baza kayi hakurin gobe ba tunda yamma ta farayi..
Caraf ya ce ai jirgi zanbi ne.
Fulani bata san lokacin data dara ba
Madina kam fadi take kuyi ku gama na dan lokaci ne...kamaci sa'a a jirgi ne da a mota ne da cire maka burki ka mutu kowama ya huta
Sarki be sake cewa komi se addu'ar sauka lfy dayita jero mishi tareda sakon gaisuwa ga Maysam
Nan yayi musu sallama ya fice fulani ma addu'ar tayita mishi ..
Yana zuwa jirginsu ya daga se Maradi ...
.
A bangare Mubeeba kuwa dadi kasheta ne kawai beyi ma amma iya murna da nuna jin dadi tayi shi ..ita a yanzu hartaga ta zama matar yarima me jiran gado .....itada ummarta karansu suke ci ba babbaka waziri ma hankalin shi ya kwanta ganin yar shi ta ji sauki...
Muheeba kuwa tuni ta fara cusa kanta wajen Murad duk da yana korarta tare da yi muta wulankanci amma kamar bada ita yakeba a cewarta ta bashi time ne kan ya shigo hannu .....
.
Biyar da rabi ma acan tayi mishi ..yana sauka motoci suka zo daukarshi daya ke dogaran a sanar da su zuwanshi.direct gidan shi na sabon garin suka sauka...
Tunda suka shigo unguwar gabanshi ya fara fat2 ai suna sshigowa gidan ma gaba daya ya dan rikice da kyar ya seseta kanshi ya fito direct hanyar falon ya nufa ya na zuwa yayi knoking ....
Maysam dake zaune tana shan ace cream ga ta saka Tv gaba ...ga kuma biyu daga cikin kuyangi daya na matsa mata kafa dayar na bata labari me noshadantarwa da saka ban dariya.....
Jin knoking yasa tace waye ne...setaji ba amsa....
Aka sakeyi da har daya daga kuyangi zata bude Maysam tace a'a' bari na bude da kaina...
Da ace cream dinta a hannu ta bude kofar ...wa zata gani inba Murad ba wani waro ido tayi irin na kaga abun tsoron nan ...tace y..
Ina kaunar ku fans ina jin dadin yanda kuke bibiyar novel din Allah ya bar kauna da zumunci me dorewa ...ina sonku irin totaly din nan
Muje zuwa
Fasma ce
Ahmed Gumel
51__52
```Manzon Allah (SAW) yace''fiyyayen musulmi shine wanda duk musulmi suka kubuta daga sharrin harshensa da hannunsa''
Muslim ne ya rawaito shi```
Da ice cream dinta a hannu ta bude kofar ...wa zata gani inba Murad ba wani waro ido tayi irin na kaga abun tsoron nan tace yaya se kawai robar ice cream din ta fadi daga hannunta gabadaya ta bata mishi kafa .........
Kara zaro idanu tayi tace yaya kayi hakur........
Kafin ta gama fada ya sauke mata yatsunshi biyar a fuskarta ....har tayi taga2 kamar zata fadi ...se yayi saurin fizgota ta fada jikinshi ...
Wani mayen electric shok yaji yabi jini da jijiyarshi kamar de na kowani lokacin idan har fatar jikinsu ta hade da sauri kuma ya hankada ta yace ''comment oses tu t'habiller de cette faรงon ? (Waya baki izinin yin wannan shigar .).....
Hannunta dafe bisa kumcinta tace Momy ce ta say mun da muka tafi shopping
Wani marin ya sake sauke mata yace Momy ta ce ni kade sekuma sweetbaby na ....... Da gudu ta fice cikin room ta bar shi nan tsaye ......
Dadin ta daya da Kuyangi tun lokacin da sukaga Murad ne su ka ficewar su
Shima hanyar stair yayi ya shige daya daga cikin dakin sama ....koda ya shiga dakin ya jingina da kofar ya rasa miyake mishi dadi zuciyar shi na wani irin zafi sai kawai hawaye ya fara zarya a fuskar shi wanda besan dalilin yinshi ba .....nan ya tsaya ya ringa tariyo scene din su ta yanzu da yanda take kuka wanda shi yafi kona mishi rai dan koba komi bayason ya ga mace na kuka bare shine sila ...wata zuciyar tace mize hana ka tafi ka lallasheta kada ma Allah ya kamaka da laifin cin zarafin ta, gashi kuma kaikade ta sani a garin..gata yarinya ...ya tuna nasihar Fulani cewa ya daure ya kulada Maysam ya ringa tausaya mata mareniya ce.....sanin irin zafin da mutum keji idan ya rasa wani nashi dukda yasan seyakai zuciyarshi nesa sannan ze iya kula da ita amma ze kwatanta ya gani..
Da sauri ya fita ya shiga dakin dayake tunanin tana ciki ...
Yana shiga ya hangota kwace bisa gado se kwasar kuka take ....
Gefen gadon ya zauna yace ke....
Da sauri ta tashi zaune tana kallonshi fuska cike da hawaye tace na'am..
Hannu ya biko mata yace zo ...
Da sauri ta rarafa tazo
d'orata bisa cinyarshi yayi yasa hannu ya goge mata hawaye yace kukan ya isa haka nan ...
Can yace bakisan ke matar aure bace ....
Cike da shagwaba tace na sani man...
Yace to shine kike irin wannan shigar bayan da maza cikin gidan .....
Tace to ai naga basa shigowa ,ni kuma bawani futa nakeyi ba shiyasa ai .....
Ajiyar zuciya yayi yace shikenan kikiyaye kisan irin shigar da zakiyi ...ina fatan de ba haka kuke shigar nan ba a school....
Nan ma tace a'aa bayan mun yi hutu ne Momy ta say mun a matsayin gift dan nazo ta biyu ...
Yace to nima ki shirya gobe na kaiki shopping ki zabi abunda kike so dan kin yi kokari amma fa kiyi kokari ki ringacin ta daya se kuma jibe mu huce can gida...
Wata dariya ta kubce mata jin zasu taga Momyn ta fulani har yar karamar wushiryar ta tafito tare da fararen hakoran ta wanda kyawunta da tsantsar kamarta da Sweebabyn shi ta fito besan lokacin da ya rungumeta tsam a jikinshi dudda ya ji shok din amma wannan karon sema ya kara matseta a jikinshi har seda tayi yar kara tukon ya dan sassauta mata ...
Ta raba jikinta da nashi tace yaya
Jibifa kayanka sun bace bazaka canzasu bane?
Ya kalla tare da mikewa da ita a hannushi yace mutafi to na fidda...Da ita suka shiga har dakin ya ajeta ya ce ina zuwa ya dauki kayanshi yashiga tolet seda yayi wanka tare da doro alwala jin an fara kiran sallar magrib........koda ya fito ta dan gogge wurin dayayi yar kura tana ta kiciniyar sake zanin gadon amma ta kasa shimfidar kasancewar yayi mata girma se turo baki take ...dariya yayi ya kama ya shimfida ya gyara tana kallonshi se dariya take mishi yana gamawa ya yi hanyar fita tare da fadin kiyi ki gama kiyi sallah ..tace to ...
Shikam be dawo ba se bayan sallar isha'i ..a zaune ya isko ta ta saka tv gaba se kallon dessin animรฉ take a ranshi yace i lalle yarinya ce ....direct dining yaje ya zauna kuyangi sun zube abinci iri2 table din a shake yake taf da abinci dana sha .....a raina nace mutum biyu kade fa kawai zasu ci abincin nan amma ko mutum goma aka bawa to na tabbata se sunci sunyi saura.....wani nacan kwana ma zeyi beci .ba.Allah de shi kyauta...
Ganin bata alamun zowa yace ke zonan.kiyi serving dina inke bazaki ciba ......dan shi ko a gida baya barin kuyangi su zuba mishi sede Momy ko kuma in bata nan ya jira har lokacin dazata zo ..in kuma a England ne to wannan shi ze zuba abunshi..
Cike da shagwaba tare da turo baki dan bataso ya katse mata kallon ba .....
Tana zuwa ta bude ta zuba mishi ...ta kama hanyar komawa ...yace ke zonan ...ya zare mata ido yace zauna kici maza ...ganin ta saka abincin gaba ta kasaci yace ci mana...
Dan kadan ta taba ta tashi ta koma fallon .....
Bayan ya gama shima falon ya zauna tare da canza tasha zuwa discovery ch .....tun tana kallo har bacci yayi awon ga da ita...
Shima sha daya nayi ya kashe komi tare da daukanta ya nufi daki da ita...
Love you all
Fasma
Ahmed Gumel
[9/2, 9:53 AM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ ๐๐_*
[9/2, 9:57 AM] A A Dboy: ๐น๐น *SANADIN ACCIDENT* ๐ฅ๐๐น๐น
๐ณ๐ชStory&Written
by
*FASMA* ๐ณ๐ช
๐
ฟ๏ธ 53__54
Story&Written
by
*FASMA*
Dedicated to all my fans
*Queenbaby ina kika shige ne kwana biyu keda Ummu Usman..?Allah de yasa all is fine....munyi* *missing dinku matuka .. pls come back soon...*
*Dubun gaisuwa zuwa ga yan kungiyar mu na STAR ,W,Ass .hakika ina alfahari daku * Allah* *ya qara hada kammu* ...
*
*Ina yinki irin totaly din nan tawan Arfat ba ....ina jin dadin yanda kike kula dani da nunan kauna Rabbi ya kara dankon zumunci** ......
53__54
```
Manzon Allah (SAW) yace''tsakanin mutum da shirka da kafirci shine barin sallah kawai''
Muslim ne ya rawaito shi.```
Da asuba ta rigaye shi tashi tayi mamakin ganinta a dakinshi ...direct tolet ta nufa ta doro alwala ta kabarta sahlan nafila dan har yanzu lokacin sallar asuba bai yiba ...
buda idonshi yayi ya saukeshi akan ta tanata lazimintz yayi matukar mamakin ..jin an fara asalatu yasa shima ya doro alwalan yayi raka'atanil fajr ya na gamawa ya nufi masallaci don yin sallar asuba
Itama tashi yayi tayi ..
Bayan ya dawo ta duka har kasa ta gaidashi
Ba yabo ba fallasa ya amsa ...nan ta fido alkur'ani ta fara tilawa tare da azkar ....shima zaman yayi sukayi tare sanan ya jata suka koma .gado dukda de kowa a sharenshi yake kwance
.
Bai bude ido ba se wajejan goma na rana ......beyi mamakin rashin ganinta ba ...wanka yayi ya fito cikin shirin shi ..
Tana zaune ita kade ta saka tv gaba ya fito .......
Kare mata kallo yayi daga sama har kasa shigar riga da wando ne a jikinta na english wear ......kayan ba karamin kyau suka mata ba .....ga ba dan kwali a kanta kitson nan ne ''tsinar shimkafa'' akanta duk ya zubo bisa kafadinta .....da sauri ya dauke kanshi jin zuviyar shi ta fara sauya kid'a ...
Direct dinning ya nufa ..ya zauna...
Tana ganin haka ta bishi itama ...
Arish da pepper soup ta zuba mishi da wainar shimkafa se ruwa tea .......ta sakashi gaba tana kallo ....
Be dago kai ba ya fara ci tare da fadin ke har kinyi break dinne ..?
Ina Maysam bata ma san yanayi ba ta tafi duniyar tunani ....a ranta tace ita bata taba ganin mutum me kyau irin yayanta Murad ba kamarsu daya da babanshi .......
Dago kan da zeyi jin bata amsa meba ai kuwa idonsu suka sarke jikin juna ...dama ya kurbi tea ne ai kuwa se ya sarke shi ya shiga tari ba shiri .........itam a kuma seta rikice gaba daya ruwa kawai ta iya bashi yasha tare da dan bubbuga bayanshi irin yanda taga anayi....
Da kyar tarin ya tsaya yace dama an zo ansaka mutum gaba ba dole ya sarke ba...
Tayi dariya tace kasan mi yayana ..........?
Ya gimtse fuska yace miye ne....?
Se jikinta yayi sanyi tace a'a bakomi shikenan ma......
'Dage kafad'u yayi irin ''je m'en fou''(i don't care)din nan.... ...a ranshi yace yarinyar nan sena dena sake mata fuska dan kada ma ta rena ni.irin wannan kallon ....
Be gama tunanin ba ta tashi ta barshi nan .....
Ya bita da kallo tare da tabe baki yaci gaba da cin abincinshi amma jikinshi yayi sanyi....
Falo ta zauna se turo dan karamin bakinta take wai ita adole tayi fushi ......
Bayan ya gama ya dawo falon ya kalleta shi abun ma dariya ya bashi yanda take turo bakin .....
Cike da wayo yace to ni natafi shopping din ........tunda kinyi fushi ai seki zauna tsaran gida yayi hanyar fita a palon ....
Da sauri ta mike tare da sakin fuskar tace kai yaya bafa fushi ne nayi ba...
Ya juyo yace to ai naga se wani turo baki kike kamar shantu...
Bubbuga kafa ta farayi akasa irin na shagwababun yaran nan ...
Ba karamin birgeshi tayi ba dan haka sweetbabyn shi keyi .....
Tsayawa yayi yana kallonta ganin abun bana karewa bane yace to shikenan jeki ki shirya kizo mutafi ....kuma cinq(5)mn na baki...
Da gudu ta fice dakin ....... Bata jima ba tafito cikin shirin ta na atampa riga da ''jupe''(sket) se dan gyale data yafa ....tana fito wa yayi mata nuni da hannu data je ta sako hijab...batayi musu ba ta koma ...hijab din ya fice gwiwar ta .....
Suna fitowa dogarai suka fara kwasar gaisuwa ansar key din yayi daga hannu driver