Showing 18001 words to 21000 words out of 99653 words

Chapter 7 - SANADIN ACCIDENT COMPLETE BY FASMA

FASMA   

05 Jul 2024

14086

ita har ta kai kofar fita palon ganin fulani ta fita..
Jiki na b'ari ta zo ya durkusa gwiyoyin ta a kasa ta sada kai kasa tace gani Yaya ...
K'ara murtuke fuska yayi beyi wata2 ba ya dadage iya karfin shi ya rankasheta a kai yace wannan na hawa cinyar Momy nane ...ya qara mata yace wannan na gaishe nine da kikayi dan nace kada ki sake kimun magana matukar bani na baki izni ba...ya qara mata yace wannan kuma na kallona da kikayi ne....
Ze qara mata da sauri tace dan Allah yaya kayi hakuri bazan qara ba...sega hawaye shar2
Wasu biyu masu shegen zafi ya sake yimata yace wa inan kuwa na jin dadi da kikayine dan za'a sakaki makaranta tare da ban hakuri da kikayi yanzu ya hankad'eta yayi ficewar shi ya barta nan se kwasar kuka take...
Ta jima nan taga ba sarki se Allah ta lallashi kanta ta tashi ta shige room tana me ayyana abubuwa da dama...
Sarki ma kuwa maganar karatun ce yayi wa Fulani ta ko yi na'am ganin irin farin cikin da Maysam tayi lokacin da yarima ya sanarwa musu yanzu...
A b'angaren Murza kuwa Madina tasa aka yi mata kiranta ...tana dari2 tsoro duk ya cikata ta amsa kiran dan duk a ganin ta wuyyar da tabawa wa Maysam ne za 'a hukuntata
Amma me jin irin mugun nufin Madina da waziri akan su Maysam din har bata san lokacin da wata bazawarar dariya ta kufce mata ba ta kuwa gyara zama tana sauraron su daga nan itama ta ta karkace kai ta sanar musu irin yanda take yiwa Maysam har zuwanta wurin boka seda ta sannar musu
Madina tayi wani murmushi tace shikenan fad'uwa tazo dede da zama in lokaci tafiyarku kauye yayi zan turo miki da kudi kisa bokanki yayi mini wani aiki....
Murza se wani wangale baki take taji zancen kudi...
Haka suka yi ta tsara makircinsu ...
Murza jitake kamar ta zuba ruwa a kasa tasha jin za akashe mata Maysam ..sun jima sannan taron makircin ya qare kowa ya kama gaban sa ...
Sha biyu na rana dede aka maida su Murza kauyensu cike da murna dan kuwa Madina ta saki mata kudi a zuwan ta kaiwa boka ayi mata aiki akan Marud da Maysam ...zuwansu keda wuya ta kuwa haura hann se wajen boka yankan wuka dayake bata tarar da Malan Musa ba.....
Zaune take a gaban bokan se wani hangame baki take tana watsa wasu jan hakoranta...nan ta fad'imi shi yanda suka tsara na akashe su ..
Buga kasa da tsubbace2 yayi kamar na wancan lokacin ...
Ya dubeta yace wannan yara da taurin kai suke dan kuwa ajalinsu ba anan kusa ba yake abunda zan iya yi muku anan shine kawai rabashi da iyayenshi da matarshi kai dama masarautar baki daya duk da aikin ba karamin aiki bane dan se azubadda da jini ma..
Ko ajikinta Murza tace babu matsala a zubar ko na waye inde bukata zata biya ..nan ta zube mishi rafar kudi wanda ita kanta bata san adadinsu ba a ranta tace nikam kudi be daman ba inde Maysam zata dawama a wahala...se wani murmushi take...
Wani magani ya bata cikin wani tsumma yace a turara a wurin da aka san ze ketara .....
Yana ketarawa yanda hayakin yabi iska haka shima in ya bar masarautar baze sake waywayen su ba har se in ku kuka bukaci dawowarshi........
Ta karbe magani ta fito har da yar rawarta ta kama hanyar gida.....
ta shigo kauyen cike da murna dede wata kwana ai kuwa wata motar yan kasuwa ta shayo kwanar itama ai kuwa ta kwasheta jikake ragajaf ta zube kasa wanwar...
Fasma
Ahmed Gumel
[8/17, 1:49 PM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ πŸ“šπŸ“š_*
[8/17, 1:50 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* πŸ’₯πŸš‘πŸŒΉπŸŒΉ

πŸ‡³πŸ‡ͺStory&Written
by
*FASMA* πŸ‡³πŸ‡ͺ

πŸ…ΏοΈ 30__31
*Ina maqiyan Murza ku fito wannan page* *din takuce .....ku fito ku kwashi shoki fa ....lol..*
*Ban manta dake ba my dear Hadjara* ( *Arfat.)..ina godiya da qaunarki Allah* *ya bar qauna da dankon zumunci...ina yinki sosai ...* *littafinki "AMEMAH " yana wuta gaskiya* *yana fadakardamu da nishadantar damu Allah ya* *qara basira da zakin hannu Fans kada kubari a baku labarin* *littafin Amemah dan gaskiya ya hadu sosai*
Dedicated to all my fans
31--32
```Manzon Allah(SAW) ya ce "wanda duk ya yarda da cewa ALLAH shi ne Ubangiji,ya yarda musulunci shine addini,ya yarda MUHAMMADU(SAW) manzon ne to wannan ya dandani zakin imani "
Muslim ne ya rawaito shi``` .
Ta shigo kauyen cike da murna dede wata kwana ai kuwa wata motar yan kasuwa ta shayo kwanar itama ai kuwa ta kwasheta ji kake ragajaf ta zube nan kasa wanwar ...
Ta kuwa bare baki iya karfinta ta saki wani runtamemen ihu sakamakon wani bala' in zafi da taji a kafafunta ...tuni ta sume dan zafi ..kan kace mi a ka kwasheta akayi likita baban gari dake kusa da su ..amma mi daga nan ma aka turasu babar likita ta birnin Damagaram har lokacin da suka isa bata farfado ba..
Nan likitoci suka bata taimakon gaggawa .....sukayi mata allurar bacci dayake dare yayi daman ..
Dreban daya kade ta ne bayan sun koma kauye yaje ya sanarwa da Malam Musa ...be wani daga hankalinshi ba yade ce Allah yabata sauki..
Washe gari wajejen goma na safe ta farka da kadan2 take bude idon ta harta bude su ware ..dan motsa kafafunta tayi aman se taji kamar babu su ..dan danan gabanta ya bada fat .....da sauri ta yunkura zata tashi aman ta kasa ..se kawai ta fara ihu.....
Sega infirmieres"likitoci " sun shigo da gudu da kyar suka samu tayi shiru tace miya kawoni nan ne.
D'aya daga cikinsu tace ina kyautata zaton Accident ne kukayi wanda ya hadasa miki karaya har biyu a qafar dama se kuma qafar hagun da aka cire miki ita saboda gaba daya kashishuwan wajen sun ratatake babu damar dori dole seda aka cire ta
Wani ihun kururuwa da ta saki se da ta firgita su ta dunga ihu da fuzge2 kamar sabon kamu...
Wata nurse tace haba baiwar Allah kamata yayi kiyi hakuri kiyi hamdallah daba duka bane aka cire miki ko kuma ma da kika rayu baki maceba
Haba ina Murza bata ma san tanayi ba ganin abun bana qarewa bane yasa suka mata allurar bacci tukon suka samu lfy..
Se sha biyu Musa yazo likitar ..nan docteur yayi mishi bayani halin da Murza ke ciki..
Banda girgiza kai babu abunda yake....
Ya na fitowa daga office din doctor direct chambre "daki"da Murza take ya shiga wanda yayi dede da farkawarta ...
Ta bare baki zata fara kururuwa yace ke dakata bakida hankaline ?ko baki san nan likita bane da akwai marasa lfy?to walahi kiji da kyau inde kika ci gaba da wannan ihun naki to ina me tabbatar miki gidan Mahaukata zasu kaiki..
Tsit kakeji Murza tayi se wani mazurai take..
Nurse suka shigo duka dan duduba ta suka bata magani tasha ...(su Murza an zama me kafa
daya ....)
Kafin sati ya zagayo har ta fara jin sauki ....
Labari na kaiwa ga Maysam ta kuwa bi ta tada hankalinta ta ringa rokon Fulani ta barta taje ...
Da fari Fulani ta kiye mata ganin duka ma yaushe akayi aure harda zata fara futa amma irin addabar tata da tayi setace shikenan jeki tambayo mijinki inhar ya barki sekizo mutafi tare dan ban yarda da Murza ba..
Jin haka yasa Maysam ta bata rai tace haba Momy (haka itama take kiran Fulani yanzu) miye na wani tambayyarshi kawai muyi ta fiyarmu..a zahiri kuwa tsoran zuwa idan yake take..
Fulani tayi dan murmushi tace baki san mace bata futa seda izinin mujinta ba?..duk macen da ta futa bada ixinin mujinta ba to tana cikin tsinuwar malaiku .ne har ta dawo
Nan tayi tajan hankalinta....
Maysam tace shikenan bari na tambayoshi to ta fice daga palon
Fulani kuwa a ranta ba karamin dadi taji ba ganin yanda Maysam din ta dauketa kamar mahaifiyar ta...
Seda taje bangaren nashi tsoro ya kamata nan ta fara wasisin shiga..ta jima nan se kawai tayi shahada ta shiga..
Zaune yake bisa doguwar gujera a palon ya mak'ala ecouteur "earpiece "a kunne se wani karkada kafa yake...
Tun lokacin data shigo fitinenen kanshinta ya sanar mishi da zuwanta amma se yayi kamar besan da shigo warta a..
Itama tunda ta shigo kallo daya ta mishi ta kauda kai ..
Ta jima nan tsaya tana tsoran yi mishi magana tajawa kanta rankwashi dan bata manta dana waccen ranar ba..
Ta kusa rabin awa tsaye sekuma ta samu waje ta zauna a kasa ta sada kai
Ganin haka yasa ya tashi ya zauna yace ke dabbar inace daba zakiyi sallama ba ...kuma ki wani zo kisani gaba bako gaisuwa ke gaki ishashi ko? ...
Itade batace komi ba a ranta tace kai wannan mutumun komi zakayi baka yi mishi dede..
Shifa yace kada na sake gaisheshi ..amman yau kuma yana fada akan gaisuwar..
Abunda ya harzukashi menan jin tayi mishi shiru ya ce ke yaki nan na tatakaki..
Maysam da shegen tsoro har kwalla ta cika mata ido ta miki ta fara tafiya kamar hawainiya ..
Wata sangamemiyar tsawa ya daka mata. Ai kuwa bata san lokacin daya gurfana a gabanshi ba.
Yace....
Sorry fans nida kaina nasan yanxu banayin typing me yawa kuma ina ganin korafe2 ku banaki d'auka bane....de kuna muna uzuri ..am buzy kwana biyun nan ne..
Love you all fans irin sosai din nan
Fasma
Ahmed Gumel
[8/17, 1:50 PM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ πŸ“šπŸ“š_*
[8/17, 1:53 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* πŸ’₯πŸš‘πŸŒΉπŸŒΉ

πŸ‡³πŸ‡ͺStory&Written
by
*FASMA* πŸ‡³πŸ‡ͺ

πŸ…ΏοΈ 33__34
```Manzon Allah (SAW) ya ce""Allah ta'ala yana da sunaye casa'in da tara,wato dari badaya,duk wanda ya haddace su, to lallai zai shiga Aljanna "
Bukhari da Muslim se suka rawaito shi.
`
Wata sangamemiyar tsawa ya daka mata ai kuwa bata san lokacin data gurfana a gaban shiba ..
Yace ke wai mi kika d'auki kanki ne??ee..ya kuwa kai mata rankwashi a kai ze qara mata da sauri tace yi hakuri yaya kaifa kace kada na sake yi muka magana in har bakaine ka bada izinin haka..ba..
Wani kallo ya watsa mata yace ohoo kuma shine kika zo kikayi mun kikam kamar wani dogari kin wani zura min ido kamar manya ya kuwa dungure mata kai yace to wai ma miya kawokine? Iye me kama da aljanu
Baki na karkarwa muryarta har sarkewa take tace da......ma2 innata ce ba ta da lafiya shine Momy tace nazo na tambayeka zamu tafi ganinta..
Mi kikace???Momy komi ne?? ..ya sake rankwasheta ya kama kunnenta ya murd'e harda ciza leb'e yake dan mugunta seda ta saki d'an kara yace wannan Momy nace ni da sweetbaby na kadai in kika kuskura kika sake kiranta da Momy tooooo yayi kwafa tare da sake mata kunnen .. ....yace kuma ni ina ruwana da fitarki tunda ba d'aureki nayi ba??(umm umm Murad to
)
Yaja dogon tsaki Mtsssss KE SORS DE MA MAISON VITE2
Qafafunta har hadewa suke wajen sauri ta fice a dakin seda ta fita ta sauke wata nauyenyar ajiyar zuciya tana luliya kunnen a ranta tace shi wanna wai hannunshi baya gajiya da mugunta ne..? Amma de kwanda shi da Murza ..
Bayan fitarta ya lula kogin tunani yace kai ya zamo dolema na koma England wajen aikina dan kuwa inde har ina tare da yarinyar nan to kuwa seta saka tsohon ciyona tashi ..ba damar ya tabats se yaji mass shock koda kuwa mugunta ce ze mata da zarar fatar su ta hadu to se yaji..gwara ya tattara yanashi2 ya tafi kafin ta bullo mishi da wani
aiki (umm su Murad manya )
tare suka tafi da Fulani lokacin Murza anji jiki duk da taji sauki amma tayi yar rama...
Irin yanda ta dinga tarerayar Maysam ke kace ta sadudane ita ko da ga ranta tana ta kisima abubuwa da dama ..dan har yanzu bata bar munmunan qudirinta akan Maysam ba..
Ita kuwa Maysam yarinta me dadi ganin yanda Murza take yimata yasa ta dan saki jikinta se dadi takeji wai yau ga Murza na mata magana me dadi ba hantara harda tafawa..
Itade Fulani kallonsu take amma bata yarda da tuban Murza ba.....
Nan kuyangi suka shishigo da kayan marmari da abinci iri2 ..
Murza har wani lashe lebe take dan kwadai taga abubuwa..
Basu jima sosai ba Fulani tace su tafi ..
Maysam badan tasoba sedan batason yiwa Fulani gaddama..
Tundaga wanna lokacin kusan kullum se Maysam tazo ganin Murza i zuwa yanzu ta saki jikinta sosai da ita...ita kuwa Murza se dariyar mugunta take kasa2..tana fad'in shigo2 ba zurfi shegiya me kama da aljanu..ai sena rabaki da wannan mijin zakisan ni Murza yar bala'i ce( Allah de ya shirya)
A bangaren su Madina kuwa Lokacin da sukaji labarin Accident din da Murza tayi waziri ya garzayo a b'oye...
Nan ta bashi kullin magani tare da gaya mishi yanda za'ayi dashi...suka kuwa sheke da dariya kamar ba a likita suke ba...nan ya sake zube mata wasu kudin tare da alkawarin zasu na kula da ita a boye har ta warke garau dan suci gaba da cin karen su ba babbaka..
Lokacin da waziri ya kaiwa Madina wannan labari ba karamar mjrna tayi ba harda d'an taka rawa tayi..
Nan suka tsara yanda zasu turara hayakin....wazi
ri yace kinsan shegen nan.akwai shi da son zuwa lambu bayan la'asar ..kinga se a turara a hanyar..
Wani murmushi Fulani tayi tace aikin ka na kyau kaga yanzu karfe biyu kenan nanda awa biyu komi ya kammala...shege inbe mutu ba ma to mu kawar dashi daga masarautar..kaini dama haukatar dashi tasa akayi ..
Waziri ya washe wasu hakoranshi yace ai yanzu aka fara mu gama da wannan se musan yanda zamuyi dashi nan gaba...
Wajejen uku na rana waziri ya turara hayakin a kofar shiga lambu sannan ya kasa ya tsare ya hana kowa shiga. Ya zauna nan yana gadin wurin
Har lokacin isowar yarima murad tareda dogarai da kuyangi ...
Shikam waziri ya zube nan yana kwasar gaisuwa tare da zuba mishi kirarin da be kai zuciba...
Hannu kawai yarima ya daga mishi ya sa kai ze shiga lambun
To fa fans ya kuke ganin zata kaya??asirin nan ze kama Murad kuwa??
[8/17, 1:53 PM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ πŸ“šπŸ“š_*
[8/17, 1:55 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* πŸ’₯πŸš‘πŸŒΉπŸŒΉ

πŸ‡³πŸ‡ͺStory&Written
by
*FASMA* πŸ‡³πŸ‡ͺ

πŸ…ΏοΈ 35__36
```Manzon Allah (SAW) ya ce "lallai su malamai magadan sune Annabawa ,sun gadar da ilimi,duk wanda ya same shi ya samu babban rabo "
Bukhari ne ya rawaito shi.```
Hannu kawai yarima ya d'aga mishi yasa kai ze shiga lambum...
Amma me se kawai yaji kamar a mafarki ana kwala mishi kira seda gabanshi ya bada ras jin wata murya me shige data babysweet dinshi na kiranshi da Yaya da sauri2 cikin zafin nama ya juyo se kawai ya ga yar qauyen nan ce Maysam wani turnikeken bakin ciki yaji ya rufe ya kuwa d'aure fuska tumau ...
Cikin sauri dogarai da kuyangi suka zube nan suna Allah ya huci zuciyar ka yarima dan sarki jikan sarki ...blabla dan kuwa ranshi yayi matukar baci
Itama Maysam data kula da haka se taki isawa wajenshi ta zube daga inda take tana Allah ya huci zuciyar ka idan ranka ya bace.dama Fulani ce take neman ka yanzu..
Gadan2 ya nufota
Ai kuwa tace kafa minaci ban baki ba ta zabga da gudu se bangaren Fulani ....
Ranshi in yayi dubu ya bace kamarshi ace an aura mishi wannan yar shilar banda shirme kauyenci yarinta babu abunda ta iya shi walahi yaga ta kanshi banda auren dolen da aka yi mishi a memakon a samu babbar yarinya wacce tasan ciwon kanta koba komi zata iya fidda shi kumya cikin abokanan shi se kawai a aura mishi wannan aba... shifa yanda take gudu kamar ba Gimbiya matar yarima dan sarki ba ...mtss yaja dogon tsaki
Harze shiga lambun se kuma ya tuna da tace Momy na nemanshi...se kawai ya juya ya nufi bangaren Fulani fuskar nan ba annuri..
Takaici be gama kasheshi ba seda ya tarar da Maysam tayi daidaya a cinyar Momy se kwasar firarsu suke kamar ba surukai ba ..kwafa yayi tare da zama gaishe da ita kawai yayi ya ci kip...
Murmushi Fulani tayi tasan wannan bacin ran har da kishin Maysam data kwanta a cinyar sa.....
Maysam kuwa da tun shigowarshi taki ta kalleshi ma bare taga irin mugun kallon dayake watsa mata..
Fulani tace Murad2
Da sauri ya d'ago kanshi yana kallonta
Tace ya maganar karatun Maysam ne ??ka b'ullo da zancen kuma kayii shiru gashi har kana shiryen2 tafiya ...
Dan sosa kai yayi yace tana nan Momy..
Nasan da haka inaso nasan wacce makarantar ka zab'a mata ne? ?
Shifa beyi wannan tunanin ba ....yace Momy nace ba da wai a sakata a makarantar kwana ..
Waro ido tayi tace ban gane makarantar kwana ba...kada ma ka tada zancen nan dan me martaba ma baze amince ba..
Maysam ma seda ta tashi ta zauna tana wuwurga ido amma jin abunda Fulani tace yasa tasaki ajiyar zuciya ..
Murad ya marerece fuska yace haba Momy miye aibun makarantar kwana kuma fa ta nan kusa wato ta birnin MARADI za a sakata ......idan bata ganinku zata fi zagewa tayi karatu kuma makarantar ta Abba Mahmud ce ..
Jim Fulani tayi kamar me tunani
Da sauri yace kin kwantar da hankalin ni zan sanarwa da me martaba ...
Nan ta dan saki sukaci gaba da hirar su ..
Maysam de badan taso ba tade yi shirune kawai..
Yayi tsaye ya faki idon Momy ya zabga ma Maysam mugun kallo yace Momy a bawa yarinyar nan tea takawo min ina b'angare na...kan tace wani abu ya fice abunshi
Seda cikinta ya bada kululu jin Fulani tace ta shiga cuisine ta d'ako tea ta kai mishi..
Ita baza ta iya yiwa Fulani gaddama ba bare tace a 'a bazata jeba
..ba yanda ta iya haka ta d'oko ta nufi bangaren gabanta na bada fat2.....a ranta tace yau kuma ko wace muguntar zan tarar duba da irin kallon kad'e dayake mun yau kam seta Allah...
Ta jima nan tsaye taga tana b'atawa kanta lokaci se kawai tayi karfin hali ta shiga. ....
A bangaren waziri

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login