Showing 15001 words to 18000 words out of 99653 words
kawai ya rage mata tayi amma iya bacin rai tayi ..jitake kamar taje ta kasheshi ...a fusace ta koma d'aki tana huci tace walahi ya zamo dole kabar duniyar nan matukar ina numpashi to se na ga bayan ka...dana zauna in ga an nad'aka sarki na tashi a tutar babu gwara na kashe kai na.walahi...kafin hakan ta faru kuwa zan kawar dakai daga doran duniya...(ji wani jahilci.....Allah ka shirye mu)
Tana cikin haka sega Waziri ya shigo shima fuskar nan ba annuri ...nan ya labarta mata duk yanda akayi ...
Ta ciza yatsa tace ba komai kaje kawai zan san yanda zan b'ulowa abunn...kabarni dashi kawai......
Direct b'angaren Fulani a kayi da Maysam su Murza se kale2 take anshigo binni se wani washe baki take ta ma manta gidan Maysam tazo...
Babu wani kyakyami fulani ta rungume Maysam...
Itama kuwa batayi kasa a gwiwa ba ta kankanmeta tasaki wani sabon kuka...
Rad'a naga fulani tayi mata se kuma tayi shiru tanagoge hawayen ta.har da yar dariya..
Murad daketa kallonsu tun d'azu a ranshi yace na kusa fasa hawa cinyar Momy tunda har ta rugume wanna kazamar(jifa kai ko kunya baka jiba wai ka hau cinyar Momy. )
Tarba ta gani ta fa'da akayi musu ..Murza an samu kafar kaza se guiguiya take ..tana zuba santi...tama manta da bakin cikin da take
Maysam kam d'aki na mussaman aka kaita ana bata kulawa ....itama yanzu har ta fara d'an sabawa da bawa kuyangi oder duda ita tafi sontayi komi da kanta ..
Kamshi kam duk idan ta zauna se ta bar kanshi a wurin ..
Kyau kam har wani yellow 2 tayi kyawunta da tsantsar yarintar ta ya fito shar da ita...
Karfe hud'u dede aka fara walimar inda mutane da dama suka halarta ...anci ansha inda uban gayar da kyar aka shawo kanshi ya zo wanjen shima albarkacin abokanen shi na wajen aikinshi da sukazo .....amma fuskar nan a d'aure tam...haka aka gama gabani magrib sannan kuma bayan isha za'ayi paty...
Zaune take se kuka take yi anyi2 tayi shiru takiya kuma taki shiga tayi wanka har ana kiran sallar isha'i.
Dasuka ga abun banayi bane se suka kirawo fulani nan suka fita gaba d'aya aka barsu su biyu . ....
Fulani tace Maysam2
Ta d'ago kai idanunta har sun fara yin ja saboda kuka
Goge mata hawayen tayi se kuma ta rumgumeta ..tana d'an bubbuga bayanta tace haba Maysam kukan nan ya isa haka ko so kike ki jawowa kanki ciwon kaine?ko yunwa kike jine?
Ta girgiza kai tace a'a
Wani abun kike so ?ko kuma wani ya b'ata miki rai ne yanzu ya fuskanci hukun ci .
Nan ma girgiza kai tayi alamar a'a
To mi ya saki kukane wai..
Cike da yarinta tace ni bana son zuwa patyn nan ...ni walahi ina jin tsoran shi kada ...se kuma tayi shiru...
Momy tace kada mi?fad'i mun mana ''ma fille'' ....mi Murad d'in yayi miki ne?
Yo ba d'azu damuna zowa ne kawai.....se kuma ta sake yin shiru tace shikenan ma Momy manta kawai bari nayi wanka..
Kan tace wani abu tuni ta shige tolet dan kada tasata dole ta gaya mata..
Batace komi ba itama ta fice a d'akin a ranta tace lallai Yarima yayi sa'ar mata ..tun ba'aje ko ina ba har tasan ta rufe sirrisu duda karanci shekarunta,....kai alhadulillah ..cike da nishad'i ta shiga part d'in sarki dan yau ita ke da girki...
Bayan ta fito aka fara cancad'a mata kwalliya ...wata dakyakiyar shadda fara ce dumki doguwar riga aka bata tasa aka kashe mata daurin dan kwali ...komi na jikin ta ''rouge'(ja) banda rigar kama daga d'an kunne takalmi etc...se dan mayafi me kama da net shima rouge ta yafa ...rigar dama daga sama ta dan matse se daga guiwar aka bude ta ....dukiyar fulanin da hips din nan sun fara fitowa dan bazaka bata su a shekarunta ba.....
Tubarikallah masha Allah abunda yan cikin dakin suke fadi ...inde har baka yiwa Maysam farin sani to baza ka tab'a ganewa ita ce ...Fans naso kuganta kukanku da se kun saki baki da hanci ...kuyangi se zuba mata kirari suke
Takwas saura suka fito ..lokacin kuwa su Murad sun jima suna jiran su....duda acikin masarautar ce za'ayi amman dayake abun nasune se amota za'a tafi ..
Zo kuga bakin ciki kiriri wurin Murza dan har kasa hakuri tayi ta cewa Maysam wly ina bakin cikin wannan auren kuma se nayi duk yanda zanyi na raba auren nan shegiya Mayya me kama da aljannu ..waya sanima ko diyar sarkin wani aljanin ce...ta bankad'e ta ta fice..
Itade Maysam idon wannan shine bata ce da ita komi ba ...se addu'ar neman tsari datayi ..
Ran Murad in yayi goma ya bace banda tsaki babu abunda yake dan ya tsani african time....
Gabanshi ne yayi wani mummunan faduwa sakamakon yin tozali dayayi da fuskar Maysam dake nufo so ...baki da hanci ya saki (kamar Halima da Samira sunga MIP .)ya zubawa sarautar Allah ido banda wata barakallahou fi.........babu abunda yake ambato wani abu yaji ya d'asu me a zuciya kafin ya lalibo yaji miye
Mahmud ya katse shi da fadin kallon ya isa haka kada idon su fad'o sanan yasa hannu ya rufe mishi baki...
Wani haushi ya ji ...Mazgewa yayi ya buga tsaki Mtssss to uban mi zan kallan a jikin yar kauyen ne ...
Shide Mahmud dariya yayi yace ashe shegen ka iya zab'e wannan kyau har haka gata kuma yarinya danya sharat haka ..amma kake wani basarwa kamar baka son auren..
B'ata fuska yayi yace ya ishe ka haka fa to..
Kafin yace wani abu su Maysam suka iso..
Mahmud ya fito ya bude mata baya inda Murad yake yace bismillah amarya
Tana d'ari2 ta shiga motar ya rufe ya zagawo ya shiga danshi ze tuka su..
Wani ni'imtaccen kamki shi ya daki hanci Murad besan lokacin daya lumshe ido ba .....
Itama hakan ta kasance a ban'agarenta a hankali ta bude baki zata gaishe shi gudun kada tayi laifi amma mi?
Wata jibgegiwar tsawa Murad ya daka mata yace d.....
Wash kuyi manaje da wannan..
Fasma
Ahmed Gumel
[8/17, 1:39 PM] A A Dboy: POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚
[8/17, 1:41 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
🅿️ 25__26
Manzon Allah ( ```SAW) ya ce''Dayanku ba zaiyi imani ba har sai na kasance ni nafi soyuwa a gareshi daga dansa da mahafinsa da duk mutane baki daya''
Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi``` .
Wata jibgegiyar tsawa Murad ya daka mata seda ta gigice gaba daya ta qara tsorata dashi yace...ke dabbar inace da baza ki iya gaishe damu ba.... ohooo ko mu kike jira mu gaishe kin ko ? Idiote kawai.......
Jikinta har b'ari yake ta sauri tace ina wuninku Yaya..
Muryarta na dakar dodon kunnenshi besan lokacin da ya juyo da kallenshi gareta ba
Aka koyi sa'a ta d'ago kai itama ...idonta cike da kwalla kad'an ya rage su zubo ...
Habawa idon na sarkewa cikin juna gaba dayansu suka kasa d'auke idon kowa da abunda yake ayyana wa a zuciyarshi .....
Ita tana yaba irin kyan da Allah yayi mishi ne
Shikam gogan gani yayi tana mishi kama da lovely sister dinshi data rasu a SANADIN ACCIDENT dasukayi da dad'ewa.....wata irin tsanar ta yaji yana shigarshi dan kuwa ta tuno mishi kahon zuciyar shi .........kawai beyi wata2 ba ya zabga mata wani kantameman mari seda gefen bakinta ya fashe yace ''que ça soit la première et la dernière fois(wannan ya zama kashedi na farko kuma na karshe) dazakiyi gigin qara saka idonki cikin nawa kai ko kallona na kamaki kinayi da wannan idon naki me kama dana mayu to walahi na lafira seya fiki jin dadi shasha kawai kina yar jinjirar ki amman har kin san ki kafe mutum da ido a ranshi yace walahi Momy ta gama dashi a rasa wacce za'a aura mishi se wannan yar shilar(ni kuwa nace dama na lahira inde dan aljanna ne ai dole ya fita jin dadi nesa ba kusa bama ehe )..
Batace komi ba se hawayen dake makalle su ka zubo shar2 ta dafe kuncinta dan marin ya shigeta sosai ...
Se kuma ya ga rashin kyauta war hakan danshi be cika son dukan mata ba kai ko gani yayi wani yanayi to ze yi kokarin hanawa ..a ranshi yace to pourquoi na mareta ?mi tayi mun...wata zuciyar tace saboda tana famar tado maka da tsohon ciwon kane......
Ita kam kuka take me cin rai duda in silence takeyi..
Ganin sun kusa isowa yasa ya bata Mouchoir yace amshi maza goge mun hawayen nan sanan kuma kiyu mun shiru duk kin wani cikawa mutane kunne da kuka salon ayi zaton wani abun nayi miki....
Mahmud da bece komi ba tun d'azu yanata tukinshi yace M2 ya zaka daki yarinya sanan ka hanata kukan ai abun se yayi mata yawa ...
Wata harara daya zabga mishi yasa shi yin shiru....
Maysam kuwa amsa tayi ta goge hawayen sanan ta gogoge jinin na gefen bakinta ..yar karamar bag dinta ta bude tasa mouchoir din kudun kada ta bashi tayi wani laifin a ranta tace shi kuma wannan haka kalar tashi muguntar take,?
Babu wanda ya sake cewa komi har suka iso ...
Har ze fita Mahmud yace na roke ka kushi ga tare kamar yanda ko wa yake yi ...fais ça pour moi
Bece komi ba ya fita ..ganin haka yasa itama tafito...wani jan tapis me laushi da fleurs (flowers) ne shimfid'e tundaga dede motar har cikin hall d'in ...
Jero wa yayi da ita suka fara tafiya ...da sauri Mahmud ya sha gaban su yace haba alfarma fa na nema kuma walahi su momy gaba daya suna ciki...
Tsaki Murad yayi yace to ya kake so ayi ne dan raini kawai..
Dariya Mahmud yayi dan inda sabo ya saba yace hannun ka zaka zagayo ta baya ka rike kugunta ..itama kuma tayi hakanan se kuma ta kwantar da kanta bisa ka fad'arka shikenan fa
Zo kaga yanda Murad ke mishi wani irin kallo kamar idon ze fad'o kasa ..sunfi 2mn amma ko alamun yi beyiba sema wani juyar da kai dayayi gefe
Mahmud yace haba M2 kufa kad'e ake jira..
Tsaki ya kuma ja mtsss sannan ya sa hannun da niyar d'aurashi a kugun amma mi?yana d'ora hannun yayi maza ya dauke sakamakon wani shock électrique daya ji ..itama hakan ce ta kasance a b'angarenta har seda ta runtse idanu....
Shikam Murad abun ba karamin mamaki ya bashi ba dan kuwa wannan shock din idan ya tab'a late lovely sister d'in shi kade ne yake jin shi ..ya gane hakan ne dan betab'a sake jinshi ba tun bayan rasuwar ta kuma gashi docteur yasha tab'a mata dan yi musu magani amma bejishi ba..
Wani haushinta tare da tsanar ta yaji yana qara d'asuwa a zuciyarshi har wani zafi2 ta fara yi mishi...
Kafin ya gama tunani kiran Momy ya shigo wayarshi yana dagawa ta fara balbaleshi da fad'a taya za'a tara mutane amma dan raini kuki shigowa banci tun dazu kuka zo...kan yace wani abu ta katse wayar...
Bin wayar yayi da kallon se kuma yayi shahada ya daure ya mazge ..ya tattaro jarumtarshi ta last year lol ..ya riko kugun ..
Mahmud yace amariyar mu ke muke jira fa..
Hannun na karkarwa tayi yanda Mahmud din yace takuwa kwantar da kanta bisa kafad'arshi sede dayake ya fita tsayi so duka tsawon nata bakin dede kafad'ar tashi ne ..nan suka fara tafiya a hankali kamar masu jin tausayi kasar..
Suna shigowa kowa ya zuba musu idanu hall din tak a cike yake da mutane wurin uwaye daba haka wajen matasa ma..ko wacce se wani gyara zaman dan kwalinta take ko zata sayu lol....
Dj ya saki kid'a
Masu photo sukace kau ban guri ta ko ina flash kake gani...fulani naga tayi wa Maysam wani abu da hannu wanda bansan mi hakan yake nufiba ..amma ita wanda akayi wa senaga ta wani sunne kai tana dan murmushi kasa2 ...jin ta kara manna kanta bisa kafad'arshi ya sa yajiwo yana kallonta ..haba wannan position ba karamin burge mutane tayi ba ..
A Wasu kujeru na alfarma masu ruwan zinare guda biyu jikin juna ne suka zauna ...
Nan aka fara programme din da fari aka bada takaitancen tarihin soyaryarsu wanda duk Mahmud neya shirya kayanshi ........aka umarce su da su fito su taka rawa duda a tsaye suke dukan su amman zo kaga yanda ake b'arin kudi....
Daganan kuma akace su fito su yanka ''gâteau ( cake )
tare suka yanka se kuma shi ya fara bata ...dayake ya fita tsayi ..kumashi shi baze iya dukowa ba se kawai ya dan dagata kadan dede tsawonshi ta saka mishi ..tafi raf2 kake ji ta ko ina
Can na hango yan Star Writer's Ass se wani washe baki suke ana korawa juice..ana kus2 kasa2 lol
Samira.. Murjanah ..Dala.. Sarah ...Ummi .....Mzz beeberh ...se shoki ake kwasa ana korawa da juice ....
Daga can bangaren na hango members na zuri'amu fans2 suma se ciye2 suke ....
Anyi ciye2 da shaye2 amma fa na juice duk wanda yazu ya cika tumbinsa sanan duk wanda ze tafi to se anbashi wata sac me shake da alherai kan turarenki ..atampopi ..etc...
Se wajejen goma na dare aka tashi wanda a lokaci Murad jiyake kamar yayi fufuke ya ganshi a gida..
To daza su dawo ma seda yaso yayi musu drama .....Maysam tazo kenan zata shiga motar ya kuwa daure fuska yace...
[8/17, 1:41 PM] A A Dboy: POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚
[8/17, 1:43 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
🅿️ 27__28
```Manzon Allah (SAW) ya ce "fiyyayen musulmi shi ne wanda duk musulmi suka kubuta daga sharrin harshensa da hannunsa"
Muslim ne ya rawaito shi``` .
Da zasu dowo ma seda yaso yayi musu wata drama.....dan kuwa lokacin da Maysam tazo zata shiga motar..ya kuwa d''aure fuska yace ke...se kuma yayi shiru sakamakon ganin Momy da yayi se kawai ya shige motar fuskar nan ba annuri se wani muzzire yake ...ganin haka itama Maysam da ta shigo taja bakinta gum.....
Koda suka iso da tayi niyyar fita da sauri ya riko hannunta duk da namijin kokari yakeyi dan ba qaramin dauriya yayiba jin wani irin shock na ratsashi..
Seda yaga shigar Fulani bangaren ta sannan ya jiyo da fuskar nan tashi da har ta canza kala yace dan tsabagen gulma da munafinci miye na wani biyoni dan shinshin daa shegen iyayi kika wani shigo mun mota kamar wata bita zai2 nan ya dinga mata fada ta inda ya shiga bata nan yake fita ba..ya qara da cewa kai ko magana inba nina baki iznin yimun ba kikayi hum yayi kwafa..
Itade idon wannan shine
Abunda ya qara harzukashi kenan ya kuwa kaimata rankwashi seda kwalla ta cika mata ido....
Da sauri tace dan Allah Yaya kayi hakuri hakan bazata sake faruwa ba. Na tuba ka yafen..
Wata uwar harara ya ban kad'a mata yace kima qara kiga yanda zanyi da ke ..ya fice abunshi.
Sum sum itama ta fito ta fice bangaren Fulani ..a ranta tace Allah abun godiya ...
Washe gari wajejen goma na safe Murad ne zaune gaban me martaba ya wani sunne kai banyan ya kwashi gaisuwa ..me martaba yayi gyaran murya yace alhamdullilah Son Allah yanuna mana aurenka ina alfahari da kai nan ya d'anyi mishi nasiha sannan yace game da tarewar matar kace ....nida Fulani mun yake shawarar kawai ka tafi da matarka can England .
Wata irin zufa Murad yaji tana karyo mishi kamar baze ce komi ba se kuma yace Ranka shi dade bawai naki bin shawararku bane amma ni aganina abarta nan se asakata makaranta tayi karatun nan
Ganin ya fara yin nasara ya ci gaba da fad'in ..because a can karatun zeyi mata wahala dade anbari ta gama koda secondary ne seta ci gaba a can din...
Ayi mini afuwa idan na fad'i badede ba
Dan murmushi yayi yace shikenan to Allah yayi mana zabi na alheri
Ameen yace sanna ya fice direct bangaren Fulani ya nufa..a ranshi yace alhamdullilah na rabu da alajakai ..amma inba abun su momy ba ina yar kauyen nan da zuwa England ....
Kwance take ta d'aura kanta bisa cinyaryar Fulani se hira suke abunsu kamar uwa da y'arta gwanin sha'awa...
Suna haka ya shigo palon ganin Maysam bisa cinyar Fulani ba karamin haushi yaji ba...ya qara daure fuska... ..gaidata kawai yayi yayi shiru se wani ku
mbare2 yake...
Da sauri Maysam tace ina kwana yaya ...
Wani kallo yayi mata na irin zamu hadu dinna..ciki2 ya amsa a takaice da lafiya..
Momy ta gumtse dariyata tace wai ni son waya tabo min kaine se gumtse fuska kake.. da safiyar. Nan
Kicin2 da fuska yayi yace haba Momyn ya zaki bari wannan tahau min cinyata
Fulani tayi dan murmushi tace yo inba abunka ba yarima ai yanzu na yayeka ka huce hawa cinya..ka girma ai yanzu kam matarka ya maye gurbin ka ..kafin itama ta haihu ta barwa baby place ko?...
Be iya cewa komi ba amma a ranshi yace wai baby ..bade da niba zakiyi ta jiran gawon shanu
Kuwa .
Maysam kam abun mamaki ma ya bata ta saki baki da hanci tana kallon wannan shiriritar
kawar da zancen yayi da labarta mata duk yanda sukayi da sarki yanzu ..
Dan jimmmm tayi kamar me tunani
Da sauri yace kuma kinga in anan take zatafi sakewa tayi karatu da kyau ..
Shikenan Allah yasa hakan yafi alheri cewar fulani...
Maysam da tun dazu take jin duk hirar se wani
washe baki take tana mirmushi kasa2 dan akwaita da son ecole
Suna haka sega sarki ya aiko kiran Fulani ....nan ta barsu palon cikin su babu me magana ...
Fitarta keda wuya ya ce kuwa ke zo nan.d....
Kuna raina fans love you
all
Fasma ce
Ahmed Gumel
[8/17, 1:45 PM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[8/17, 1:45 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
[8/17, 1:48 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
🅿️ 29__30
```Manzon Allah (SAW) ya ce "ya ku mutane ku tuba ga ubangijinku. Na rantse da Allah ni ina tuba ga Allah a rana sau dari "
Muslim ne ya rawaito shi```
Fitar Fulani keda wuya yace kuwa da Maysam ke zonan wacce