Showing 78001 words to 81000 words out of 99653 words
tace a'a..
Ok to kije ki sake duba karkashin pilonki zaki gani...
Da sauri ta tashi ta shige...koda ta duba se kuwa taga wani envelop .....doko shi tayi ta kawo mishi..
Girgiza mata kai yayi yace a'a ai nakine ki bude abunki..
Ai kuwa tana budewa taga takardun gidane se key ....
Zatayi magana yace gift dinki ne ...takardun gidan wannane da kuma key din sabuwar motar da na sai miki ..kamar yanda al'adar can gida ta tanada ba ..cewa washe garin daren farko za 'abawa amariya gift na fita kumya ..naso baki taki kema washe garin to aman ai ranar tazo mun a bazata shiyasa se yau nasamu ...na baki da fatan banyi lefi ba
Cike da murna ta fada jikinshi tana me jin dadi .tace na yafe ..ai daka barshi ma dan wannan al'adane ba addini ba..
Murmushi yayi.ya rada mata a kunne cewa ina alfahari da ke babyna...ina tayaki murna kin kawo mi budurcinki na gode miki Allah ya albarkaci rayuwarki duniya da lahira...ya biyaki da mafificin alherin sa ...ina sonki wifey ta...
Tana dariya farin ciki tace na gode Allah ya saka da alheri ya kara budi ...je t'aime plus....
Sosai yaji dadin adddu'ar ....se kuma yace to muje daga ciki ki kara nuna mun godiyar ki..
Master room ya fice da ita ..na kuwa mara musu baya dan ganin wacce irin godiya ce da har se anje kuryar naki za'a yita..
Tunda suka shiga suke aikin kissing din su kamar zasu cinye junan su ..nide ina tsaye ina jira ..dan inde wanna ne naga na saba gani ..ai kuwa abu ya fara kankama suka shiga romance ..ina ganin haka na jayo kafafuna na fito ..dan kusan ita soyyayar theori suna fada ne ina sauye muku amma ita pratical ta inda zan fara ma nake rasawa shiyasa nake bar musu dakin๐.. ...tun shi Maysam ta zama yar hannu a bunka ga renonshi yasa wani lokaci babu ko kunya itake nema ..soyyaya kam da tattali junan su duk wanda yagan se sun bashi sha'awa..sun kuma birgeshi ..karfi dayaji ta medasho mrs romantico ..Mark da Mahmud kam banda tsokana babu abunda suke mishi..
Babu ruwanshi da inda suke ako ina soyyaya yake gwada mata ..rayuwa tayi musu dadi ..su duka sunyi bulbul kwanciyar hankali ta zauna musu ..
๐น. ๐น. ๐น
A gurguje pls
Bayan wata ukku
Maysam tayi wani kyau da fari na ban mamaki ..ta kara cikowa musaman kirjinta..har wani fresh tayi ...Murad kam abun nema ya samu se kwasar garabasa yake .....
Yayinda ita kuma kwana biyun nan da zazzabi take kwana ...
Se kuma wani dan banzan kwadayi abu inde me yaji2 ne to zataci shi ..kwade harda na banzan..yau ma suna zaune lafiya2 suna hirarsu irin ta masoya ..can Maysam tace my king zanci hadin boss..
Gyara zama yayi yace miye kuma wani hadin boss..?
Dayake abun na rigima ne se kawai ta rushe da kuka har da shure2 ita kawai hadin boss zataci.
Da kyar ya shawo kanta yace wai dan Allah miye ne sena fita na nemomiki shi ...
Tace garin kwaki da madara da suga kuma ba'a saka ruwa hakanan ake shanshi..
Dafe goshi yayi yace to ni yanzu a garin ina zan samu garin kwaki ..ai tana jin haka ta sake fashewa da kuka tace kenan ma baza ka samo min ba. ..wayoo Momyna ina kike ne..
Babu shiri ya zari key ya fice ..be jima ba se gashi ya shigo ..nan ya hada mata ..tana ci taji yayi mata dadi .har wani lumshe ido take.dan haka rigima ta kwanta ......bayan ta gama yace taje ta dauko hijab dinta sutafi asibiti yayi mata wani test dan tabbatar da abunda yake zargi....
Ai kuwa bayan yayi mata test din ya gano karamin cikin dake makale a mararta na wata 2 da yan kwana ki...
Tana nan zaune yashigo da test daya karbo daga lab..batayi aune ba taji ya dauketa yana juyi da ita ...
Can ya sauketa yace am so very happy today..
Tana kallonshi tace what's happen ne...kake murna haka..
Yace toutes mes felicitations na kusa zama papa ke kuma mama a takaici'' tu es enceinte de deux mois''
Wani waro ido tayi tace what ?ciki?
Yana yin yanda tayi maganar ne ya tsorata Murad ..a ranshi yace kadade fa bata son cikin ....
.
Love you all๐๐โค
Fasma ce๐ yar mutan Zinder
[9/13, 7:47 PM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ ๐๐_*
[9/13, 7:48 PM] A A Dboy: ๐ *STAR WRITER'S ASS* ๐โจ๐
( _Home of spรฉcial ๐ก&extraordinary writers_ )
๐น๐น *SANADIN ACCIDENT* ๐ฅ๐๐น๐น
S.W.Aโ
๐ณ๐ชStory&Written
by
*FASMA* ๐ณ๐ช
Dedicated to all my fans๐โค
๐
ฟ101__102
```Manzon Allah(SAW) ya ce''baya halatta ga musulmi ya leka gida ko dakin wani ba tare da izini ba.
Bukhari ya rawaito shi```
[16/08/18 ร 22:00]. Cike da karkarwar baki yace ee kina dauke da cikina na wata 2 da yan kwanaki ...
Cike da dakewa tace aman de zubar dashi za ayi ko?dan ni ba isa haihuwa ba ..kuma ma karatun nawa fa yakake so nayi dashi
What ?cikin nawa za'a zubar .? Wannan bama magana bace tun wuri ki rufe ta anan ..kuma inde akan karatune sede ki fasa makarantar wly bayan kin haifeshi kya gama inde har baza ki iya ba ehe
Se kawai yaji ta fashe mishi da kuka harda dire2 ita bata san cikin nan dole se an zubar dashi..kuma makarantar ta bazata fasaba.taya ma za'ace ita yar karamar nan tanada ciki tab ..ai kuwa da sake wai anbawa me kaza kai...
Tsawa ya daka mata yace shut up ...walahi cikin nan kamar kin haifeshi kin gama ko kina so ko bakya so...
Itama cike da daga murya tace to mu zuba ni da kai ...
Fuuu ta fice a office din tare da bugo mishi kofar...
Ya mutsa gashin kanshi ya fara tare da fadin inna lillahi wa inna ileyhi raji'un.....mi yake shirin faruwa dani ne ?ya salam....
Da sauri ya bi bayanta amman kafin ya fito har ta shige taxi sunyi tafiyar su ..bin bayansu yayi shima .. A kofar gidan ya sauketa ta biyashi ta shige ...yana shigowa yaga zata shige daki da sauri ya shiga gabanta ....yace pls wify kada kin mun haka wly ina son cikin nan na kwallafa rai na a kanshi....
Maysam kam shafa wa idonta toka tayi tace bata san da zancen ba ...
Murad ya kankance ido shima yace ...dama irin son da kike tinkaho kina mun kenan?
Maysam tace babu ruwan so da kuma cikin dake jikina...ciki ne de nace bana sonshi yanzu ..ka bari sena kara girma zan haifama ko nawa kake so amma ba yanzu ba ..am so young da haihuwa....
Murad yace sukuwa suke da alaka yanzu na tambatar da dama ba sona kike ba tunda har bakya son gudan jini na ....
To ai ba cewa nayi bana so ba . a yanzu nede bana so ...
Kai.yau kam dan karamin yaki sukayi tsakanin su ..har takai Murad ya samata hannu wato ya wanka mata marin da shin kanshi seda yayi nadamar yin shi ...
Ai kuwa Maysam ta hau ta kai kololuwa ..se kawai ta dau fushi da shi ..
To da fari ya damu da fushin nata yana ta rarrashi shima kuma daga baya se yayi forget da ita...
Sede matsalarshi da ita dabata cin abinci ...yana tsoron kada yunwa ta shigeta
Seda suka cinye sati guda cur basa ko magana kai ganin junan su ma wuya yake musu dan tun safe yake tafiyarshi kuma baya dawowa se lokacin daya san tayi bacci ..su duka har wata yar rama da baki sukayi ..dan duk sun damu da junan su tsabar rigimar ta ne kawai ya jefa su cikin wannan hali.....
Yauma kamar kullum dayake abun na rigima ne ..kin bacci tayi ta zauna nan tana jiran shigowarshi ..shima beshigoba se sha daya saura..tunda ya ganta a palo yasa za ayita yau..
Yi yayi kmar be ganta ba ze shige dakin shi da sauri ta shiga gabanshi tace yau seka gayan daga ina kake ..a ina kake cika dare ....
Tsuka yayi yace da kin damu dani da bakiyi mun tambayar nan ba ...to in son sani kike to abunda bikya sone wato ina wajen wacce zan aura ne kuma nan bada dadewa ba tunda ke bakya son gudan jini na ..zan auri wacce zatayi ta haifa mun y'ay'a..ko kinada abun cewa..
Kamar saukar guduma taji zancen ...bata ce dashi komi ba ta shige dakinta ..ranar kam taci kuka...
Tun su Mufeeda basu lura ba har suka san da basa magana ..basu de tambayeta mi ya gamasu ba dan tsakanin miji da mata se Allah...su de kullum cikin tausarta suke tare da bata hakuri ...tabi komi a sannu zata ga sakamako me kyau..
Shima a bangaren shi duk yabi ya fara susucewa kamar bashiba ..ko aikin ma baya meda hankalin shi akai ..Mark shike bashi baki da yayi hakuri ....
Kai abun har ya fara taba ciwonshi ..dan haka Mark ya daga waya ya sanar da Mahmud kan ya lallabashi ko ya gaya mishi mike damunshi ..
Mahmud ya daga waya ya kirashi ..tun suna gaisawa ya tabbatar da bashida lafiya ..cike da rarrashi da dubara yace pls Murad miyasa kake son tada ciwon kane ..?mi yasa baka tausayin kan kane.. ..duba dan yanda kake shan wahala kan ciwon nan?why bazaka bi komi a sannu ba. ..ka rungumi kaddarar Allah ba....
Ajiyar zuciya Murad yayi yace dan baka san mi yarin yar nan tamun bane ...dan taga ina sonta ne na damu da ita shiyasa take mun abunda taga dama ...
Mahmud yace calme down yanzu fada mun mi tayi ma ..
Yanzu in ba ta renani ba yarinyar ta kalli tsabar idona tace wai zata zubar da cikina?.ciki nane fa Mahmud gudan jini na...?kamar zeyi kuka..
Mahamud ya dan bashi baki duk da yasan bata kyauta ba amma se ya nuna mishi da yarinta ne kawai ke damunta har take son zubar dashi ..kuma ma da tana zubarwa da tayi kawai ka lallabata da akwai abunda yasa ta fadin hakan ..nan yayi ta lallabashi har yaji ya sauko ..yayi mishi godiya kamar kullum ..suka kashe wayar..
Itama kuma anata bangaren yaude Su Mufeeda sun tusata gaba kan abunda take fa be dace ba ..ya kamata ta gyara yau har tsawon wata guda kenan fa ..itama kuma ta damu da rashin mijinta kusa da ita ....
Ajiyar zuciya tayi sannan ta sanar musu ai akan tace se ta zubar da ciki ne suke rigimar nan ...
Mariam tace bakida hankali da kike son zubar da cikin ne .....
Mufeeda taso yi mata tsiya amma ganin halin da ake ne ya sata kyaleta ...tace ke miye dalilinki na on zubar da cikin ne ..
Cike da yarinta tace to bakunga yanda ake shan wuya ne wurin haihuwa wasu fa har mutuwa suke..kuma kinga ai bankai haihuwa ba salon kawai naje nayi yoyon fitsari gani yarinya karama dani duka ma am 17 old fa..
.. Mariam tace gaskiya da kinyi wauwauta fa ..ke yanzu bakya son ki haihu a dinga ce miki mama ne..
Se kuma naga Maysam tayi dan murmushi tace ina so mana ..
Mufeeda tace kuma bakya so ace wacce er kice ..kinayi mata wanka ,wasa ..in macece kina mata kitso ne..Manzon Allah ma yana cewa ''kuyi aure ku haiyayafa dan nayi alfahari daku ranar gobe alkiyama.....shin baza kiso ki haifu ki tarbiyatar da yayanki har Manzon cira yayi alfahari dakene .
Maysam tashafa cikin tace tab ai ni kuwa nake so ..kawai de ina tsoro ne...aman kuma fa yanzu na fara sonshi kadan2..dan in naji yana motsi se ina jin dadi kuma...
.dariya sukayi sukace muma kinga zamu zama mama .tunda mu triple.zaki haifa mana baby ...
Mariam tace kuma ai ko wani me rai mamaci ne ..ba dole se wajen haifuwa ba ko yanzu in kwanan mutum ya kare ze mutu dan haka ki fidda wannan abun ma...kuma ma kin sani ko wajen zubarwar ki mutu...bama wanan ba to infa shi kade kwanki a duniyar nan..kada ki butulce wa kyautar da Allah yayi miki mana ..muatane nawa suke so amman basu samu ba ..
Maysam tace hakane kuma fa . abunda yasa ban zubar ba naga Murad yana son shi ne shiyasa ma na barshi koda zan rasa rainane dan duk abunda yake so nima ina sonshi .kawai de banji dadin rashin fahimtar da yayi mun ne...
.suna haka se ga kiran Fulani ya shigo wayarta..bayan sun gaisa fulani tace am so happy for you dauther na ashe tu es enceinte shine kuma baki taba fada mun ba duk wayar da muke yi...daga ke har mijin. Naki
Rufe fuska tayi kamar tana gabanta tana dan murmushi kasa2 ...
Fulani tace dazu Mahmud yake bani labari ..Allah ya raba lafiya ya kawo masu albarka ..
Ameen tace kasa cike da kunya..kuma taji dadi da basu gayawa fulani abunda ke faruwa ba..
Nan.suka dan tattaba hira har take tambayar ta yaushene hutun nasu...
Tace nan da wata guda ne..ta saka mata albarka sukayi sallama..
Ta juyo ta kalli su Mufeeda tace na gode muku hakika kun cika kawaye na gari ..Allah ya qara muna dankon kauna da zumunci ..a tare sukece ameen yar rigima ai yanzu seki tashi ki fara shirin tarbar yayan mu ..
Dariya tayi ta kai musu duka tana fadin kujiye mun yara da iyayi...
A tare suka kama haba suna dariya sukace seku matan aure ....muma de nan da wata biyu ne ..
Haka suna ta tsokanar junansu ta haye sama ..
Dama duk da basa shiri aman kullum seta gyara mishi dakin shi .....kafin sallar magarib ta gama kominta tayi wanka aman kuma tana da yakinin baze shigo yanzu ba dan tunda abun ya faru baya dawowa da wuri..
Ta dauko wayarta ..da kamar ta kira se kuma ta fasa ..can de tura mishi da text nin inze shigo ya taho mata da garin kwaki irin nan ranan dan yau shi babyn ka keson ci...
Lokacin daya karanta har yaso yayi forget da ita to amma se yaji baze iya ba musaman dayaji tace babyn shi..dan haka ya biyo mata dashi ..
Bashi ya shigo gidan ba se goma ..lokacin har ta fara baccin anan palon ..
Ya so kyaleta se kuma ya tada ita ya bata garin ...
Kin karba tayi se ma zuba mishi ido datayi kamar yaune ta fara ganin shi duk yayi yar rama ...shima kallonta yake ta dan rame da ga wuya aman kuma kirjinta da bayan ta bulbul da su ..
Ya sauke ajiyar zuciya yace sakonki ne amsa..
Kin karba tayi cike da shagwaba tace to wa kakeso ya hada mun ne ..
Girgiza kai yayi dan ya lura yau rigima takeji ..bece komi ba ya tashi yayi kitchen dan kamshin turarenta fizgarshi yake.....
Hada mata yayi ya bata ....
Tana kalloshi tace to waze feeding dina ..
Abun nan fa baby ka ne kesan sha fa..
Zama yayi kusa da ita ..ai kuwa ta dane cinyarshi ta bude baki ya samata ...haya yayi ta bata a bakin
Kallonta yayi yana shafa kanta yace baby nane kade . ke ba naki bane
Kanta ta kwantar a kafadarshi tace nawane mane...
Ajiyar zuciya yayi yace pls Wife ki aje rigimar nan muyi renon cikin nan cikin so da kaunar junan mu ..wly ina son yara dayawa kuma kinga ke kade nake dashi ..na rigaya dana rufe pls ki bar cikin nan ki haifa mun shi..ina matukar kaunarshi
Wani kallo tayi mishi tace hum kace haka mana. .ko ka manta waccan lokacin kace daga wajen yarinyar daza aura kake ..shine kuma zakazo kana mun dadin baki ..
Ajiyar zuciya yayi yace keman kinsan na fada ne dan naga ko zaki sauko aman bazan iya kara aure ba .....
Tana hawaye tace to ai kuwa ka cutar dani ranar dan tun lokacin bacci bana iyayi senaga shigowar ka ..
Share mata hawaye yayi yace am sorry wify ni ma se bayan na fada na san ban kyauta miki ba ..kuma nima ai ba wani bacci nake ba ..kullum cikin dare sena bari kinyi bacci nake shigowa na ganki ba karamar azabtuwa nayi ba ..
Maysam tace baka kaini ..dan nayi missing dinka alot ..pls kayi mun alkawari komin rintsi baza mu sake yin nisa da juna ba. ..dan bazan iya rayuwa ba kai ba ...
Suka rumgume juna yace i promise you..
To ya zancen cikin ne ya shafa shi..
Hannunta ta dora bisa nashi tace ina sonshi nima dan duk abunda kake so ina son shi dama tsoron haihuwa ne nake ..kaga gani karama kada naje na mutu ko kuma nayi yoyon fitsari na tsufa da wuri kace bakayi dani..
Dariyar farin ciki da murna yayi yace ..to ai mutuwa tana bisa wuyan kowa kuma da kike zancen tsufa ..so nawa kike son na gaya miki badan jikin ki nake sonki ba....ki kwantar da hankalin ki kin rigaya da kisamu Murad ..
Dariya tayi tace am sorry too da duk irin maganganu danayi maka ...bazan kara ba in sha Allah ..
Rumgumeta yayi yace dama ni ba rikeki a rai ba ..to wai tsaya ma shekarunki nawane..
Tana turo baki tace saura wata ukku nayi 17..
Cike da tsokana yace yawwa shiyasa naga yarintar tayi yawa..
Bubbuga kafa ta fara ..tace kajika ko
Da sauri yace desole wify yanzude a bani abinci naci yunwa nake ji se mu shiga ki nuna mun irin missing din nawa da kikayi ...
Dining suka nufa tana fadin ni bawani nuna makan da zanyi tunda kai ma bakai missing dina ba nima to banyi ba..
Dariya yayi yace to yar rigimata to ai ni missing din ne danyi baya misultuwa ne..
Maysam tace daga yar reno na dawo yar rigima kuma...tana fadar haka tana serving dinshi
Bayan ta gama ta shiga feeding dinshi cike da soyaya kamar yanda suke da .....yace to ai ke din ce kullum da kalar rigimar da kike bullowa...sosai yaci abuncin dan rabonshi dayaci kamar haka har yamanta duk da tana yi mishi kullum ta aje ..to ai ba abinci kade yake da bukata ba har da kullawar ta fimishi komi ma
Koda suka gama tare sukayi wanka...wasan ruwa kam sun shashi kamar kananan yara ga cikinta ya taso masha Allah dan ya kusa wata biyar ....
Suka fito kowa shi ya shirya dan uwanshi ..sannan suka bi lafiyar gado .yau kam abun ban sauki dan Maysam ce