Showing 60001 words to 63000 words out of 94443 words

Chapter 21 - HADARIN GABAS HAUSA NOVEL

16 Sep 2025

180

yi babban kamu wannan hular tafi min samun 100k yau& .. Moddi cikin b acin rai ya d aga mata hannu sai dai ya rasa mai zai ce mata kawai sai ya danne lips d insa da harshen sa ya furta  Fuck you&  kansa tsaye yana kallon cikin k wayar idonta. Safna ta yi murmushi ta ce  Thank you. A hassala ya bar wajen yana jin idan ta sake biyo shi wannan karan sai ya mareta sai Allah yasa bata bi shi ba ta wuce da hular a hannunta, tana shinshina turarensa da k amshin sa ya mak ale a jikin ta. Hararar k asan ido ya bita da ita kafin ya tauna lips d insa a hankali yana furta  Rubbish.


Daga ranar Ya zama na duk inda Safna ta San zasu ha du sai ta bi shi. Ya yi mata jan idon amma sam bata ji. Gashi ajinsu d aya don department d insu guda. Tun kowa bai sani ba har jama a da dama suka targa da yawan nacin da take masa, shi kuma baya gajiya wajen yarfa ta a gaban kowa. Mata da yawa bayan ita Sun kawo masa tayin abota ko soyayya, sai dai kallo guda yake musu su bawa wandonsu iska. Don a idonsa suke hango wani kwarjini da alamun rashin wasa a tattare da shi. Kullum girarsa a tsare idan ka gan shi yana hira to cikin y an uwansa maza ne, wannan kuwa zaka tarar da shi yana faffa dan murmushi.



Bai san abubuwan da suka faru, sai dai lokaci guda ya samu kansa dumu dumu cikin wata irin zazzafiyar k aunar Safna, da ko a mafarki bai tab a zaton zai riski kansa a haka ba. Sha awarta mai zafi ta kama shi ya dinga yin wasu irin mafarkai a kanta abin kamar sammu ko sihiri. Tun yana daurewa yana sharewa Har dai da kansa ya kai kanta wajenta wata ranar Laraba da ba zai tab a mantawa da ita ba. Address D in gidansu ya nema. A shekaru irin nasa Ashirin sai ya dinga ji kamar ya yi k ank anta da zuwa wajen budurwa Amma abinda yake ji a ransa ya hana shi togace kansa daga zuwa wajen Safna. Wanka ya tsala sosai ya shirya sosai cikin shigar da yake tafiyar da Imanin mata. Jikinsa ya d au k amshin masifaffen turarensa na MIYAKI Wanda a lokacin sai ka kai ka kawo kake fesa shi. Ya fita tsakargidan sai da ya ji gidan shiru sannan ya tuna basa nan sun tafi biki k auyen su Didin, sai ya ji missing Didi da addu ointa. Ya d an Shafa kansa kawai yana sakin murmushi da tana nan da ta tuni ta tofe shi da addu a. Fita ya yi daga gidan bayan ya ja k yauren gidan ya datse da mukulli, bai damu da ya yi addu ar ba ya nufi bakin titi direct don samun abin hawa. Inda za shi ya sanar da mai abin hawa unguwar Lamid o crescent. Tabbas Ya san unguwar masu ku di ce don haka yake ganin kamar ya yi tsalle Ya kai kansa inda Allah bai kai shi ba.


Babban gida mai girman gaske nan Mutumin da Ya tambaya ya nuna masa. Nan shine gidan Aliyu Mak arfi d an samari wani ka zo nema a gidan? Kallo guda ya yiwa gidan ya ji kamar Ya koma sai dai so da k aunar Safna tasa ya kasa barinsa komawa. So yake ya bata surprise tunda har yanzu ya san tana son sa ba abinda zai faru In sha Allah. D an d aga kai ya yi yana amsawa Dattijon mutumin. Sai mutumin ya yi murmushi Ya dafa kafa darsa yana furta  Ka kula, ka yi takatsantsan don jama ar gidan basu da mutunci , basu San mutuncin d an Adam ba, gani suke tunda suna da ku di za su taka Uban kowa bakomai ba ne a wajensu. Moddi ya d aga kai yana yiwa mutumin godiya sannan ya k arasa bakin gate D in. Suka gaisa da mai gadin da yake masa wani gani gani sannan ya gaya masa Safna yake son gani&  Mai gadin Ya bi shi da wani kallo kafin ya furta  Dama kai ne bak on da Safna ta ce min ko mu da de ko mu jima zaka zo, idan kazo kuma na barka ka shiga. Na zata zan ga wani gwaska sai na ganka a kan sawayenka& . Moddi ya cije bakinsa yana tattare girarsa waje guda, sai mai gadin ya shiga taitayinsa ganin Alamun Moddi bai zo da wasa ba ya ce  Bari na kira maka ita, shiga da ciki&  Moddi ya girgiza kai yana mik ewa ya ce  Batta kawai. Da sauri Maigadin Ya ce  Afuwa d an samari, Ban fa da fa don wani abu ba. Abin ne Ya bani mamaki ganin irin manyan mutanen da suke zuwa wajenta su fita a mota yau kuma sai na ga kai dai matashi ne da baka zarce shekaru ashirin ba, kuma da alama baka da & &   Ba ni da ku di. Moddi ya fa da yana zuba birkitattun idanunsa kan na Mai gadin yana jin wani zallar b acin rai. Me yasa jama ar yanzu Sun fi girmama ku di ne fiye da mutunci? Da sauri Maigadin Ya girgiza kai yana furta  Afuwa ban san da Soja nake tare ba&  ya furta yana k ok arin zubewa a gabansa. Moddi ya saka hannu Ya d aga shi yana sakin murmushin da bai shirya ba ya ce  Baba wa ya ce maka ni Soja ne? Mai gadi Ya girgiza kai yana furta  Ai ba sai an gaya min ba, kwarjinin idanunka ya isa ya tabbatar da haka, ka godewa Allah irinku ko ido ba a iya ha dawa da ku, irinku k alilan ne cikin Al umma. Bari na kira maka Safnan. Ya shige ciki ya bar Moddi a tsaye cikin zafi da tafasar zuciya ji yake kamar ya juya Amma kuma ya kasa aikata hakan kamar Wanda ake controlling d insa da remote soyayyar Safna ce narke a zuciyarsa& .


Ko minti biyar ba a yi ba, sai ga Safnan ta fito fuskarta fal annuri ya ga ta zuba masa ido. Shima kallon nata yake yana jin kamar ya rungumota a jikinsa. Tana isa wajensa ta furta  Mu shuga daga ciki, na dad e ina jiran wannan ranar sai gash??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????i ta zo yau, gani ga My love. Bai yi musu ba ya bita. Tana cigaba da sarrafa jikinta ba don komai ba sai don ta susuta tunaninsa. Ta kuma ci sa a don gaba d aya sha awar Moddi sai da ta gama tashi. Sitroom ta kai shi. Bayan zamansa ta shiga gida don samar masa abinda zai ci. Jingina ya yi da kujerar yana jin abinda yake ransa yana sake hauhauwa bai San ta shigo ba don idonsa a lumshe yake sai da ya ji ta zauna a daf da shi ta kuma rungumoshi kamar jariri. Ya bu de birkitattun idonsa da suka canja launi yana k ok arin janye jikinsa Safna ta sake shiga jikinsa ta manne k irjinta da nasa a kunne ta ra da masa  Feel Free my dear we are alone. Sai da ya wani irin runtse idonsa saboda yanayin da ya ji. Ta saki murmushi ta sake kai harshe tana lasar kunnensa sannan a hankali ta ra da masa  I love you Moddi, irin son da ni kaina Ban San ya zan kwatanta maka shi ba, abu guda na sani kullum da kai a cikin barci na, kullum kuma sai mun shige cikin wani tafki mai da din gaske fata na yau ka nuna min irin abinda nake imagining a cikin barci. Tureta yake k ok arin yi sai dai zuciyarsa bata son haka. Ajiyar zuciya yake saki kawai bai tab a shiga irin wannan yanayin ba sai yau. Bai tab a kusantar mace haka ba sai yau shi yasa ya ji shi a wata irin duniya. Safna ta samu abinda take tuni ta mik e tsaye ta watsar da abayar da take jikinta sai ga wata b ingilar riga da ta bayyana komai nata a jikinta. Moddi bai san sanda ya runtse ido ba. Yana furta  Ki bari Safna ba kyau. Bai yi aune ba ya sake jin ta shige jikinsa tana wani irin zuba masa hot romance gaba d aya ta gigita shi. A kunne ta ra da masa  Bakomai Moddi, ka saki jikinka ba sex za mu yi ba just romance&  ta fa da tana manna bakinta cikin nasa. Wannan karan duk wata jijiya ta jikinsa ta mik e ji yake a halin da yake ciki ko Sex D in zai iya yi. Sai da ta yi son ranta sannan ta janye jikinta ta kuma baje a k asan carpet tana bin Moddi da wani irin kallo da yasa ya rasa nutsuwarsa hannu take mik a masa tana nuna masa ya zo su kwanta& sai dai take kwanyarsa ta hango masa Didi da dukkan kashedin da take masa a kullum tun bayan da ta tabbatar ya balaga.  Ka Guji Zina Moddi, ka guji Zina tana daga cikin manyan Alkaba ir. Ina rok on Ubangiji duk sanda ka aikata zina Allah ya tona min asirinka na sani. Daga ranar zaka san wacece ni& . Da sauri ya mik e kamar Wanda da yake zaune a kan wuta ya yi hanyar waje yana rufe fuskarsa da black glass don son b oye yanayin idaniyarsa yana Jin muryar Safna tana kiransa da wani irin nishi bai bi ta kanta ba ya fice da sassarfa yana jan istigfari a ransa.


Yanayinsa da rashin nutsuwa yasa kana ganinsa zaka san akwai abinda yake damunsa. Kullum cikin tunani ya saka son Safna sosai a ransa. Yana komawa gida ya tarar da Fateema tazo kallo ta masa ta gane yana da matsala. Hakanan Didi da ta bi shi da nata idanun. Ya zauna yana rik e kansa da Ya ji yana sar? masa. Tun bai yi magana ba suka san akwai matsala. Fateema ta k arasa daf da shi ta zauna kafin ta  dora hannunta a k irjinta ta furta  Kiddo lafiya? Cikjn wani yanayi ya kalleta da raunatattun idanunsa sai kuma ya lumshe su. Cikin wata irin murya Didi ta ce  Muhammad ka yi magana mana, me ya faru? Madadin maganar itama kallonta ya yi yana lumshe idon yana cije leb ensa ya furta  Bakomai fa. Fateemah ta gyara zamanta tana furta  A a da komai fa, ai idanunka Sun bayyana akwai matsala, ka gaya mana kawai. Ya sake rik e kansa yana gurzawa a hankali Ya furta  Mu je d akina mu yi magana&  Fateemah da gaban ta yake wani irin tsalle ta mik e da sauri ta bi bayansa tana fatan koma me ye ya zamo abinda za su iya maganin matsalar tasa. Zama ta yi a gefen katifarsa shima ya zauna daf da ita, yana sakin huci ka dan ba tare da Ya ce komai ba. Tee ta ce  Ina jin ka gaya min Kiddo. Sai da ya cije leb ensa sannan ya furta  Aure nake so na yi& . Da wani irin mamaki take kallonsa ta furta  Aure kuma? Ka San me kake fa da Kiddo? Aure at your young age&  lumshe idonsa kawai ya yi don ya lura sam ba zata fahimceshi ba. Da yana da iko da Ya bu de mata zuciyarsa taga mai take ciki. Da gaske zafin sha awa irin na tashe samar taka yana shirin hallaka shi. Fateemah tab e baki ta yi tana harararsa ta furta  Idan ma mafarki kake ka farka, shekarar ka ashirin da d aya kai ba kowa ba, ba kuma d an wani ba ka ce zaka gingimowa kanka maganar Aure wallahi kada ka sake ma Didi ta ji ka tayar mata da hankali a banza. Daga haka ta saka kai zata fice daga d akin ta ji Ya furta  Adda T, duk abinda ya biyo baya ba ruwana, don abinda na gaya Miki iya gaskiyar kenan har cikin raina& bana son na jawo muku magana zan iya samun y ar ko waye na sauke mata abinda nake ji&  Zuciyarta ta ji ta buga amma sai ta cije ta fice da sauri. Bata yi niyyar gayawa Didi ba, amma ganin kallon Didin take mata yasa ta kasa samun nutsuwar yi mata k arya. Shigowar Moddi ce ta saka su d ago da kai dukkansu. Yana kallon Didi ya furta  Didi kina da lemon tsami, yanzu na tambayi wani abokina ya sanar da ni shine maganin matsalata&  Didi ta d ago tana masa kallon k urilla bai wani damu ba ya zauna daf da ita yana rik e k asan cikinsa ya kwanta rigingine yana cizon leb e. Takaici da wani bak in ciki ne suka saka Fateemah sakin baki tana kallonsa. Bata San rashin kunyar Kiddo har ta kai haka ba, ta tabbata ko bai fito Ya gayawa Didi abinda yake
Ji ba, Didin da kanta zata fassara abinda yake nufi. Didi wani guntun murmushi ta saki ba tun yanzu ba, ta San Moddinta ya girma kuma
Lafiyayyen namiji ne. Kitchen ta shige ta ha da masa Lemon tsamin har da gishiri ka dan sannan ta fito ta mik a masa tana lura da kallon takaici da Fateemah take wurga masa. Hakan yasa ta sakin murmushi tana furta  Ki bar shi Fateemah, lokaci ne yazo haka girman yake ai, a wajen su Maza. A zafafe Fateemah ta ce  Wallahi Didi iskanci ne, da kuma ya raina ni ni da ke, Ya jewa Dijatu da wannan maganar mana idan bata ci ubansa ba, rashin kunya k iri-k iri, shi dole sai ya nunawa mutane ya balaga, a d aki fa Ya saka ni yana gaya min wai mu aurar da shi kada ya janyo mana abin kunya& . Didi ta d an yi dariya tana furta  Allah y a hore abin auren, idan Allah ya hore Ai sai a yi auren, Don gwara auren da yaro ya d ebo maka abin magana&  Moddi ya turo baki ya yiwa Fateemah gwalo ta kuwa sake hassala hakan yasa ta furta  Ai sai ka yi auren, idan kana da sana ar da zaka kula da matar. Ya mik e yana ce mata in dai abinci ne ai Didi zata bata. Ya fita daga d akin saboda jin wani yanayi a jikinsa yana buk atar tsaftace kansa. A zauren gidan ya juyo siririyar muryarta tana sallama. Ya amsa sallamar yana kallonta da k waryar nonon da ta Saba kawo musu talla a kanta. Aa usual yau ma jikinta tas kamar ba wacce tazo daga rigar fulani ba. Ya bita da kallo tun daga sama har k asa sai kuma Ya d auke kansa fuskarsa a d aure Ya kalleta yana furta  Zubo fura ki kawo min d aki na, ke y ar riga& . Ta yi wal da idonta kafin ta saki murmushi tana bin bayansa da kallo wani farin ciki na cika zuciyarta a karo na farko Moddi ya mata magana cikin kwantar da murya ba hantara da kyara, ko dai Allah ya amsa addu ar da take yawan yi ne? Ko gidan bata shiga ba ta durk usa cikin rawar jiki ta fara dama masa furar mai da din gaske. A bakin k ofar sa ta tsaya tana furta  Fillo ga furar&  Cikin wata irin murya ya ce  Shigo Malama& ..




JIKAR NASHE&
'?HADARIN GABAS& & =?L?



24.



NAZEEFAH SABO NASHE&
'?



08033748387.

BRIGHT PENS SECOND BATCH.

&&&
Kamar ba zata shiga ba, don zuciuarta wani irin bugu take yi, sai dai ta daure ta shiga  din. A zaune a saman katifarsa mai tudun gaske d akin sai zabga k amshi yake don Moddi yana da tsafta baya shiri da k azanta kuma sam. Kallo ya bita da shi, kafin ya cije leb ensa yana tunanin abinda zai aikata D in daidai ne, amma abinda yake ji ya shalle tunaninsa, Ya manta DIDI da kashedinta, ya manta da fa dan da zata masa ma. Ya dinga bin y ar riga da kallo kafin ya saki malalacin tsaki ya furta  Zo ki zauna anan&   Ta zauna a ina Kiddo? Fateemah ta fa da don fitowarta daga gida kenan kawai taga kayan Y ar riga da takalmanta, ta San Moddin basa shiri da y ar riga asalima ya tsani ganinta kullum hantararta yake yi. Madadin amsa mata wani takaici ne Ya rufe shi ya lumshe idonsa kawai yana taune leb ensa, banda ma jaraba irin tasa me zai yi da wannna y ar abar da baya mata kallon mace? Haushin kansa ya kama shi don haka Ya cusa yatsun hannunsa cikin gashin kansa yana fisgar gashin da k arfin gaske kamar shi ya masa laifin. Fateemah a hassala ta finciki hannun y ar riga da take tsaye tana ta rawar jiki da alamun tsoro mabayyani a saman fuskarta.  Shashasha, me ya kawoki d akinsa? Cikin rawar baki ta furta  Shi ya kira ni& . Wata harara Moddi Ya zuba mata hakan yasa ta ja baki ta yi shiru, jikinta na sake b ari. Fateemah ma harara ta zuba mata ta yi k wafa tana furta  Da ya kira ki baki da wayo da zaki shiga d akin maza?baki son ko ya kake da namiji ba a wannan zamanin baka sakin jiki da shi, bare irinsu Kiddo da kunya bata ishe su ba&   Kada ki saka ta raina ni, wallahi b allata zan yi.
Moddi ya fa da daga zaunen da yake fuskarsa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login