Showing 84001 words to 87000 words out of 87750 words

Chapter 29 - GUDU DA WAIWAYE bilyn abdull

29 Jun 2024

13352

bakinsu, kusan minti Waya sannan ya saketa cikin sauke numfashi da sar?ewar halshe yace,  zanyi missing Winki sosai Umm-Ruman, zanyi missing Winki da komanki .
Jikinsa ta faWa tana fashe masa da sabon kuka, dan kalmar daya furta tazo matane a bazata, bai taSa furta mata itaba sai yanzun, bayanta ya shafa yana murmushi, kafin ya janyeta daga jikinsa a hankali ya juya ya fice zuciyarsa na suya.
Rumana ta jingina da bango tana cigaba da kukanta, ta Wauki kusan minti biyar a wajen sannan ta koma cikin gida..............
'


*_ALLAH ya gafartama iyayenmu=?-?=?O? [7/28, 1:22 PM] Haleemat M Musa: https://youtu.be/HFjVgQVnmn0



https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo


*_GDW_*



*(26)*


............Gaba Waya yinin ranar haka ta yini sukuku fuska babu walwala, su maman Ama sunyi gulmar harsun gaji, har dare bata iya sakin jikintaba, dan koda su Salima sukazo bata shiga sabgarsuba, tunma suna tsokanarta har suka koma tausayinta da lallashi.
Washe garima dai zuciyarta duk babu sukuni ta tashi, gashi ta gwada Number Wayan layinsa daya cire amma bai shigaba, hakan ya tabbatar mata dai yana a ?asa Win tunda dama babu waya ya tafi.
Su Salima na gama tayata aiki suka tafi gida, ita kaWai suka bari tunda yanzu babu makaranta, sai islamiyya.
Kwanciyarta tayi a Waki, alwala kawai ke fiddota, abincima ?in dafawa tai sai shayi ta haWa tasha ta sake kwanciya.
Kusan bayan la'asarne tana kwance tajiyo hayaniya a tsakar gidan, bata motsaba balle ta fita, dan daga Wakin tana iya jiyo komai, kishiyar Kausar ce tazo gidan ashe take ciwa maman Ama mutunci akan munafunci data saka Kausar ta ?ulla musu wajen mijinta akan biyan kuWin makarantar yaranta.
Hayaniya dai sosai har ma?wafta suka shigo, wasa-wasa dai saiga gida ya cika, dan yanda nakeji ana hayaniyar sosai kamar za'a fasan bangon Waki kawai ya isheni amsa.
Har sukaci suka tsire bayan mijin maman Amatullah Win ya shigo aka raba da?yar ban le?aba, sai fatan shiriya da nake nema musu kawai.
Tun daga wannan ranar maman Ama da Kausar suka shiga gaba, babu mai kula wani a cikinsu, nidai nawa kallone, duk da kowannensu yana neman laSewa ya shigo jikina danya soki Wan uwansa, sam bana basu fuska nikam, danaga ma abin zai zama takura saina koma yin har wanke-wanke a babbar robata a cikin Waki kawai, dama dai shike fiddoni tsakar gidan harna daWe asamu damata, wani lokacin kuma su Fa'iza keyi.

Ranar da Yah Ahmad ya cika kwana goma da tafiya ina kwance a Waki bayan sallar zuhur ina kallon film Win da Abu ya turomin a waya kira ya shigo, Saro-Saro Number Yah Ahmad da yay save da suna *My N2* ta bayyana, wani farin ciki ya kamani, na lumshe idanu ina haWiyar numfashi da sauri-sauri, kamar maijin tsoron taSa wayar haka na danna alamar amsawa, kafin nakai wayar kunnena a hankali.
Dagani harshi babu wanda yay magana kusan Seconds goma.....
 Babie R ya Ahmad ya faWa a hankali cikin katse shirunmu.
Idanu na sake lumshewa ina murmushi, nima na amsa a hankali da faWin,  Uhyim Yayana .
 Har yanzu dai Yayan? ya sake faWa cikin sanyaya murya.
Dariyace taso kufcemin yanda yay maganar irin kamar a shagwaSa Winnan, na danneta da ?yar, amma sai jinai yace,  Dariyama kike mani ko? Babu damuwa zan rama ai nima .
 Ba dariya nakeba fa Yaya, ina yini? .
 Badai ha?ura zanba saina rama, ina fatan kina cikin ?oshin lafiya? .
 Alhmdllh Yaya, sai dai kewarkafa .
DaWi ya kama Ahmad jin furucin Rumana, yay murmushi mai sautin da har take jiyowa,  Nima hakan take Babie R, gaskiya kice na dawo gida .
Dariya Umm-Ruman ta sanya masa, dan yanzun kam ciki shagwaSa yay furucinsa na ?arshe, tace,  Tab ai yayana idan ta nice ka dawo da gudu ma, to amma kuma banason ka wahala, kai zamanka ina nan ina maka addu'a .
 Da gaske Babie na? .
 ALLAH kuwa yaya tai maganar da alamun jin kunya.
 Tom shikenan ta hannun damar, yanzu miye labari? .
 Labarai kam da yawa yayana .
 To wanne zan samu daga ciki? .
 Saika zaSa ka darje .
Yace,  Inye kaga Ahmad Wan gatan Ruman, to abani na soyayya .
Siririyar dariya Rumana tayi tana rufe fuska kamar tana gabansa, tace,  Kai yaya ALLAH sai nake ganin kamar ba kaiba .
Dariya sosai ta bashi shima, dan haka ya shigayin kayansa,  Wato kamar ba niba ko? To ai kece kika maidani hakan Babie R, shiyyasa nake yaba ?o?arin ki, dan na kula da zafinki kikazo dan kin tsare ko ina babu wasa .
 Nagode Yayana Rumana ta faWa tana share hawayen jin daWi dake silalo mata saman fuska.
 Nine ya kamata na gode miki babie na, yanzu dai ki huta abinki, muna kasuwane, dama nakirane saboda yanzun nan na Wora layin akan waya, idan muka tashi zan kira kinji .
 To Yaya ALLAH ya bada sa'a, sai anjima .
 Okey babu damuwa, amma idan na sake kira karnaji wannan Yayan .
Murmushi Umm-Rumana tayi, koda ya yanke saita sumbaci wayar tana rungumeta a ?irji.
Tun daga wannan kiran sai yazam kullum da daddare Yaya Ahmad saiya kirani, nikuma nakan kirashi da safe na gaishesa.

?angaren su Maman Amatullah kuwa sunyi gabarsu ta kusan sati uku suka koma suka sake Winkewa kuwa, a raina nace kudai aiki ya sama.
Tunda kuma suka ?yalla ido suka ganni da babbar waya a hannu duk sai hankulansu ya tashi, a daren ranar muna jiyo Kausar na tafka rigima da mijinta akan sai ya saya mata babbar waya.
Shiko yace baida kuWi yanzu, idan zatai hakuri da tata tayi, idan bazataiba to saita sayama kanta shidai baida.
Wannan furuci ya kawo musu rigima sosai, dan har cemasa take mijin Umm-Ruman Wan balaguro da bai kaisa komaiba gashinan ya sayama matarsa tana Waga musu hanci a gida da ita, wlhy bazata cigaba da ri?e waya mai madannaiba itama ?ar shafi Winnan takeso mai shan jini.
Wannan al'amari ya daWe yana bani mamaki, da safe koda na gaisheta ?in amsani tayi, nasan ban mata komaiba dan haka na watsar da lamarinta, ita dai hassada ga mai rabo ai takice.
Ita dayake Maman Ama tafita bariki da wayo sai bata nuna ko a fuskaba, amma abun na sassakar mata rai sosai, da tanada dama saita kaSe shegiyar wayar waran a ?asa ta kwararratse muga tsiya.


_______________________________

A sati ukun nan da Samina ta Wauka a gidan Ma'aruff komai ya gama susuce mata, soyayyar da take tunani yay mata tanadi ko alamarta ba gani takeba, ashe Ma'aruff ri?a??en Wan giyane, sannan kullum dare sai ya fita ta rasa ina yake zuwa?.
Karfe taran dare nayi zai fice daga gidan, bazai dawo ba sai Waya, wani lokacinma Wayan ta wuce yake shigowa, lokuta da dama kuma cikin mayen giyane, yazo yayta mata amai mai wari, yakumace saita gyara, idan tai masa gaddama ya kusanceta da ?arfin ?wanji na tsantsar mugunta ya lakaWa mata duka dole tayi tana kuka.
Idan gari ya waye kuwa yayta bata ha?uri akan shi baisan yayiba, zata zauna tai masa nasiha yay shiru kamar ya Wauka, cikin kulawar juna zata taimaka masa ya shirya ya wuce office, idan ya dawoma zaka gansa normal, har ya nuna mata ?ar kulawa suyi Wan soyayyarsu idan yanada bu?atarta ya sauke nauyi, amma taran dare nayi duk wayon dazai mata yabar gidan ya sanshi.
Gaba Waya ta rasa a ina matsalar take?, ga mahaifiyarsa ?iri-?iri take nuna bata sonta, hakama ?annensa, sau?inta Waya sunajin shakkarsa kuma ba zuwa gidanma sukeba sai idan ta kama dole.
Amarya nayin ?iba itadai rama tayi, sai wani haske take ?irjinta ya cika yay fam, ga shegen kwaWayi dake yawan damunta, sau?inta ma idan tace ya sayo mata abu yakan sayo, sannan bai rageta a ci da shaba ta kowanne fanni, jin daWi da kayan more rayuwa na cikin gida komai bata rasaba, dolene idan kazo gidanta ka kirata mai sa'a, sai dai matsalar tanaga farin ciki, dan kuwa kaso Waya bisa uku kawai take samu, shima wani lokacin batama samun.
?awayenta fa kullum cikin zuwa suke ganin Wakin amarya kashi-kashi, kowacce tanaji inama itace cikin wannan daular.
Idan suna ma kansu addu'ar samun ya tata saitai ta kallonsu kawai, dan kuwa kallon kitse sukema rogo.
?annenta ma suna zuwa, hakama dangin mama gaje da ?awayenta, sauran yaran gidansune dai har yau bataga ?eyar kowaba, hatta da yayarta binta da suke ciki Waya batazo mataba.
A koda yaushe mama gaje da inna mari cikin aiko mata da kayan mata da ?an ?ulle-?ullensu na wurin malamai suke, kuma duk tana ?o?arin yi, amma ta kula Ma'aruff shegen taurin zuciyane dashi, wani lokacin idan tai wani abu sai taga kamar ya kamashi idan yana kwantar mata da kai, har sai ta fara murna sai kuma komai yazo ya burkuce.
Babu abinda ke Waga hankalinta irin shan giyar da yakeyi, ta tsani warinta, ga aman da yake mata mai azabar wari, har kasa cin abinci take idan ta tunosa.

Yau ma dai haka ta tashi batajin daWin jikinta sosai, ta daure da ?yar ta haWa masa breakfast duk dan ta sakashi farin ciki, ga kuma maganin da inna Mari tace ta zuba masa wai zai ?ara lalacewa a kanta, duk dai tayi yanda akace tazo ta jere abincin a dani.
Da taimakon dattijuwar mai aikinta ta gyara gidan, dayake ba anan take kwanaba, zatazo da safe ne da yamma sai ta koma gida.
Hakanne ya ?ara kawoma Samina rufin asiri har yanzu babu wanda yasan halin da take ciki na ?unci game da halayen Ma'aruff, danta daure ko mama gaje bata sanarma ba har yanzu.
Wanka taje tayi tai ?ar kwalliya dan sam batajinta dai-dai, dama dai tunma tana gida ba isashshiyar lafiyarne da itaba, tana daurewane kawai a zatonta zirga-zirgan bikine, to yau dai sosai takejin ciwon a jikinta.
?akin Ma'aruff ta shiga, yana kwance cikin bargo yana kwasar barcin da giya ta haddasa masa, tunda tazo gidan kullum sai ta tashesa da safene yakeyin sallar asuba, to sanda ake sallar shi hankalinsa bai gama dawowa jikinsa ba ta ina zaiyita?.
Yanzunma da ?yar ta iya tadashi dan kar yayi lattin Office, ya tashi yana mata masifa, da yake harta fara sabawa sai batace komaiba ta taimaka masan dai har bayi inda ta haWa masa ruwan wanka.
Bayan ya shiga dawowa tai da nufin ta gyara masa Wakin kamar yanda ta saba amma sai hakan ya gagara saboda jiri dake kwasarta, dole ta du?a gaban gadon ta kifa kanta kan gadon.
A wannan yanayi Ma'aruff ya fito ya Sameta, kamar zai shareta sai kuma ya matso yana yarfa mata ruwan hannunsa,  K lafiyarki kuwa? Kina zaman miye da baki gyara Wakinba? kinsa na fito inata taka datti .
Samina bata iya bashi amsaba, bakuma ta Wago ta kallesa ba, shima saiya watsar da ita yay haramar yin sallar asub??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????a, lokacin takwas ma fa ta wuce>?&? @&.
Yana cikin yin sallarne Samina tai baya yaraf ta faWi.
Saurin idarwa yay ya matso yana taSata, jin ta suma sai abun ya bashi mamaki, ya shiga kiran sunanta yana murza tafin hannunta, amma ina ko motsi bataiba, ruwa ya tashi ya Webo a gaggayce ya yayyafa mata, sai lokacin ta kawo numfashi,  Lafiyarki kuwa? Miya sumar dake haka? .
Da ?yar Samina ta buWe baki tace,  Sweet banda lafiya wlhy .
Hannu ya aza bisa wuyanta, yaji zafi sosai,  Tabbas ga jikinki da Wumi ma, ni saima yanzu na lura kin rame da yawafa, ba?ya cin abince halan? .
Murmushi kawai Samina tayi tana haWiye kukan da yake shirin taho mata, shi tunaninsa abincine ke kawo ?iba kawai babu kwanciyar hankali?.
 Kinmin shiru ina miki magana? .
Kallonsa tayi, sai kuma tayi murmushi tana girgiza masa kai,  Inaci mana .
 Shikenan bara na shirya muje asibiti, idan kuma bazaki iyaba bara na kira Adam ya dubaki kawai .
 Ka kirashi Win to kawai .
Kamata yay ta koma saman gado ta kwanta, shikuma ya Wakko wayarsa ya kira abokinsa Adam daya kasance likita.
Kafin Adam yazo ya gama shirinsa na fita, a Wakin ya barta yaje yaci abincin data shirya a dani Win, yana tsaka dacin abincinne Adam ya iso.
Bayan sun gaisa ne yayma Adam Win tayin abincin amma sai yace yayi breakfast shi.
Umarnin shiga Wakinsa kawai ya bashi yaje Samina na can, babu wani alamar nuna kishi koda a fuskarsa, cigaba ma yay dacin abincinsa hankali kwance Adam kuma ya shige Wakinsa.
Samina na kwance Adam ya shigo mata sa?a?a babuko sallama, wannan abu ya sosa mata rai, ta kumaji zafin Ma'aruff, domin dai ya nuna bama ya kishinta matsayinta na matarsa ta sunna, tsabar takaici ma saiga Adam zaune Wane-Wane a bakin gadon da take kwance, sirrinsu kuma dukda bata taSa kwana a kansa ta daWin raiba.
Haushin hakanne ya sakata ita ta sauka ?asa, amma ko a fuska Adam bai nuna ya damuba, saima tsokanarta da cewar  Amaryarmu kinsha ?amshi .
Murmushin ya?e kawai tai masa.
Tambayoyi ya shiga mata, yanda take bashi amsane ya sakashi kafeta da idanu, daga ?arshe ya bata tsinken gwajin ciki yace taje tayi.
Bata musaba taje tayo yanda yace, ta fitone ta iske Ma'aruff ya shigo, yana zaune kusa da Adam suna magana, sai dai ta lura kamar Ma'aruff Win a rikice yake, tsinken ta mi?ama Adam ta koma kan sofa ta kwanta.......
 My friend da gaske fa akwai cikin nan .
Wata zabura Ma'aruff yayi yana faWin,  Kai bazai yuwuba Adam, duka yaushe akai aurenma da za'ace ta Wauki ciki? .
 Kaga Calm down Please, bara na Wiba jininta yanzu zanje na dawo .
Ma'aruff baice komai Adam ya Wiba jinin Samina da suka Waure mata kai tama kasa cewa komai balle tunanin inda suka dosa.
Tunda Adam ya tafi Ma'aruff ya kasa zaune ya kasa tsaye, sai kai kawo yake a Wakin, ita Samina ma barci ya kwasheta a wajen.
Ba jimawa kuwa sai ga Adam ya dawo, tun a yanda Ma'aruff yaga fuskar Adam Win ya tabbatar akwai dai cikin.
Adam ya mi?a masa result Win, jikinsa har Sari yake wajen amsa ya duba.
Takardar ya jefar a tsawace yace,  Impossible Adam, cikin wata biyufa!!? .
Yanda yay maganar a tsawace ne ya farkar da Samina mai barci, a kunnenta yake faWin,
 Ai koda cikinnan a gidan nan ta samesa ba'a wajeba wlhy ban shirya haihuwa yanzuba ballema Wan shege, dolene a zubar dashi yanzun nan .
Sosai Samina ta ?walalo idanu waje,  Sweet wace irin maganace wannan haka kakeyi? Ni dai to baza'a zubarmin da cikiba inason kayana, tayaya za'ai mu Wauki laifi biyu bayan na zina kuma ga kisan kai? .
Harara ya maka mata yana sake harzu?owa kamar zai maketa,  Ke dabbar inace da baki fahimtar abinda muke faWa?, kina tunanin zan bari ki haifa mana Wan shege ne a cikin zuri'armu ki gurSatata? To idanma barci kike ki farka wlhy, Wan halak Winma ban shirya amsaba balle na shege, inhar wannan cikin nawane bawani daban yayisaba dolene a zubar dashi....?

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login