Showing 78001 words to 81000 words out of 87750 words

Chapter 27 - GUDU DA WAIWAYE bilyn abdull

29 Jun 2024

13339

Sai dai suna shiga yaga abokansa sun wuce da ?an uwansa ya saki hannun Saminar, Wakinsa ya nufa ya barta a falo tsaye, tun tana tsammanin fitowarsa harta ?osa ta bishi, tsabar rainin hankali iskesa tai harya shiga wanka, Wakin ba ba?onta bane, tunda ansha kawota cikinsa a aikata abinda akeso da ita a ciki, sai dai an canja kayan cikinsa, waje ta samu ta zauna tana tsumayen fitowarsa.
Koda ya fito ya ganta kallo guda yay mata ya Wauke idanunsa, cigaba yay da shirinsa kamarma baisan tana Wakinba, ita dai Samina mamaki sai kuma Waure kanta yake, gani take tamkar ba Ma'aruff Winta bane mai sonta da ?aunarta tare da tattalinta ga komai.
Bayan ya gama shirinsa tsaf yazo ya zauna a bakin gadon yana kunna lap-top, ga kofi daya ciko da fresh milk ya ajiye gefensa.
Kasa jurewa Samina tayi ta mi?e ta koma kusa dashi ta zauna tanata zabga ?amshi mai daWi kuwa.
Murya a raunane tace,  Wai lafiya kuwa Sweet? .
 Mi kika gani? yay tambayar ba tare daya kalleta ba.
Da ?yar ta haWiye busashshen yawun bakinta tana zuba masa mayun idanunta irin nasu Ahmad,  Sweet ka canja min, sai kace ba kaiba, kamar baka Wokin ganina a gidanka matsayin amarya matarka ta sunna? Yanzu wane angone za'a kawoma amarya amma hankalinsa nakan aiki .
Wata ?ar dariyar rainin hankali yayi ya juye gaba Wayansa yana kallonta, yayinda yake kai kofin madararsa a baki yana sha.
 To ke kuwa banda abunki wane zumuWi kike son ganina a ciki? Babu wani abu ba?on a gareni daga wajenki ai, kokuwa wannan faudar da zanen ?unshin zan zauna kallo? yay maganar yana lakato kwalliyar fuskarta a Wan yatsa.
Wani mugun tsorone ya kuma dirar mikiya a fuskar Samina, tai galala da baki tana kallonsa ba tare da ta iya furta komai ba.
Bakinsa ya taSe yana kauda kansa daga kallonta,  Miye abun mamaki a zancena, kema dai kinsan kowane ango yana rawar jikine ga amaryarsa saboda abunda zai amsa mai muhimmanci a gareta, to ni kuma an bani tun a waje ai, mizanma Woki kuma yau? .
Hawaye masu azabar zafi suka fara gudu bisa fuskar Samina saboda kalaman da Ma'aruff yake gasa mata akan abinda shine yafi ?arfinta ya amsa ba itace ta bashiba, hasalima tabi duk hanyar da zatabi danta tsare abunta sai irin wannan ranar amma saida ya ruguza mata shirinta.
Tashi tai ta fita da gudu tana kuka, ya bita da kallo yana taSe baki, sai kuma yaja tsaki yana faWin  Kajimin wawuyar yarinya, ballaga kawai mtsowww .

Samina kuwa Wakinta ta shiga tunda dama ta sansa, ta faWa kan gado tana fashewa da wani kuka mai ciwo, farawa da iyawa kenan, daga tarewarta Ma'aruff ya rasa dami zai tarbeta sai wannan rashin mutuncin?.
Kuka tasha bana wasaba, ga maganin matan da aka Wirka mata sai cizonta yake, har mararta ta fara mata ciwo.
Ganinfa zata halaka kanta kusan biyu na dare ta sake mi?ewa ta koma Wakin Ma'aruff.
Kwance ta iskesa hankalinsa kwance yana barci, cikin sanWa ta haye gadon tare da Waga bargon ta shige cikin jikinsa ta ?an?amesa.
Cikin jan tsaki Ma'aruff daya farka yace,  K wane salon iskancine wai haka ina barci zakizo ki tadani? .
Banza tai masa ta fara masa salon data san yana saurin ruftawa, da zafin nama ya tureta daga jikinsa.
 K banason rashin mutunci fa, mike damun tunaninkine? .
Kuka mai tsuma zuciya Samina ta fashe masa dashi tana ro?onsa ya taimaketa karta mutu, sai faman ri?e mara take tana matse baki, ga hawaye wasu na bin wasu.
Shiko kallonta yakeyi da maWaukakin mamaki, shi sai yau yake fahimtarma abinda mahaifiyarsa ke faWa masa akan rashin dacewarsa da wannan yarinyar......
Katse tunaninsa Samina data manne masa a jiki tayi, ya janye jikinsa yana hararta,  Wlhy ki kama kanki, ni na aikeki kisha abinda zai hanaki zaman lafiyar? Can kije kiji da matsalarki ni dai barci nakeji, dan haka tashi kibarmin Waki kokuma na fitar dake wlhy .
Sabon kuka Samina ta fashe dashi tana dur?usawa a gabansa tana ro?onsa, amma sam ya?i saurarenta saima faWi yake ta fitar masa a Waki, inba hakaba wlhy zai lakaWa mata duka, abinda take son shi baida ra'ayinsa yanzun.

DAREN FARKO ya zama DAREN WAHALA, Inji amarya Samina dake neman shiWewa saboda azabar ziwon da mararta take mata, ruwan sanyi kam harta gaji da she?a ma jikinta ta sada?ar mutuwa zatayi kawai kafin wayewar gari, tayi nadamar biyema su mama gaje da suka dinga Wirka mata magunguna duk dan ta burge Ma'aruff, kuka kam tayi harma ta rasa hawayen zubarwa, Ahmad ya faWo mata a rai, yanda yay wani irin murjewa ga wani she?i da choco fatarsa keyi, kawai saita shiga kawosa cikin ranta a wani irin yanayin daya sakata kuma fashewa da kuka, dan kuwa tana ?iyastashi a rantane zuciyarta na hasko mata Ahmad tare da Umm-Ruman.
Jitai tamkar numfashinta zai bar gangar jikinta lokacin da hakan yazo mata a cikin rai.


___________________________________

Ahmad ma kam baisan tanaiba, dan tun sanda ake dambarwar abokan ango sunce bazasu Wauki tsoffi a motaba ya shigo gidan ya kaWa kan matarsa suka Wauki hanyar gida.
Tana sashensu sunashan hira da Amminta da ?annen Ammi da sukazo bikin Zainab taje ta sanar mata sa?on kira daga Ahmad akan tazo su wuce gida.
Sam bataso wannan tafiya ba, dama ga tsoro a ranta na abinda ya faru a daren shekaran jiya, Ammi tai mata tsawa ganin ta?i ko motsi balle shirin tafiyar.
Tashi tai tana matsar hawaye ta kimtsa ta fito, a sashensu ta iskesa suna faWan da suka saba shi da Sakina, tun suna ?anana idan tace masa ?aninta sai ya Sata rai saboda bayaso, to har yanzu da take a gidan aure ga ?a?a ba dainawa sukaiba, dan ko gidanta yaje sai sunyi.
Ta girmesan amma tsiran bawani baneba, shiyyasa hakan ke bashi haushi.
Su Yaya Maryam nata musu dariya Rumana ta shigo, ya zubama kan Sakina ran?washi yay saurin nufar hanyar ?ofar gida yana faWin Rumana ta samesa a waje.
Sosai yanzu kowa ke musu dariya har Ayyah da Gwaggo, dan kuwa Sakina taji zafin ran?washin nan sosai.
Ya tsaya mana inba tsoroba, kuma zata kamashi saita rama.
Ita kanta Rumana abun nasu ya matu?ar bata dariya, dan haka tabisa da kallo tana murmushi.
Sallama taima su Ayyah dasu Yaya Maryam Win ta fita, lokacin anata hayaniya a ?ofar gida da abokan ango, dube-duben inda zataga Ahmad takeyi, duk da kuwa ?ofar gidan akwai hasken wutar nefa da aka kawo.
Jin an kama hannunta tai saurin juyowa, ganin Yah Ahmad ne ya sakata sauke ajiyar zuciya a hankali, baice mata komaiba yaja hannunta suka bar wajen.


&&&&

Duk da Ahmad ya lura da fushin da takeyi sai ya shareta kamar bai fahimci abinda take jima haushin ba, lokacin da suka shigo gidan shiru dan kowa ya shige Waki ya kwanta, Ahmad ya buWe musu ?ofa suka shiga.
Kayan jikinsa ya rage itako Rumana ta samu waje ta zauna tanata kumbura fuska.
Baibi takanta ba ya haWa ruwan wanka ya tafi yowa, har ya dawo Wakin tana a inda ya barta, murmushi yayi kaWan yana girgiza kai, yasa tawul ya goge ruwan jikinsa ya shiga shirin barci.
Sai lokacin itama ta mi?e ta Weba ruwan ta fita, da kallo kawai ya bita amma uffan bai ce ba???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?.
Itama dai wankan tayo, lokacin data shigo harya kwanta, sai dai ba barci yakeba waya yakeyi, Rumana ta kalli agogon Wakin sannan ta kallesa, duk da bataji da wa yake wayarba hakan ya bata haushi, tako sake tsu?e fuska waje guda.
Duk abinda take Ahmad na lure da ita, ta kammala mutsu-mustun shirinta tazo gefen gadon nesa dashi ta kwanta a takure.
Dai-dai nan ya ajiye wayar shima, matsowa yay tsakkiyar gadon ya jawota ta dawo jikinsa.
Hancinsa saman dokin wuyanta yana hura mata iska yace,  Kodai mu koma ne kima amaryar zaman Waki? .
Tasan ba?a ya faWa mata, dan haka tai shiru, murya a sha?e ya sake faWin,  Dake fa nake magana .
 A'a ta faWa tana ?an?ame jikinta saboda abinda yake mata da hannunsa a cikin jiki.
Bai sake magana ba sai sabon salo daya canjama kwanciyar tasu.

 Yau Winma dai babu sau?i cewar Umm-Rumana a zuciya tana share hawaye bayan ta gama gurzuwa a hannun jaruman mazaje.
Da taimakon Ahmad yau Winma ta kimtsa jikinta tanata masa kuka, da yake kukan da biyune harda haushin ?in barinta ta kwana gida sai na yau ya nema finma na shekaran jiyan, shi dai Ahmad idanuma ya zuba mata, sai dai a ?asan ransa yanajin tausayinta dan shi kansa yasan shiWin bana wasan yara bane, tunda yana a ganiyar ?uruciyarsa ne, kuma yanzunma aka fara wasan>?-?.
Yanata lallashinta ta sigar shafa mata baya har barci ya kwashesu a haka su dukansu.

&&&

Washe gari Ahmad na gida har azahar bai fita ko inaba, hakanne ya saka Rumana fahimtar itama dai bazataje ko inanba kenan.
Bataga fuskar tambayaba kuma dan haka tai shiru da bakinta sai haushi dake cinta a zuciya.
Bayan anyi sallar azhar Winne Zainab da Ni'ima ?anwarta sukazo, taWanji daWi, dan kayayyakin bikine wanda Ayyah ta haWo tace a kawo mata, a wajensu takejin ai suma su Yaya Maryam duk sun tafi gidajensu ma, gidanma sai iya dangin mama gaje ne kawai da suke shirin zuwa buWar kai gidan Samina.


_________________________________

Ko wacce amarya tana saka daren farkonta a jerin tarihin daren tunawarta koda takai tsufa saboda muhimmancinsa a gareta, sa Sanin Samina daya zame mata daren ba?in ciki da wahaltuwar ciwo, da safe tashi tai tamkar wadda aka tsamo daga bakin kura, tayi wujiga-wujiga cikin azabar ciwo, ga kukan wahala datasha idanu sunyi luhu-luhu.
Har lemon tsami sai da ta samo da?yar a kicin Winsu tasha amma bataji yanda takeso ba, sai da taWan samu kanta kaWan harta sami damar gyara jikinta tai wanka, bataga ko ?eyar ma'aruff ba a gidan kuma bataji motsinsa ba sam, gashi koWan abincin da akan kawo daga gidan surukai washe garin kai amarya ita babu wanda ya kawo matashi.
?ar kazar amarcin da ango yake kawowa nanma bata sameta ba a daren jiya.
Komai ya dagule mata ta kowanne fanni, har zuhur bataga kowa ya le?otaba ga yunwa ga damuwa ga ciwon mara, falo ta dawo ta kwanta cikin kujera tana hawaye, a lokacinne taji ana ?wan?wasa ?ofa.
Tashi tai bayan ta ciri tissue dake saman center table Win falon ta goge hawayenta taje ta buWe, ?an uwan mahaifiyartane da sukazo buWar kai.
Matsa musu tai suka shigo tana musu sannu da zuwa, su dai sai binta suke da kallo.
Duk da sunsha mamakin ganinta ita kaWai a gidan sai basuce komaiba, yanda akasan amarya da farin jini sun zata kodai dangin mijinta sa iske wasu a ciki, duk da dai sun kula ?an gayune kowa rayuwarsa yake babu ruwansa data wani, kuma yanda mijin nata yake firi-firi babu alamar kunya a idonsa ma ya hana kowa raSarsu.
Yanayin da suka ganta wujiga-wujiga basu kawoma kansu tana cikin damuwa baneba, ca suke kawai dai angone ya mori amarcinsa musamman lura da yanda take tafiya da sukayi, ita kuma ciwon marane ya sakata tafiya a duddu?e=?#?>?-?.
Bata iya faWama kowa halin da take cikiba har suka gama hidimarsu bayan la'asar sukai shirin tafiya, a lokacin kuma motar ma'aruff ta shigo cikin gidan.
Ya fito daga mota sai wani tsume fuska yake tamkar baiga waWanda suke a gidanba, kamarma zai wuce bazai gaidasu ba sai kuma dai miya gani oho masa, ya tsaya ya gaishesu cikin rashin girmamawa ya wuce abinsa.
Wannan abu kuwa ya saka kowa a cikinsu yaye baki suna binsa da kallo harya shige, ita kanta Samina abin ya sosa mata rai.
Su dai duk sun tafi zuciya a saSule, yayinda wasu suka gumtsi abin faWa da yaWawa kuwa.

Samina na shiga falon taci karo da Ma'aruff tsaye yana cika yana batsewa, harara ta zuba masa tana jan tsaki zata wucesa.
Baice mata komaiba ya fisgi hannunta ya jata Wakinsa saikace wata abun banza, saman gado ya wurgata kawai ya afka mata.
Sosai Samina taji warin giya a jikin Ma'aruff, hankalinta yay matu?ar tashi, duk da a bu?ace take dashi sam batajin daWin yanda yake mu'amulantarta yanzu, ga warin giya ya addaba ma, tsabar baisan abinda yakeba kuma danna mata bakinsa kan nata, yun?urin amai samina ta fara tana kuka wiwi, Ma'aruff ya cire bakinsa jin zatai masa amai yako kaftama fuskarta mari.
Kuka mai tsuma rai Samina ta saki, dama gashi da mugunta yake kusantarta saboda baisan ina hankalinsa yakeba, kuka take tana ro?onsa yayi ha?uri, ta tuba.
Cikin maye yace,  Ba ke kike bu?atata tun jiyaba, dan uwarki kin samu ma shine zakimin yanga ya ?are maganar yana sake kafta mata marin daya sake gigitata.
Yana samun nutsuwa kuma ya kwarayo mata amai a jiki mai azabar wari ya koma gefe yana sauke numfashi...............
'


_KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_

_*KAUNARMU:* =؋?d'?NA MAMUH GEE_

_*DAURIN GORO:* =؋?d'?NA HAFSAT RANO_

_*ALKAWARIN ALLAH::* =؋?d'?SAFIYYA HUGUMA_

_*GUDU DA WAIWAYE:* =؋?d'?NA BILLYN ABDUL_

_*IGIYAR ZATO:* d'?=؋?NA MISS XOXO_

_CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_

_GUDA DAYA DARI BIYU_

_GUDA BIYU DARI UKU_

_GUDA UKU DARI HUDU_

_GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_


_DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_

*_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN=?G?=?G?_*


2260792279
_MARYAM SANI_
_ZENITHBANK_

saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin=?G?=?G?
*07067124863*

*_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*=?G?=?G?

*09032345899*


_Sayen nagari, maida kuWi gida masoyan asali=? ?=?;?>?p?>?p?=?
?=?
?=??=??=?L?

Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASAN=??=?I?



*_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*=?-?=?O? [7/28, 1:22 PM] Haleemat M Musa: https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo


*_GDW_*



*(25)*


..............Samina ma aman ta shiga kwararawa.
Ma'aruff ya tashi zaune da ?yar yana faWin,  Kai wai k dan uwarki amai kikemin ma a Waki? To aiko saikin shanyeshi shegiya sauran titi, ?ilama bani kaWai kike baiwa ba ya ?are maganar yana kai mata wani bahagon bugu.
Dan wuyama Samina yanzu kasa kukan tayi, babu ko Wigon tausayinta a ranshi ya tashi yashiga lakaWa mata duka, ta ?waci kanta da ?yar zata gudu, yace wlhy idan ta fita sai ya mata mafiyinsa tazo ta gyara masa gado da Waki, uwartace zatazo ta goge wannan aman?.
Dole Samina ta tsaya dan duk a birkice take, ga tsoronsa ya kuma tasiri mata arai, tana kuka ta nannaWe zanin gadon, shiko yana tsaye ?yam a kanta da belt Win wandonsa.
Haka ta haWa ruwan morping tazo ta tsaftace gadon zuwa tsakar Wakin, Ma'aruff kuwa na tsaye a kanta, sai da yaga komai yay masa need sannan yace ta haWa masa ruwan wanka, kuma saita wanke bayin, danshi ya kula wai batada tarbiya, toshi zai koya mata tasa a gidannan=??>?-?.
Duk uban aikinnan da Samina keyi a bubbuWe take tafiya saboda Sarnar da Ma'aruff yay mata na afka mata, duk

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login