Showing 48001 words to 51000 words out of 87750 words

Chapter 17 - GUDU DA WAIWAYE bilyn abdull

29 Jun 2024

13345

daren farko ga amarya daman? .
Hawayen da suka zubomin a saman fuska na share ina cigaba da girgiza kai dan na kasama magana.
Ahmad dake haWiye dariyar yanda Umm-Rumana ta rikice da ?yar ya kuma zazzaro mata idanunsa, danshi duk yana yine danya ?waSeta da wuri karta saka kanta a wannan masifar ta shegen gulma, shiyyasa tunda suka tare a gidan Wabi'un maman Ama basu masaba har mijinta, sam bayason mu'amularta da Umm-Rumana Win.
 Kinga daga yau, bama itaba, ko wannan da aka kawo jiya karnaga wata aminta ta haWaki da kowace shegiyar mata ama anguwarnan ba gidannan kawai ba, inko hakan ta kasance kema kinsan sauran, tashi ki ban waje .
 Kayi ha?uri dan ALLAH Yah Ahmad, zan kiyaye insha ALLAHU, amma dan ALLAH ka yafemin .
Duk da ta bashi tausayi sai cayay kawai,  Ya rage naki .
Tashi Umm-Rumana tai ta koma gefe tana cigaba da sharar hawayenta.
Ahmad dake buWe zani Waya zai fara yanka yace,  Wlhy kika bari Mudan yazo yaga waWannan hawayen ko, saina sassafaki a Wakinnan .
Babu shiri Rumana ta goge hawaye tsaf, sai ko ga Mudanseer ya dawo Wauke da leda yellow mai layi-layi.
Yana ajiyewa ko zama baiyiba yace zai koma yana da aiki a shago, gashi zaije makaranta da yamma.
Godiya nai masa yay mana sallama ya fice.

Haka na tashi na fidda cefanen, Yah Ahmad nata yankan Winkinsa da duk ya maida hankalinsa wajen. Sai da zan fita waje girkine yace nayi anan ?ofar Waki basai na fitaba.
Duk da nasan zafin wuta zai ?arama Wakin zafi haka nabi umarninsa tunda risho Win ba haya?i yakeba, kayan miya kawai na fita na wanko tare da Wanyen kifi da Yah Mudan ya sayo mana a waje nazo Waki na ni?a a gireta, kifin kuma nai ?o?arin sashi a wuta danna Wan tafasa da kayan ?amshi na rage masa ?arni.
Maman Ama kawai kake iya jiyowa a tsakar gida da yaranta, amaryarmu kuwa suna Waki sai dai kajiyo sautin dariyarsu.
Da yake girkin bawani mai yawa bane dan danan nagama girka mana shinkafa jalof, wadda a ido kawai dolene ta birgeka saboda aikin nutsuwa ne, na kwashe a kula gaba Wayanta na gyara wajen kamar banyi komaiba.
Har lokacin kuma Yah Ahmad nata yankan kayan, sai lokaci-lokacine yake amsa waya idan an kirashi, nama lura mafi yawa abokansane ke tambayar lafiya? Sunga bai fitaba, saiko Customers masu amsar Winki ko masu kawowa............
'






*_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*=?-?=?O? [7/27, 6:06 PM] Sis Hajiyyaye: *ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER*

07067124863

*Ko kuma*

09032345899


*ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*=?O?
https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo



*(16)*



.............Kiran sallar zuhur da akeyine ya saka koda na gama gyara wajen sai ban zauna ba, na Wauki buta na fita.
Ina fitowa Amaryar jiya da mijinta suka fito daga bayi da alama wanka sukayo tamkar Wazun da safe, harga ALLAH ban kawo komai a raina ba, saima sannun da sukaimin na amsa na shige banWakin.
Na fitone idona ya sauka akan mama Ama dake le?e ta Windown Wakinta, sai dai ganin kamar na ganta ya sakata saurin sakin labulen, kaina kawai na girgiza, na zauna bakin rijiya ina alwala.
Sai ko gata itama zumut ta fito da buta a hannu, tazo gab dani take faWin,  Amarya an tashi kenan?
Kallonta nayi da ?ar fara'a nace,  Ai dama ba barci nakeba, aiki nake yima a ciki .
Tai wata ?ar dariya idonta ?yam akan jelar gashina,  Ai najiyo ?amshi har nake zance da zuciyata akan yau kuma amarya a Waki ake girki? Ko kayan daWi za'aci tunda naji ?amshin kifi na tashi .
Nace,  A'a, kawai dai dan Yah Ahmad na gidane na zauna saboda na tayashi hira .
BuWar bakinta sai cewa tai  Ku hirar kuke, wasuko da ranar ALLAH suna gado suna murzar juna, wannan matar inaga da bamu da maza a gidannan lallai da munsha kallo, aini yau naga bariki wai wanka da miji da tsakar rana .
Shiru nayi danni sam maganar tata tazomin a baibai, na farko dai ban gama fahimtar gundarin maganar ba, na biyu kuma bansan minene matsalarta da wannan amarya ba, miye laifi idan tayi wanka da mijinta? Bayan malamin islamiyyarmu ya taSa bamu wata ?issa da MANZON ALLAH ke wanka da *Nana Ai'sha (R.A)*.
Zaram na mi?e saboda fitowar Yah Ahmad daga Waki, a du?e na ?arasa alwalar maman Ama na tsaye a kaina, tana jiran Yah Ahmad ya gotamu ta Wora maganarta daga inda ta tsaya.
Da azama na bar wajen ganin ya nufi bayi, na faWa Wakina ba tare da na sake koda waiwayenta ba.
Gaskiya matarcan lamarinta na bani mamaki da Waure kai, shikenan kai bazaka damu da rayuwarka ba sai ta wani, dole nazo na ro?i Yah Ahmad komawa makaranta kodan gujema halayyar maman Ama ta son kafa da'irar gulma a gidannan.

Ina idar da salla ne na fara kimtsa kayan danaga ya kammala yankawa, sai biyu suka rage bai taSaba, na tattare ?yallayen na saka a leda suma na share Wakin dan ya samu wajen cin abinci.
Ranar dake a tsaye tasaka garin Waukar wani mugun zafi, da ace ina da dama kayan zan cire nasha iska wlhy.
Haka dai na gama shirya masa abinci a tabarma na Wauki kofi ina zuba ruwa, bisa tsautsayi na Wan zubar, wanda na gama zubawa na Wauka nakai gaban abincin nasa, sannan na dawo ina duba tsumma danna goge wanda na zubar.
Abinka da sabuwar leda, ashe na Wan Wisar da mangyaWa a wajen sanda nake girki, koda na goge wajen kuma ban lura da nanba,, ga ruwa ya zuba, ina Wora ?afata da dube-duben inda ruwan ya zuba kawai naji na tafi gaba Wayana, sai gani ?asa.
Fashewa nayi da kuka saboda wani azabar zafi daya ratsa ?ashin ?afata da ?uguna.
Sosai nake kuka dan na kasa tashi, bansan yaya akai kunnen maman Ama ya jiyoniba, sai gata ta shigo jiki na Sari tana tambayata lafiya?.
Ganina ina kuka rike da ?afa da hannu Waya, Wayan kuma na ri?e ?ugu ya sakata faWin,  FaWuwa kikayine? .
Kaina kawai na iya Waga mata ina cigaba da kukana, takai hannu zata taimaka min danna mi?e sai ga Yah Ahmad yay sallama ya shigo.
Da mamaki ya kalli maman Ama Win sannan ya kalleni fuska babu walwala,  Miya faru? .
Maman Ama ta buWe baki zata bashi amsa nai saurin katseta....
Kuka na kuma saka masa wanda ni kaina nasan harda taSara nace,  FaWuwa nayi .
Hannuna dake cikin na maman Ama ya kalla, ba tare da ya kalleta ba yace,  Barta kawai zan tada ita .
Koda ta sakeni a zatona zata fita, sai naga matarka ta gyara tsaiwa tana kallonmu sai kace wasu tv Winta.
Wannan abu da Maman Ama tayi ya zafi Ahmad a zuciya, dan haka da gayyar cusa mata ba?inciki ya rungumi Umm-Rumana ya Wagata cak zuwa saman gado, tunda ya fahimci matarnan muguwar ?ar sa ido ce.
Aiko tamkar ya sani, dan tsayawa tai taga yaya za'a kwashe, daga ita har mijinta sun fahimci Ahmad bai taSa taSa Rumana ba, har gulma suke akan hakan, wai baya son Rumana hankalinsa nakan Samina har yanzun.
Wani irin zaro idanu tayi na tsagwaron mamaki, maimakon ganin hakan ya sakata fita saita sake ma?alewa.
Rumana kuwa tunda Ahmad ya Wauketa jitai hawayen sun gudu saboda tsabar al'ajabi, sam bata kawo hakan a ranta ba, jitai kawai jikinta na wata irin tsumar tsoro, dan a rayuwarta hakan shine na farko gareta.
Ya kwantar da ita a gadon sai dai rabin jikinta na saman jikinsa, a hankali yace,  A inane kika buge? .
Hawaye Rumana ta matso da suka cika mata idanu, ta nuna masa ?afarta, ?ugun kuma kunya takeji shiyyasa ta kasa nuna masa dukda nan yamafi ?afar buguwa.
A mamakinta sai gani tai ya tura hannunsa cikin rigarta ya shafa ?ugun yana faWin,  Shinan bakison a taSane ragguwa? ya ?are maganar da matsa wajen.
Jikin Rumana har rawa yake ta ?ankame Ahmad ba tare da ta shirya hakanba, ga wani siririn kuka data sakar masa na jin zafi, bai bartaba yanata matsa wajen yanda ?ashin zai saki.
Ita ko ta ru?un?umesa tamkar zata koma masa ciki. Dauriya kawai Ahmad yakeyi, amma gaba Waya jinin jikinsa yamutsawa yakeyi ta kowacce kafa, tsigar jikinsa yanda ta tashi ya saka kowanne gashin jikinsa fitowa ta Sularsa. Karo na farko a rayuwarsa da ?amace ke a jikinsa kwance, abinda ya jima yana kissimawa da Samina kawai, a yau sai ga saSanintace kwance a jikin nasa. Kasancewarsa gwanin kamewa yasa baka fahimtar yana a mawuyacin hali koda a fuskane, saima kalmar Sorry da yaketa ambatama Umm-Ruman a hankali yana cigaba da murza ?ugun .
SaWaf-saWaf maman Ama ta fice a Wakin wani abu na tokare mata ma?oshi, dan ita gani tai soyayya suke a gabanta kawai.
Duk yanda Ahmad yaso daurewa ya kasa, hakan yasashi zamewa ya kwanta yana saka Rumana sosai a jikinsa, wai shinan duk azuwan gyarane, ta?i tsayawa ya matseta, wannan damar Rumana da azabar matsa gurin ciwo ya isheta ta kuma mannema Ahmad sosai tana kuka da ro?onsa dan ALLAH ya bari hakanan, akwai zafi sosai.
Sam shi baima san tanaiba kam a yanzu, dan Wiff kunnensa ya toshe, salon yanda yake matsa mata wajenma kawai zai baka tabbacin ya fara canja tasha ne.

Har maman Ama taje Wakinta sai ta kasa daurewa, tsabar hassada nacin ranta ta kasa zaune ta kasa tsaye, maganin zafi ta Wauka ta dawo Wakinsu Umm-Rumana, tunda ta Waga labule taga yanda suke mai makon ta koma da baya sai catai  Yauwa ga maganin zafi kozata shafa a wajen insha ALLAHU zai saki .
Yanda tayi maganar da ?arfine ya dawo da Ahmad hayyacinsa, ya buWe idanun da suka canja launi da ?yar, kafin ya yun?ura ya tashi zaune da Umm-Ruman a jikinsa, ita tanata shashshekar kukane, shiko sai ajiyar zuciya yake saki a jere kamar jaririn dake neman abinci bai samuba.
Fuskarsa mugun tamke yakai dubansa ga maman Ama, kamar zaiyi magana sai kuma ya fasa saboda yasan muryarsa zata iya fallasa tsantsar bu?atar dake a tare dashi a halin yanzu.
Maman Ama ta ajiye musu maganin zafin gefen gadon ta fice kamar gaske, amma saita ma?ale a bakin ?ofa.
Umm-Ruman ta raba jikinta da nashi tana share guntun hawayenta, murya a matu?ar sha?e yace,  Sannu, kawo ?afar muga itama .
Rumana ta marairaice idonta na sake cika da ?walla,  Yaya dan ALLAH ka bari na huta sannan, ALLAH akwai zafi .
Kansa ya girgiza yana kamo ?afar,  Waya ce miki idan aka barshi anjima bazakiji zafinba, saima kinfiji fiye da yanzu ya ?ara maganar yana matsa ?afar itama.
Nanma ta Wanyi kuka tana rirri?e masa hannu saboda ?afarma ta Wan bugu, sai da ya tabbatar ta matsu sosai ne ya sauka a gadon, jakkarsa ta kaya ya buWe ya fiddo maganin zafi, dan ko kallon wanda maman Ama ta ajiye baiyiba, a ?afar ya fara shafawa kafin ya kalli Rumana cikin Wan Waure fuska yace,  Juyo bayan ki Waga rigan .
Cike da jin kunya Rumana tabi umarninsa, shiko yay mursisi yana shafa mata a wajen. Bayan ya kammala ya mi?e tsaya yana cewa,  Kwanta kiWan huta na minti biyar maganin ya shiga wajen sosai .
Babu musu ta kwanta tana gyara rigarta, shiko ya ajiye man zafin saman mirror ya koma saman tabarmar ya zauna.
Yun?urawa tai zata tashi tana faWin,  Bara na saka maka abincin .
 Barshi zan zuba kawai .
Yay maganar yana buWe kular abincin.
Dole Rumana ta koma ta kwanta, Ahmad kuma ya zubama kansa a binci a filet Win da Umm-Ruman ta ajiye.
Sai ya samu kansa da yawan kallonta, kaWan-?adan idonsa sai ya kai gareta.
Rumana kuwa barcin wahala ne yay gaba da ita ba tare da ta shiryama hakanba.
Maman Ama dataji shiru sai ta kama gyaran murya, da faWin,  Sannu amarya kinji Ahmad duk yana jinta, amma sai yay kunnen uwar shegu da ita, jin an?i bata amsa taja ?afafunta ta koma Waki.


&&&&&&&

Koda na farka bayan la'asar kaina kawai na gani a Wakin, babu kayan da ya yanka, sai kular da abinci kawai ke ciki da kofin ruwa, filet da ?aramin kofi da yay amfani dasu ma can na hangosu ya saka a robar da nake tara wanke-wanke.
Sakkowa nai daga gadon, dukda har yanzu ina Wanjin zafin amma ba kamar Wazunba, takarda dana gani sa?ale a hannun kofin ruwan na zare ina warwarewa.

_Idan kin tashi kici abinci, ga maganinan kisha kuma._

Iya abinda kawai aka rubuta kenan a jiki, nai murmushi kawai, a raina nace da mijin Novel ne bazaije ko inaba saina tashi, ya bani abincin da kansa da maganin, ?ilama har wanka zai mini.
Ayyana hakan da nayine ya saka ni tuna yaya Samina, sai nayi saurin faWin  ALLAH ka ciremin wannan ragon tunanin a raina, dan kuwa suma marubutan suna saka wani abunne kawai dan nishaWi, wani abun kuma dan ?ara ilimi da gyaran zaman takewar aure, amma ga irinsu yaya Samina nan mai makon su duba abu mai muhimmanci su Wauka a ciki sai suka Waura rayuwarsu bisa mara muhimmancin, na tuna randa naji tana faWama mama gaje itafa auren irin mijin Novels shine burinta, kuma sai ta cikashi, maimakon naji mama gaje ta kwaSeta sai cewa tai shi mijin novel Win yaya yake ne? Samina!.
Ina jiyosu Yaya Samina na bata labari tiryan-tiryan na wani littafi da take karantawa suna dariya.
Na girgiza kaina kawai ina murmushi, daurewa nai na fita Wauro alwala.
Maman Ama dake jan ruwa a rijiya ta kalleni, sai naga kamar fuskarta babu fara'a, amma sai ban kawo komaiba, sai dai kuma maganar da tayice ta sakani kallonta.
 Oh ni Amarya sai yanzu aka tashi? .
Murmushi na mata,  Wlhy kuwa Maman Ama bansan barci ya kwasheniba, ashe har anyi sallar la'asar .
 Ina kuwa zaki sani, daga gyaran ciwo an koma soyayya, ni shiyyasama na fito na baku waje, dan naga kun manta dani a Wakin. dama su maza idan kana amarya ai jinka suke kamar ?wai a cokali, sai an fara haihuwa Waya biyu sai labari ya canja salo ta ?are maganar da ?yal?yalewa da dariya tana cigaba da faWin,  Muma fa duk anmana mafiyin ma wannan tarairayar, shiyyasa da ake muku yanzu sai muga abun kamar maimaici .
Murmushi kawai na sake iya yi mata, nace,  ALLAH sarki kawai nai wucewata bayi.
Duk da Maman Ama ta girmeni, kuma rayuwar gidanmu ba irin haka bace, ba kuma wasu ?awayene daniba bayan su Fa'iza na fahimci alamar jin haushin kulawar da Yah Ahmad ya nuna a kaina cikin maganar maman Ama, sai kuma yanzune zuciyata ta sake gane yawan tsogumi da maman Ama keyi akan amaryar gidan, dan taga mijinta na bata kulawa, to ALLAH ya ?yauta, ashe shiyyasa yaya Ahmad yaymin gargaWi Wazun.
A bayin ma nayo alwala ta dankar na tsaya wajen nazo na gittata tana Wibar ruwa da yin wakar barmani choge.
Wuceta nai kamarma na

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login