Showing 180001 words to 183000 words out of 190707 words
suit masu bala'in
tsada cikeda respect akace kanada 1hr kayi wanka ka chanza kaya Mr President
zai gana dakai aka wuce aka fita,
dakin Maheer yabida kallo kafin yawuce bayi almost 30mins yayi yana wanka all he needs right noW is matarshi he just
wants Yasmeen ko kadan baida natsuwa kawai so yake yasami natsuwa da ita ko
yajishi daidai fitowa yayi ya shirya tsaf yayi wani kalan kyau dudda yarame but he's still looking good kyanshi ya fito sosai sak Maheer dinshi, shigowa SA
yayi to Mr President yabama Maheer
hannu ya amsa yaces hall we"gyadamai kai maheer yayi suka fito zuwa wani
babban office na shugaban kasa da president da manya manyan top officials harda representative na UN suke awajen ga NTA people suna broadcasting event
din live, duk mikewa tsaye akayi ganin Maheer ya shigo everyone
a offfce din yaau clapping for Maheer
dan murmushi yayi yacigaba da tafiya
har zuwa wajen Mr president yabashi
hannu suka gaisa sannan yazauna kujeran dake next to mr president wanda shi aka ijiyema ita,dogon magana akayi da maheer shugaban kasa yace Nigeria nabaka hakuri bisa laifin da aka maka, sannan gwamnati na zatai compensating
naka ta hanyar
awarding naka million daya daya na tsawon shekarun da kayi aduniya dan technically kai yaron gwamnati ne, gwamnati tabaka naira miliyan talatin
da biyu Mr Maheer" tafi akahauyi office
din, shugaban kasa yace "gwamnati
takara baka babban gida na kanka
dazaka zauna da iyalinka shugaban kasa
yace "akarshe kuma gwamnati ta yafe
Maka duka laifukan ka sannan inamai
tabbatar ma da nigerians cewa matar data cutar da Maheer zata. fuskanci hukuncinta yanzu haka an kamata tana tareda yan sanda, kasarmu kasace na
kwarai Mai baiwa kowa hakkin su dan
haka muna kiraga kowa da kowa da
akwantar da hankali peace should rain"
tafi akahauyi aka bama Maheer papers yayi signing na komi da aka
bashi sannan aka tashi ana tafi anan live din yakare, sai gaisawa ake da Maheer kowa nason Ya tsaya yayı hoto dashi Senator yazo ya tsaya gefen maheer suna hoto cikin whispering yace "hope sunana
bazai fito aharkan nan ba" batare da maheer yanuna kaman yanamai magana
ba yace "remember cash payment nakarba awajen ka u are safe, ur name
baya database námu but nabar business din yanzu saidai ka nemi supplier awani
wajen' saidai nan suka sama hoto yawuce
sai wajen karfe dayan dare aka gama komi still government car yamaida maheer har gida.yasmeen na kwance kan gado duk ta kalli live da akeyi da Maheer
dan dakin datake ta
TV hakama Ammi duk tare suke kallo,
jiyan zuciya tasauke har kasan ranta taji
dadi shikenan yanzu maheer dinta is a
free Man, yanzu ita yaya zatayi? Bama tasan menene faith nata ba? Kayanta
duka Baba ya kwaso, yace zai rabasu gashi Baba baice komiba yanzu idan Maheer ya aiki mata da saki ina zatasa kanta?? Ta tambayi kanta saikuma zuciyanta yahau tashi sai amai
Ammi tazo ta mana taimaka mata.
Motansu na parking dawani irin qudu
Hamad yazo ya rungume Maheer yace "Alhamdulillah, Alhamdulillah, bantaba Sanin maheer ina matukar frin ciki" zaka fito yanzu ba, Alhamdulillah murmushi Maheer
yayi yadan tureshi yakalli Malah yabashi hannu sukai side hug yace "welcome sir" Ahmad hannu yabama Maheer suka gaisa yace welcome Maheer" takardun da papers da aka bashi daga villa yabama Ahmad daidai nan Baba uca AM yace "wat bazaku bar mini yaro yashigo ciki ba" dan
murmushi Maheer yayi yawuce wajen
Baba suna biyeda shi rungumeshi sosai Baba yayi
suka shiga ciki suka zazzauna Baba yamanna mai peck agoshi yace kunga lamarin ubangiji ko?I'dan ba Allah ba
madaukakin sarki .waya isa waya keda
dabaran wanke maheer yafitar dashi kunya sannan yabashi wannan dubbannin masoyan dare daya"?kowa jinjina kai yayi adakin, Baba yace "Allah kenan baya bari nagari ya cutu batare da
yabimai hakki ba Alhamdulillah mun godema Allah" Hamad yace Maheer wai how come Adamu of all people yazo yabada evidence yazama witness?" Ahmad, Maheer yakalla. alamun yabasu
amsa Ahmad yace Hamad kanninka
kwaro re, he played Adamu in his own
game" Ahmad yadanyi shiru yace "tun kafin auren Maheer da Yasmeen ya lura
ana binsu yakira squad nashi akarmai
bincike wanda ke binsu yagano yaron
yagano Adamu ne ya aika yaron, yayi
tracking everything akan yaron down to
Adamu dake hotel tareda Hajiya duk
yasan wannan Ahmad yay murmushi yace
"Maheer yasan Adamu just wants
money, he wants to rule empire sabida
kudin dake ciki bawai dan he care about Hajiya ba ko kudinta ba so ya
aikani Wajen Adamu yace naje na sanar
dashi zai bada every detail na kampanin
nan, dan one mistake dasukayi shine
tonamai asiri dasukayi aka kawoshi prison batare da sunyi tunani if he's going
down bashi kadaí zai tafi ba harda hajiya da empire da komi dan babu wani details na organization din nan dabai sani ba"
Ahmad yayi dan dariya ya
Maheer yacemin nacemai yasan kudi da
yakeso inhar zai bashi evidence na Hajiya tafadi komi datamai da bakinshi he promise Hajiya kadai zai bada bandashi sannan zai bama Adamu kudaden kampanin to abinda yafaru kenan
cikeda mathaki Hamad ke kallon Maheer yace "to yanzu naga an kama hajiya anyi freezing all accounts din empire da komi anyi seizing all assets
nata to wani kudi zaka bama Adamu"?
Dariya Malah yayi yace "Mr Hamad kaga all clients namu inhar ta bangaren Maheer
sukazo cash payment yake amsa a hannunsu, yanzu.kaga koda akai freezing accounts dinta police kan only trace clients din hajiya bana Maheer ba, clients din Maheer are fully protected ranan dayabar business din yasa
Taura musu Sako yabar business din yabasu contact nawani Spanish guy dinshi dazasu iya dinga saya awajenshi, ya goge duk wani abu nasu, sannan kudaden da ake biyanmu in cash awani rami muke binnewa ranan ma anan naje nadebo wasu kudi nakaima prison warden nasu, Oga ragowan kudin kakeson bama
Adamu?" Gyadamai kai Maheer yayi alamun eh, kowa yakalli
Maheer Baba yace to Alhamdulillah baka babu sana'an nan kudaden nan naji dadi yanda baka bukatansu ba tatatara Abama
Adamun shi yasani, yanzu abinda nakeson namaka magana akai shine
matarka Fateema yaushe-zamu shirya
muje mubasu hakuri adawo da ita komi yawuce? Dan lumshe idanu Maheer yayi yabude ahankali yace "Baba bazamuje ko'ina
ba, nariga nabamna mahaifinta hakuri, and I've served my punishment, the remaining decision nasu ne" dasauri
Hamad yace "good maheer good! Wlh
I suppot you dari bisa dari, yanzu sune zasuzo subamu hakuri, rashin mutuncin
da CP yamana hardakai Baba yamawa yazo yabamu hakuri inba hakaba shiya
auri diyar tashi wlh bazamu je ba koba hakaba Malah
da Ahmnad" atare sukace "kwarai kuwa"
tó some extend Baba ya yarda dasu. amman kuma yasan yanda Maheer keson yarinya ko yanzu ma dauriya kawai yake,
Ahmad yace Maheer zaka bude social media accounts ka godema dubbanin
mutanen dasuka fito sukai fada on your
behalf and claim your go fund me account
dan yatsine fuska Maheer yayi yace Hamad open it for me" dasauri Hanad
yaciro iphone din maheer dake aljihun
shikuma Maheer yawuce sama. suna budemai IG, tiktok, Twitter, da facebook before one hour anyi verifying nashi
adukansu, zokaga followers from countries daban daban, Hamad yatura wani hoton maheer mai kyau yasaka suit yayi mahaukacin kyau daga
wayanshi to wayan Maheer yayi posting
hade da lafiyayen caption na godema
jama'a Wallahi within 1hr about 200,000 comments akan post nashi hamad yace
"wih kanina yazama celebrity Innalillahi":
saikuma ga different brands suna aiko
messege sunaso suyi collaborating dashi Ahmad yace "sani under management nashi suyi contacting nawa
zokaga dadi anan falo suka zauna suna replying different message na mutane, kafin hamad yabarma Ahmad da Malah
wayan yatashi yatafi sama. Ahankali Hamad yabude kofar dakinshi, kwance
yaga Maheer akan gado ya chanza kaya zuwa pj ba bacci yakeba yadaura hannunshi saman cikinshi kallo daya yama Hamad asauke kanshi
maida kofan Hamad yayi yarufe
yakaraso cikin dakin ahankali yazauna
akasa gaban gadon yakalli Maheer dake
kallonshi murya chan kasa Hamad yace "Alah ya wanke ka Maheer, babu any laifi ko fargaban wani abu akanka allah yasa an kama Matar data cutar dakai, Allah yabaka millions of people, fans daga different places na duniyan nan, within blink na eye kazama babban
abu da the whole duniya are looking
in a good and loving way but you are
not happy Maheer, why?" shiru Maheer yayi kafin ya yunkura ahankali zai juyama
Hamad baya Hamad yarikeshi yace
"Maheer please kada ka koma gidan
jiya? Now is not time to be depress
again kariga kawuce stage din nan,
come" Hamad yayi maganan yana tashi daga kasa yazauna bakin kan gadon
tareda dago Maheer yadaura fuskanshi
kan kafadarshi cikeda tsantsan so Hamad yace is it Fateema?" Gyadamai kai Maheer yayi ahankali tareda fuzar da iska,murmushi hamad yayi yace
"it's not her fault kasani ko lumshe idanu Maheer yayi yabude su ahankali murya chan kasa yace "i know!" Cikin wata kalan murya dakeda rauni sosai yace "ni da Fateema
Munna juna alkawari bazamu taba rabuwa da juna ma no matter what,
no matter wat" maheer yasakeyin shiru muryanshi narawa sosai yace "nasan anyı
pressuring nata agida but what pains me is bataji tausayina ba, batamin explaining
komiba, bata gayamin meke faruwa ba, all she wants Was kawai arabamu nasaketa
tahuta tagaii da
alkawari bazamu
taba rabuwa da juna
ma no matter what,
no matter wat"
Maheer yasakeyin
shiru muryanshi
narawa sosai
yace "nasan anyı
pressuring nata
agida but what
pains me is bataji
tausayina ba,
batamin explaining
komiba, bata
gayamin meke
faruwa ba, all she
wants Was kawai
arabamu nasaketa
tahuta tagaii da
matsalolin datake shiga sabida ni, takalleni as wanda yazo ya tarwatsa
gidansu, i told her inada plan zan fito
daga prison I will set everything right
bazata iya jirana ba koda kadan ne
tagani? koda na tarwatsa gidansu tunda náce I will set everything right bazata tsaya taga iya gudun ruwana ba? Hamad
I was crying ranan I was sO00 scared
of losing her, I was traumatized
Dan bantaba sanin zatamin hakaba
ko something like this zai iya tasowa
daga gareta ba, what happened just
made me realize nan gaba wani abu
zai iya faruwa idan pressure yamata
yawa cemin zatayi na kara sakinta
dasauri Hamad ya Girgixamai kai yace "bahaka bane, karkai tunanin haka, nasan
Fateema komi datayi Mahaifinta ne yatasa ta agaba
trust me" anatse Maheer yace taga ina sonta she took my love for her for granted, bata damu da wani abu yasameni ba, bata damu daya zanyi
rayuwa babu itaba, batasan value
soyayayna gareta ba nor does she know
the worth and zan nuna mata l can
live happily ko babu ita' dan murmushi
Hamad yayi yace are you sure? Cus u don't look happy
in my eyes" yadanyi dan dariya tureshi
Maheer yayi yace fita daga dakin nan tunda you don't wanna support me"
cikeda so Hamad yace "kaima kasan I
will always support u bakaga yanda nayi
supporting naka a palour kan bazamu
je gidansu ba listen wanan abin dakakeji
fushin masoya ne this is officially first
fushin daka tabayi da Yasmeen, so I support you
make har know the value and worth na soyayyan ka, kasa taganę tai kuskure yanda nan gaba ba mahaifinta kadaiba ko duka duniya ne zasu taru akanta bazatai gigin maimaita mistake din nan ba kawo
kunnenka kamaji wani abu Hamad yayimai whispering abu akunne dayasa
Maheer yayi dan murmushi cikeda
Son ya warware yasaki jiki Hamad yakama hannunshi yace zomuje kaga page dinka my celebrity brother binshi Maheer yayi
[8/19, 9:59 AM] SAFIYYA: Baffa na zaune shi kadai afalo yana yan rubuce rubuce Baba yayi sallama kallon kofan yayi yace "shigo" anatse Baba yashigo yazauna akasa cikeda girmamawa, baffa yace "ya jikin Yasmeen din yaya tace gobe dasafe akace za'a
sallamesu ko"? Anatse Baba yace eh' Baffa yace "to Allah ya kara sauki" yayi shiru yacigaba da abinda yakeyi, Baba rasa ta yanda zai farama Baffa
magana yayi, da kyar ahankali yace Baffa uhmmmm dama dama"dago kanshi Baffa yayi ya tsare Baba da idanu, ahankali Baba yace Baffa dama inaso ka jagoranci tafiyan mu ne gobe inaso karakani mu maida Yasmeen dakinta, kaga gata da juna biyu yakamata tayi zamanta adakin daganan
sai uhmm katayani hakuri" duk wacce
takaranta min daidai wani kalan murmushi Baffa yayi tareda girgixa kafa yana kallon baba saikuma chan yace "ni bazaka sani a halin kunya ba lbrahim, kai
kadai kaje kayi rashin mutuncin ka kai kadai zakaje ka gyara abinda ka bata ni baza ayi mubawa yaron ba yan uwanshi
halin karanta Dani da sauri Baba yace
"Baffa dan Allah kayakuri Baffa yadagamai hannu yace "kaga dakata
bawai zancen na yakuri bane, tayaya
zan kalli makahon tsohon nan dakasa
aka kakkama akasa sukai kneeling
akasa aka daura bibdigogi akansu
Sannan ka Sheka musu rashin mutunci?
Koko tayaya kakeso na kalli mijin fatima
da saida ka sumar dashi tsabagen dukan dakamai kaman kasami jaki"?
Lumshe idanu Baba yayi ahankali Baffa
yace "kai bazama kaji kunya ba da full chest naka da rashin mutunci kasa aka kwaso kayan yarinyar nan tsaf ko tsinke baa bari ba yanzu kuma akoma amai da kaya? Haba
haba lbrahim kama kanka adalci mana
gaskiya badani za'ayi ba, Fateema diyaraka ce kariga ka nunamin haka
kome zakayi kayi akanta daidai ne but
gaskiya bazan iya kallon iyayen yaron
nan da yaron nan ba" gumi ketoma Baba
yashiga yi Baba zai
kara magana Baffa yadagamai hannu yace "tashi katafi bazan bika ba iya gaskiya ta kenan nagaya maka" Baba
jiyayi duniyan tamai zafi wato kowa ya
tsame.Hannunshi an barmai komi dan shiyay komi ga Fateema takicin komi a asibiti sai kuka take tana gayama mamanta ita akaita wajen
Maheer Baba har wata yar rama yayı yay Zuru zuru, wucewa yayi yana tafiya shi kadai yaje dakin da aka jera kayan Yasmeen din ya tsaya yana kallo tayaya zai fara sa amaida kayan nan?
Wih abin da kunya bala'in kunya yakeji kaman ba gobe wucewa tayi yakoma daki ranan har gari yawaye bai runtsa ba kasa
fitanta yayi saidai Baffa yaje yadawo dasu Yasmeen. Yasmeen na ganin Baba ta duka agabanshi tafashe da kuka sosai tace
Baba dan Allah kada karabani da mijina wlh wlh Baba zan mutu ina bala'in son Maheer, shi kadai nakeso kabani shi kabani komu aduniyan nan Baba an sakeshi dan Allah ku maidani dakin mijina" kowa na gidan kallon yasmeen yake an kasa magana ga bakin yarinya
yabude Yasmeen bako kunya, Baffa ne yayi jarumta yace jeki hada kayanki
Babanki ze kaiki" dasauri Yasmeen ta
tashi tawuce tafita tai dakinta da gudu
Baffa yakalli Baba dayakasa motsi yace "gwara ka maida yarinyar nan dakin mijinta tun wuri kadai gani da idanunka"
yakalli su Ammi
da Yaga yace "kuje
ku shishiryata pls"
da kyar Baba yace
"idan gari yayi
duhu zan kaita"
hararanshi Ammi
tayi duk suka fice
sukayi lafiyayyun
magunguna aka
babbama Yasmeen
tasha, Ammi
dakanta tamata
wani kazan magana
batai amai ba sai
murna taje zata
koma wajen mijinta.
Yasmeen tasha
Abinda Baba bai
sani ba tuni Baffa
yaje har gida
yabama su Baba
hakuri dasu Hamad
sosai yace yau Zaa
dawo da Yasmeen
anjima da daddare
har cikin ranshi
Maheer yaji dadi,
dakanshi duk wacce
takaranta min daidai
da harafi daya a
littafi ban yafe mata
ba wlh har abada
yakira wani funiture
company aka kawo
funiture saka shiga
gyara side nasu
komi dasauri sauri
akeyi shima sai
murmushi yakeyi dudda bawani zama
sukayi agida ba dan anyi inviting nashi
to channels new dan amai interview
sukaje sai bayan magrib yadawo.
Shirya Yasmeen su Ammi sukayi dake bala'in kamshi dan sun mata wankan
turare cikin wani pitch lafiya an gyara mata gashi, dudda ta rame but tayi wani irin kyau farida tace "Anty Yasmeen kinyi kyau" murmushi Yasmeen tayi takalli Ammi dake kulle mata lafayan a waist
tace "Ammi wai haka"?
abada Gyadamata kai Ammi tayi tace
"sosai" cikeda jin dadi Yasmeen tace
"nasan shima Ya Maheer zaice nayi kyau" dan buge bakinta Ammi tayi kadan tace "ke bakida kunya ko" turoma Ammi baki tayi cikin kunkuni tace "nida mijina" hararanta Ammi tayi tace "mara kunya
wuce kitafi Baban ki anjiranki amota" rungume Ammi tayi tsamtsam tace Ammi na ina sonki sosai sosai wlh,
zancema mijina yakaina nasaya miki
gift kinji" baki Ammi tasaki tana kallon
Yasmeen yanda take wani murna za'a kaita gidan Maheer akunyace Yasmeen tajuya tafita mota tashiga Baba da baida karfi yatada motan suka tafi harsukakai
gidan baicema Yasmeen uppan ba koda sukakai gidan kasa horn yayi sai tuna abubuwan dayayi yake ranan dayaso gidan da kyar yatara courage
Wainolotrey yayi horn aka budemai yashiga ciki yayi parking ya aika mai gadi yaje yayi sallama, baa jimaba Baba yafito
cikin mutuntawa yace "kushigo pls ku shigo" binshi Baba dake rike da Yasmeen yayi suka shiga ciki Hamad ne kadai
afalo ganin Baba yatashi yabama Baba hannu, Baba yace "jeka kira Maheer Hamad" zama Baba yayi
Yasmeen na zaune gefenshi hakanan
Taji gabanta yahau faduwa, ba'a wani
jimaba Maheer yasauko tareda Hamad yana sanye cikin wani farin yadi anmai dinkin jumper yamai kyau na fitina yana zuba wannan mugun kamshin ijiyan zuciya Yasmeen tasauke gabanta nafaduwa sosai yanzun wannan Hadadden guy din nan ne mijinta, Maheer is huge, ga tsayi, ga broad chest, ga lifiyayyen saje, ga dogon hanci, ga
idanu, ga pink lips ga kira Ya Allah! sosai take kallonshi amman ko kallon inda take baiyiba bakaraso cikin falon, tashi Baba yayi ahankali yabama Maheer hannu.
[8/19, 11:08 AM] SAFIYYA: Akunyace Maheer yakasa bama Baba hannu yadan duka murya chan kasa anatse yace "ina yini Baba" idanda zakaga yanda Yasmeen ke kallon Maheer zaka dauka hadiyeshi zatai da manyan idanunta, yamata wani kalan kyau looking
charismatic,
kawai saitaji tama raina kanta dan gayen yafi karfinta da karfin ajinta da class dinta far far, irin Maheer ne mazan nan dake dating celebrities da yaran shuwagabannin kasa he's super hot wlh.
Baba dakanshi yakai hannuwanshi yakama hannun Maheer yana kallon fuskanta sai yama rasa mezaice saikuma
gently yayi cupping fuskan Maheer da
duka hannayenshi biyu yace "look at me Maheer" ahankali Maheer yakalli Baba babu abinda yake gani a idanuns banda nadama da danasani, jaaaa idanun Baba
sukayi kaman zaiyi kuka baki yabude
zaiyi magana dasauri Maheer ya girgixamai kai yace "Baba ka isa ka hukuntani ni me laifi ne" daidai nan hawaye yafito daga idanun Baba yakali
duka yan dakin kafin yamaida idanunshi kan Maheer
yace "Wih wlh wlh balain kunyanka nakeji Maheer, balain kunyan ka nakeji, dan girman Allah kayafem..." Dasauri Maheer
yace "Baba please komi yawuce karka
rokeni komi, kai Baba nane why will you apologize dan ka hukunta ni" gently Baba
yarungume Maheer kowa na dakin yayi
murmushi sun dade ahaka sannan
yasaki Maheer yakalli su Baba da Hamad duk
yarokesu gafara kafin yakama hannun Yasmeen yadagata yasa acikin na Maheer
yace "ga matar ka nan Allah ubangiji ya Albarkaci aurenku, Allah yasauketa Ipy
ahankali Maheer yace "Ameen" Baba
yayi murmushi yace "to saida safen ku bari nakoma gida" sakin hannun Yasmeen
Maheer yayi batare daya kalleta ba duk suka wuce dan raka Baba
dan raka Baba aka barta ita kadai Maheer ko kallonta baiyiba, adakin wani irin taji tanaji ganin
Baba nafita Maheer yawuce flat nashi Hamad ya kalleshi yana murmushi aranshi yace dan iska kaman dagaske duk fushin karyane yana jinta a dsame space
dashi labari zai chanza, I can bet idan Maheer ya iya hakura da ita yau nazama chicken
tadade zaune abakin gadon kusan awa daya da zamanta kawai taji ringing waya
dan firgice tabude idanunta wani iphone tagani kan side drawer na bed din ahankali takai hannunta tadauka ganin screen din an rubuta Maheer yasa taji gabanta yafadi saikuma tadau daure tai
picking takai kunnenta bayabo ba fallasa taji muryanshi ciki ciki yace "kizo dakina
ina nemanki" dip ya katse wayan, ciro wayan tayi daga