Showing 48001 words to 51000 words out of 81703 words

Chapter 17 - NI NA RAINETA COMPLETE HAUSA NOVEL

FCWA   

20 Dec 2025

49

bari na za a yi na ganta ba, gara na je na haWo mana abun bu?ata. A waje na ga Qaseem sanye da rigar jiya, wani tausayinsa ya kamani duk da nima abar tausayin ce,ba ?aramin so yake wa Tasleem Wita ba wanda hakan ya ?ara min ?aunarsa nima, ya taso da hanzari ya nufo ni yana cewa "Amma ina kwana?, Ya jikin Tasleem Win?"

"Da sau?i Qaseem,zamu gida mu dawo tunda sun hana a ganta,kaima ka je ka huta"

"To,Amma bari na kaiku" ya ce. Har muka ?arasa gida babu wanda ya ce kanzil. Muka fita muka yi mai godiya. A harabar gida muka ci karo da Muntari da Inya da alamu fita zai yi, babu wanda ya kula su cikinmu muka wuce ciki, zuciyata ta yi ba?i?irin, tsanar Muntari nake ji ba ?ar kaWan ba, iskar gidansa ma kamar ?onani take, da wannan na sauya tunani na dubi Bahijja na ce "ko ku tafi ?araye?"

"Ke fa Amma?" Ta tambaya.

"Zan zauna da Tasleem,da ta ji sau?i zamu biyo ku" na ce.

"To!" Bahijja ta ce, da wannan muka shiga haWa akwatuna, da hanzari muka yi shiri na ja akwatin yarana muka fito,idona ya sauka akan Inya, tana kallona ta yi ?asa da kanta ta yi hanzarin shigewa Waki, na taSe baki muka fice gidan. Sai da muka isa tasha na kira Malam na ce "ga su Bahijja zan sako a mota",na yi tunanin zai ja zancen amma sai ya ce "Allah Ya kawo su lafiya, da waya a hannun Bahijjan?"

"Direba zai kira in kun isa", na saka yarana a mota bayan na musu addu'a kana na Wau hanyar asibiti ?irjina na buga wa, gani nake ina isa za a ce min Tasleem ta mutu ko a fiddo min gawarta. Ina isa idona ya sauka akan Kubra ta sakar min murmushi ta ce "kin ganki kuwa a kwana Waya kamar ba ke ba"

"Ba kya tsoron Allah in kika ce a kwana Waya"

Ta yi murmushi ta ce "zo mu je". Wani keSantaccen Waki muka nufa, muna tura ?ofar idona ya sauka akan Qaseem da Tasleem, yana ba ta shayi da spoon, farin ciki da ya min yawa sai jikina ya soma rawa, ban sani ba ko cuta da damuwa ce ke haddasa min rawar jiki a kusan komai da ya ruWa Ni.

"Amma!" Ta kira ni hawaye na bin kuncinta, na share ?wallar da ke shirin zubo min na ?arasa inda take na ce "sannu Tasleem ya jikinki?" Hawaye suka shigo zubo mata zirrr ta dubi Qaseem, sai ya tashi ya ce "Amma bari na je na dawo" yana fita ta fashe da kuka, na zauna na rungumeta ina cewa ya isa haka, cikin kuka take cewa "wallahi Amma ban Wauki kuWinsa ba, Amma Ni me zan yi da kuWi haka, ban san yadda aka yi suka zo account Wina ba, wallahi ni ba Sarauniya ba ce" na rungumeta ?am ina buga bayanta na ce "na sani, wallahi Tasleem na sani, ban yi sata ba ba zaku yi sata ba,tunda shan sata ake a nono,don me zaku yi sata,tsakanina da Inya da Muntari Allah Ya isa, an yi na ?arshe Tasleem, ?araye zamu koma, ba mai kuma dukar min ku, ba za a kassara ni a kassara min yara ba" na dubi Kubra na ce "yarinyata ta samu lafiya?"

"E, in sha Allah. Sai stress kawai" ta ce.

Na dubi Kubra na ce "da sun sallame mu zamu tafi ?araye, Kubra ba zan iya ba, da iya kaina abun ke tsayawa wallahi zan jure amma yarana ba zan iya ba, wallahi sai zuciyata ta tarwatse idan na ce ha?uri zan yi, na kai ?arshe"

"Yanzu ba zan ce miki komai ba, amma idan zuciyarki ta yi sanyi ki nutsu ki yi nazari Hadiza,in har kika bar gidan uban ?a?anki saboda wata ficikar yarinyar da kika raina kin faWi warwas wallahi,ki zauna a Wakinki, ki ga ?arshen tsinanniya, Ni na gaya miki sai ta du?a har ?asa ta nemi gafararki, sai ta wula?anta tun da ita azzaluma ce"

"In zuba ido a kashe mini yara ke nan?" Na ce hawaye na sakko min.

"Wuya ba ta kisa wallahi,da tana kisa Hadiza kin san da ba ki ganni da rai ba". Kubra ba za ta gane halin da nake ciki ba, tashin hankalin nake ciki ba za ta taSa fahimta ba, rayuwa nake gidan Muntari kamar mutum mutumi,duk yadda na ke kai zuciya nesa burinsu su ?ure ni, su ga ?arshena. Ranar Tasleem ta dage ba za ta kwana ba a bamu sallama, Qaseem har cikin gida ya shiga da mu,muna fita a motarsa motar Alhaji na shigowa, na ja hannun Tasleem muka yi ciki ina ganin yadda yake wurga mana kallo, muna shiga na faWa toilet na yi wanka, ina fitowa na iske shi zaune akan kujerar Wakina ya kalleni ya ce "Hadiza daga ina kuke? Waye ya ajiye ku?", Ba?in ciki suka min rubdugu na san in na buWi baki Wayan biyu za a yi, ko mu yi Satacciya ko kuka ya ?wace min, sai na yi shiru ina ta addu'a fatan ya fita a Wakin.

"Magana nake miki?" Na yi shiru ban ce da shi komai ba, ya fice. Ba a yi minti goma ba sai ga Tasleem ta shigo a Wan tsorace take ce min "Amma wai Abba ne yake kirana" jikinta sai rawa yake yi. Na dube ta na ce "zauna, zan je na same shi" addu'a na shiga kwararowa ina ro?on Allah ya kawo min Wauki kafin na tashi na nufi Wakin Alhaji hannuna ri?e da ba?ar ledar kuWin da muka biya muka ciro wanda na Alhajin ne da aka tura account Win Tasleem. Da sallama na tura ?ofar Wakinsa, yanayin da na gansu na kauda kaina tare da komawa baya, ta na kwance yana shan jikinta babu kyawun gani ba sutura,zat takaici.

"Wani iskanci ne za ki shigo min ba sallama" ya daka tsawa. Na yi murmushi, cikin shagwaSa ta ce "sweet idan kuma magana mai muhimmanci ce fa?, Bari na baku wuri" ba a wani jima ba ta fito,ta sakar min murmushin da ke bani tsoro a yanzu.

Na koma ciki da sallama, ya harWe ?afa yana kaWawa ya murtuke fuska, na ?arasa gabansa na buWe ba?ar ledar na ce "Muntari ga kuWinka na dawo maka da su"

"Kin yarda ta sata Win ke nan?" Ya ce rai Sace. Hawaye suka sauko min na yi maza na goge na ce "Muntari ban haifi Sarauniya ba,jinina ba zai yi sata ba,tunda ni ba Sarauniya ba ce"

"A wajena suka gaji satar ke nan?" Ya ce cikin bala'i har yana mi?ewa,ban ga abin da na ce da zafi ba da har zai fusata ya mi?e. "Kin maida ni Wan iska ki fita sadda kike so,ki dawo sadda kike so,yau har motar wani tsinanne kuka kawo min gida na yi magana kin min banza ke isasshiya, wallahi ina gaf da saka ?afar wando Waya da ke a gidan,in rashin mutunci kike ji da shi zan nuna miki na fiki, daga yau na kuma miki magana ki banza da ni, sata kuma Tasleem ta yi, uban wa zai tura min kuWi account Win ta in ba ita ba"

"Uban wadda take gindinka ce,Uban ?ar lelenka Muntari" na ce a fusace.

"Kar ki sake ki zageni,don na ga take-taken ki ba hankali kika cika ba, da an taSa ?a?anki sai hauka,ke kaza, haka kika cuci yarinya akan wannan ba?ar ?ar taki wadda nake da alamar tambaya akanta", raina ya bala'in Saci,hankalina ya tashi ganin Alhaji na neman sheganta min yarinya na dubesa na ce "ai in ba?in da Nadiya ta yi ne ba karambani ta yi ba, su Tasleem farare da suka yo ni su suka yi karambani, Inna da Baba farare ne Muntari"

"Iyayena za ki zaga Hadiza?" Ya ce yana huci.

"Tambaya ce! Ga kuWinka, sai da safe" ina rufe baki Inya na shigowa a ruWe take cewa "wuta!" Tana nuna waje...

*Ban yafe ba wadda ta karanta ba ta biya ba*






_Ina mata y'an kwalisa ma'abuta gyaran jiki macce Mai gyara daban take ga zuciya mijinta muna da kayan mata da supplement na gyaran jiki kala muna hadin amare da uwargida Dana masu jego muna da set Mai hade da kaza Mai kwai 3 da cicicibe da kifi da galam 3 na tsime da Burkett din gumba 2 da garuruka da zuma wanna set na maccen da ta isa ne muna hadin shi 20k akwai karami set na 15k akwai na 10k akwai na 5k_

_Muna da zuma Bata gindin kishiya ga wadda kishiya ke muzguna mata wanna Zuma In kinyi anfani da ita miji salab zaiji Daya shiyasa indai ba macce cikin matsala take ba bamu Bata ita_


_Muna da magunguna masu jawo hankali maigida da kara martaba dasa alhere ga maruwacin namiji_


_Akwai Zuma kiba da hip sati Daya Kinga result_

_Muna hadin kiba duk ramar ki duk bushewa ki kinka sha shi sai ke ciciko_


_Fanin supplement ma ba'a bar mmn mujaheed abaya ba tana da nagyaran fata da kara haske akwai na gyaran brst na gyaran hip na kiba
Kamar su Lady capsule 4500
Sugar wanita 3500
Glutathione 3500
Vitamin e 3k
Gluta white 3500
Royal jelly 3500
Apetamin 3k_
_Frozen collagen 3500
Da sauran su insha Allah duk Wani supplement Zaki same su ga mmn mujaheed y'ar mutan skwatawa
Ina wadda sanyi ke Hana ta jindadin gidan miji_
_Y'ar uwa kiyi bayani abaki dai2 da type dinki indai sanyi ki Hana Miki jindadin aure ku budewa GABA ku rashin niima to kedai yima mmn mujaheed bayani zata baki dai2 Dake mun tanade set din maganin sanyi 4500 Wanda zai fatataki sanyi Kuna kashe ne_

_Mmn mujaheed y'ar mutan skwatawa muna zaune garin kebbi state
08066726866_

_Kayan mu iya kudinka iya shagalin kane_

*My book is 500 only via 1401611541,Fatima Lawal Sa'id,Access bank, DM 08167888934*

RAHUSA DATA AVAILABLE (MTN)

1GB-280
2GB-560
3GB-840
4GB-1120
5GB-1400
10GB-2800
(1401611541, Fatima Lawal Sa'id, Access bank. Call 08167888934) All network available.
2?? 5??

GabaWaya sai muka yi wajen, tsorona Allah ta sa wa sashena wuta ne don na san halin yarinyar, ko da muka isa babu wata wuta amma sai nuni take yi jikinta na rawa, zuwa can ta zube a ?asa ta fasa wata uwar ?ara ta shiga birgima a ?asa, na taSe baki na tsallaketa zan wuce Alhaji ya ce "Hadiza taimaka mu kamata mana, ki tofa mata addu'a", ban ko juya ba na yi shigewa ta na bar ta nan tana katantanwa, ban san yadda suka ?are ba an dai kwashi sama da awa ina jiyo ihunta kafin ta yi shiru. Da asussuba na kimtsa komai na sashena, na yi wanka na shiga kitchen, indomie na dafawa Tasleem don Ni da azumi na tashi, na juyo mata ta ci sannan ta shiga wanka,zuwa ?arfe shida da rabi na datse Wakuna na,na ja akwatunanmu muka fice a gidan, ban ko bu?aci direba ba adaidaita sahu muka shiga. Sai da muka shiga motar ?araye hawaye ya samu damar sauka kundukukina, Mun isa ?araye na tarar da Malam a gida yana zaman jirana kamar ya san ina tafe, muka gaisa da jama'ar gida cikin mutunci, sannan na dubi Malam na ce "na dawo,na yi iya yina,na ?o?arta

Ya gyaWa kai ya yi murmushi ya ce "sati kusan guda duk na kwanta sai na yi mafarkin zuwan warakar matsalolinki, na yi istikhara akan matsalarki sai dai ban ga rabuwarku da Muntari ba Hadiza, ba zan tursasa ki ba amma ina miki albishir da an cimma lokaci, idan za ki iya ki koma Wakinki ki daure na ?an kwanaki idan babu sau?i na miki al?awari da ?afata zan je na taho da ke, na sani,kin sani Muntari mutumin kirki ne,mai ?o?arin kyautata miki da kyautata wa ahalinki,yanzu don ya shiga matsala ya cancanta ki guje shi, Hadiza kina addu'a kina sallah, kina wa ?a?anki addu'a,tsakaninki da Allah a duk sanda kika yi addu'a kina haWa wa da Muntari?" Hawaye suka Wigo min na girgiza kai, ya yi murmushi ya ce "kin bar shi ya yi da kansa kawai ko, ya so ki ya ?aunaceki,ya miki gata, ya miki sutura da ya samu buWi a lokacin yana ji da ?uruciya,sai a yanzu lokacin tsufa ne zai sauya miki yana hayyacinsa?, Hadiza ke faWa min me kika yi wa Muntari?" Iya hasashena na rasa ta?amaimai me na masa, idan ado da kwalliya ko kyautuka da nake ba sa ko girki mai daWi gabaWaya da dukiyar dai tasa nake wada?a, ?wandalata ba ta ciwon kai, ba don Inya ba ina cikin matan da za a kira wanda suka gama dacen duniya,don Muntari ya yi min gata tsakani da Allah ba Wan kaWan ba, abu sai in ban yi marmarinsa ba,sutura tun ?arfinsa bai yi nisa ba ya kan ?uge ya siyo min manya ta shiga cikin manyan mata. "me kika yi masa?" Malam ya katse Ni. Na share hawaye na girgiza kai, "a duk gatan da ya yi miki baki mai komai ba Hadiza, me ya sa kika kasa tsare addu'arsa sai ta yaranki kawai, a ?alla shi ma ya cancanci wannan gatan da kyautatawar, kin manta da duk matsalarsa taki ce, kin manta duk abin da ya shafesa sai ya shafeki, Hadiza gatan da Muntari yake miki a baya ina har ni sai da na zaunar da ke na miki nasiha akan ki ji tsoron Allah kar ki saka shi ya bi hanya mara Sullewa, y???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?a miki gatan da bai yi wa mahaifansa ba,ya miki bauta da jiki da dukiyarsa,ina har ri?e miki jaka yake yi duk don kyautatawa, cikin Malam bahaushe Wari in kin cire sabbin aure wa zai miki haka Hadiza, shi ne yanzu yana cikin matsala ba za ku shawo kanta tare ba, za ki gudu, idan Wanki ne za ki nisance sa in haka ta same shi?" Ya tambaya yana kallona. Na fashe da wani irin kuka ha?i?a ban kyauta ba, Muntari ya yi min tabon da ba zan taSa mantawa ba,kuma ba zan iya yafe masa ba don yanzu, amma gaskiyar Malam,a wajensa na samu irin gatan da nake karantawa a litattafai, ban taSa bu?atar abu ya ce mini babu ba,ko bai da hali sai ya matse kansa, a kullum zancensa "Hadizata dole na kyautata miki, kin ha?ura da masu dukiya kin zaSe ni saboda Allah,kin wuce da ajina amma da ni Win dai kika ha?ura kika zauna,burina na duniya na saka ki murmushi har ?arshen rayuwata,ban ?i in rasa komai nawa ba muddin zan ga murmushinki, ko a lahira na sameki Hadiza na ?ure jindaWi,don Allah ki ri?e ni amana,ba zan taSa juya miki baya ba,nima kar ki guje ni Hadiza" Muntari kan nanata wannan kalma lokaci zuwa lokaci, ?aunar da yake mini duk inda muka je marmari ake, mata da yawa kan tambayeni waye bokana,sai dai na yi murmushi kawai don na san boka ya yi kaWan ya min wannan aikin sai dai Allah, Muntari ko da ya yi arzi?i bai kai uwarsa Makka ba sai da tawa,tare suka tafi shekara ta zagayo ya kai Malam nawa, a duniya da wuya a samu miji irin Muntarin baya sai an tona, yanzu na tabbatar na yi ragon azanci, me ya sa ban kamanta halaccin da ya yi mini ba, na tashi sallar dare amma bu?atuna kawai nake mi?awa Allah. Ban taSa tashin don Muntari kawai ba,bayan shi bai da burin da ya wuce ya sanya murmushi a fuskata,a lokacin da na Wauko Inya tana jaririya yana ganinta ya ce "Hadizatuna ri?on Wan wani da wuya,komai ka yi ba ka iya ba, amma in har kina so zan zame mata uba" ba ya so amma don ni ya amsheta, ?an uwansa da dama ni suke kira su ce na shigar da bu?atunsu gun Muntari,don in dai na ce ba ya cewa a'a. Zama mai daWi cike da soyayya,?auna da kyautatawa juna muka yi kafin la'ananniya ta murza kambunta, hawaye bin kuncina kawai suke yi,ban yi wa Muntari adalci ba tabbas in har na guje sa yana cikin wannan hali, ni na kawo bala'in da hannuna na ajiye masa a gidansa, yanzu da yake ci sai na bar shi shi kaWai ya yi wahalarsa, ?an uwansa sun mini koke akan asiri aka yi masa, ya sauya musu, yanzu da na tuna mene zai ruWi Muntari a jikin Inya?, Yarinyar da a baya yake mini maganar ramarta ta yi yawa,manyan mata haWaWWu kawo wa Muntarina warwaso suke lokacin da yana ji da ?uruciyarsa ma,ban manta wata shuwa arab da ta sakosa a gaba ba har ya kai kuWin aure, ranar da na ji na tuntuSesa da batun ya ce gaske ne, da na ganta na tsorata da kyawunta, fushin awa uku da na yi wallahi Muntari ya ce ya fasa,bai kuma maganar aure ba sai a lamarin Inya, kuka kawai nake ina tuna baya da nake ?ar gata, lallai Wan gata ma sha wuyar wata rana, ga shi kamar ba a dama da ni ba,sai ka rantse auren noma aka yi wa Muntari da ni, Malam ya dube ni ya ce "Hadiza ki yi dogon nazari,ba fa umarni ko tursasaki nake ki koma gidan Muntari ba don haka ki daina kuka, shawara ce in ba ta yi miki ba ki share waje ki zamanki ba mai ce miki don me, amma idan za ki koma gidanki kar ki kwana a ?araye, don da zafi-zafi ake dukan ?arfe,akwai rubutu da magunguna da zan ba ki ki ba wa Muntari ya yi amfani da su, me kika ce?" Ya tambaya, na share hawayena na ce "zan koma, amma gaba in na dawo ka yi min alfarma kar ka tambayeni don me,ya?in ceto za ni ba na ceto soyayya ba, na ro?e ka Malam", ya gyaWa kai ya ce "Allah Ya baki nasara Hadiza,bari na wuce zan turo miki su yanzun nan, da bayanin komai a rubuce", godiya na yi masa kamar na ari baki har ya fice ya bar Wakin. Tasleem ta shigo ta ce "Amma kamar ji na yi Malam na ce wa mu koma"

"Hakane yau zan koma da su Nadiya,ke ki zauna nan" na ce ina mi?ewa, hankalina ya yi kan Muntari tabbas yana bu?atar ceto,in na bar shi haka na yi mai butulci bayan Ni na kai masifar da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login