Showing 63001 words to 66000 words out of 81703 words

Chapter 22 - NI NA RAINETA COMPLETE HAUSA NOVEL

FCWA   

20 Dec 2025

55

yanzu-yanzu in kina so" ya ce yana ?o?arin kama hannuna. Na yi murmushi na ce "Muntari ai in har zan cigaba da zaman gidanka dole da Inya, asibiti kuma ya zame maka dole ka je, wallahi tallahi ka ji na rantse maka in ba ka je ba na bar gidanka bari na har abada" na ce ina haki da mi?ewa. Idona ya sauka akan Inya,na yi murmushin ba?in ciki na ce "ki shirya mu je in aka gwada sai ki cigaba da kwarmata wa duniya na yi zina na haifi shegiya"

"Amma don Allah ki yi ha?uri wallahi..." Ban bari ta ?arasa ba na Waga mata hannu na ce "bana bu?atar jin wasu ?arairayinki da makirci" na wuce kitchen na ajiye abincin, Waki kawai na shiga na Wora hijabi na nufi Wakin da Nadiya ke ciki na Wauko mata wasu kayan ta canza na ja hannunta, yadda na bar Alhaji haka na same shi ya dur?usar da kai ya haWa gwiwa, na dube sa na ce "mun shirya"

Ya Wago a sanyaye ya ce "yanzu Hadiza wannan maganar ba za a bar ta ba"

"Na wuce ?araye ke nan?" Na tambayesa. Bai ce komai ba ya ce "mu je" ya mi?e. Na dubi Inya na ce "Wauko hijabinki mu je, sai ki samu abin kwarmatawa da kyau" cikin kuka ta shiga girgiza kai tana cewa "Amma ki yi ha?uri,wallahi na tuba"

"?auko hijabinki don ubanki!" Na daka mata tsawa, ba wai tsawata ba ce ya sa Inya tashi na sani,ban san dai dalilinta na koke-koken nan ba da ladabin da take min, ba ta ma san hakan da take ba shakkunta take kuma sanya min. Tun da muka shiga mota ba abin da ke tashi sai shasshekar Inya, ba wanda ya bi ta kanta har muka ?arasa, muna shiga aka Wibi jininsu muka samu waje muka zauna jiran sakamako, zuciyata sai zogi take tana kissima min na yi wa Muntari wankin babban bargo in an bamu sakamakon, sai dai Wayan Sangaren na dakatar da ni kan na daure har zuwa lokacin da na Wiba sai na yi mai gabaWaya. Ba jimawa nurse ta fito da result Win, ta mi?o min na ce "mi?a masa" ya sa hannu ya karSa, wayar Inya ce ta yi ?ara ta koma gefe ta Waga, "Baban!" Iya abin da ta ce ke nan ta zube ?asa, jama'a suka yi kanta, ba jimawa aka shige da ita, na so wucewata amma wata zuciyar ta ce na jinkirta na ji me ke damunta, ba jimawa likita ya fito tare da jan Alhaji office Win sa, ya Wan Wauki mintina kafin ya fito fuskarsa babu dai walwala. "Mu je" ya ce da Ni.

"Ita fa?" Na tambaya.

"Sun ba ta gado,wai jininta ya hau kuma ba ta da lafiya"

"Allah Ya kyauta" kawai na ce na wuce, ya biyo bayana. Ba wanda ya ce wani abu har muka ?arasa gida. Yana parking Nadiya ta buWe ?ofa,na murWa gefena na ji a kulle, na waiwayo na kallesa, ya zare gilashin idonsa na yi hanzarin kauda idona,sun bala'in ja na san ya sha kuka ne ba kaWan ba,cikin karyayyar murya ya ce "Hadiza na je an auna, ki taimake ni ki saki ranki,don Allah ki faWa min abin da zan yi ki manta komai, wallahi ina jin zafi sama da ke, Hadiza da na san hanyar da zan bi in maida maganganun nan wallahi da tuni na mayar ba su iso kunnenki ba,don Allah ki yafe min mu birne baya"

"Hmm!" Kawai na ce.

"Ga takardar don Ni ba ta da amfani a wajena", na watsa mai harara na ce "kai kuwa za ta ma amfani,jira matar taka ta dawo sai ku karanta sakamakon tare"

"Hadiza!" Ya ri?e hannayena duk biyu ya Wora kansa a kai yana hawaye, na fizge na ce "wallahi Muntari irin lokacin nan dama adana maganganu da hawayenka ka yi, Allah bana jin kana da abin yi ko da za ka ce da zai rage min ba?inka,buWe min mota" ya buWe na fice.

Ina shiga gida wayar Tasleem na shigo min,na Waga da sallama.

"Amma kin ji me ya faru?" Ta ce.

"Mene?"

"Wallahi Baban Inya ne ba lafiya kar ?araye ta Wauka,sai dai a kwantar a tayar ko ruwa ba ya iya sha sai rabi sun dawo, bakin an ce ya karkace, gwanin tausayi in ji mutane,wai jifa ya yi ta dawo kansa,tun ranar da kika ce min ta je ?araye abin ya same shi wai"

Ban da tasbihi babu abin da nake a zuciyata,lallai in ka ri?e Allah duk wani ya?i zai yi maka shi, zuciyata sosai ta karkata kan Ni aka nufa da sharri ya koma musu, ba wai ina farin ciki ba ne,amma dole na gode wa Allah da ya kareni, kitchen na shiga na Wora lafiyayyar jolop mai yawa don sadaka.

Har wajen goma Alhaji bai dawo ba, bai saba zama a waje har haka ba, duk daWewarsa bai wuce ?arfe tara, wayata na Wauka na kirasa sai dai na ji wayar a kashe,har sha biyun dare idona biyu ina kiran layin Alhaji shiru, tunawa na yi ai Inya na asibiti wata?il yana jinyarta ne ya sa na watsar na yi kwanciyata. Washegari ta kama asabar kuma su Bahijja suna gida an yi hutun islamiyya, wajen ?arfe sha biyu aka kira ni na Waga ake sanar da ni mun bar mara lafiya ita kaWai, na yi mamaki sosai don tunanina suna tare da Alhaji, hakan kuma ya Waga min hankali na shiga kiran layinsa, iya zamana da shi bai taSa ?in kwana gida ba, duk layukansa a rufe babu wanda ke shiga, hankalina ya yi bala'in tashi, na kira Kubra na sanar mata ta tambayi mijinta ko ya san inda yake. Wasa-wasa har aka yi kwana uku ba Alhaji ba Wuriyarsa,zuwa lokacin na kai geji wajen tashin hankali babu daWi Satan mutum sukutum kuma babban mutum tun ina Soyewa har dai na bayyanawa yaransa da Malam,Malam ne ya ce a jinkirta sanar wa mutane kar a Waga hankalinsu wata?il Alhaji kaWaici yake so, a kwana na huWu aka sallami Inya, nurse ce da kanta ta kawo ta da ke muna mutunci da ita, result na test da aka yi wa Inya take ce min ba za ta bayar ba sai Alhaji za ta ba hannu da hannu ya ba ta tukwicinta, tun da ta ce haka na fahimci nufinta ma'ana Inya na da juna biyu, sai da na ji wani abu ya caki ?irjina daga bisani kuma na watsar a zuwan me ya shafe Ni, burina yanzu bai wuce na ganin Alhaji cikin aminci ba.

Cikin kwanaki bakwai na Satan Alhaji na rame don tunani, ba na haWa minti uku in ba ina sallah ba wayarsa nake kira, duk abokai da yaransa na kira su akan ko sun gan shi amsar dai ba a san inda ya shiga ba, bacci ma ya gagareni, Tasleem da a kwana uku da Satansa ta dawo ita ke yin komai na gidan,ba ?aramin tashin hankali muka shiga ba, danginsa na ?araye duk an sanar musu, Inya ta yi la?was ba ta cika fitowa ba ma, in ta fito tambayata za ta yi ko an gansa ko kuma gaisuwa.

A kwana na takwas misalin goma na dare yara duk sun yi barci, ina zaune kan sallaya idona jagaf da hawaye ina ro?on Allah ya bayyanasa na ji alamun buWe gate, na Waga window sai na ga motar Alhaji, jiki na rawa na fita,ina tsaye na ga Tasleem da Inya ma sun fito, Alhaji ya shigo, kallo Waya ya yi mana duk ya yi shigewarsa bai ce mana komai ba illa Tasleem da ya amsawa gaisuwarta, da mamaki duk muka bi sa da kallo, ciki muka yi gabaWaya. Na ga ransa babu daWi hakan ya sa na ce Tasleem ta je ta kwanta, na nufi sashensa ina tura ?ofa na ji ya daka wata uwar tsawa da "get out!" Na dubi Inya da ta wuce sumi-sumi, ciki na shiga ina kallonsa sai haWa kaya yake cikin jaka, da tsantsar mamaki na ce "ina zaka?"

"In da na fito" ya ban amsa bai ko kalleni ba, na kama jakar na ri?e na ce "babu in da za ka, wanne irin rashin tausayi ne wannan, ka tada mana hankali ba waya ba sa?o tsawon kwana takwas" ya Wago kai ya kalleni ya ce "don me za ki tashi hankalinki akan Satan ma?iyinki ai murna za ki yi" ya janye jakarsa yana ficewa. Na bi bayansa da hanzari na ri?e,ganin da gaske yake komawar zai yi sai na fashe da kuka, take ya yi la?was ya ja hannuna muka koma ciki, bai ce min komai ba ya juya min baya.

"Ba ka damu da halin da iyalinka da ?an uwanka za su shiga ba, ka san iya tashin hankalin da muka shiga?"

"Ya kike so na yi, sai na faWi na mutu tukunna za ki fahimci halin da nima nake ciki, na gaji, wallahi na zauna a nan zuciyata na iya bugawa a banza, na ce na saki tsinanniyar yarinyar nan kin ce a'a,don Allah ya kike so na yi, Ni ban san abin da zan yi ba na samu kwanciyar hankali nima in ba guduwar ba, don me ba za ki fahimci irin son da nake miki ba,biyar na samu goma na samu burina na faranta miki da ita, kan laifin da na aikata a lokaci ?an?ani kike ta min irin wannan azabtarwar"

"Tana Wauke da cikin naka za ka saketa?" Na tambaya don katse tambayoyinsa.

"Cikina?" Ya ce cikin mamaki.

"?warai, sai fatan Allah Ya sauketa lafiya, zancen tafiya kuma in har da tausayi da ?aunar yaranka a zuciyarka ka bar ta" na ?are tare da ficewa. Ina shiga Waki na naWe sallaya don wani irin bacci ke fizgata. Ina kwanciya akan gadon Alhaji shi ma ya shigo, gadon ya kwanta tare da tsura min ido, ban tankasa ba na juya na yi kwanciyata, ko da na tashi ukun dare ina rungume a ?irjinsa. Kwana biyu Alhaji ya yi a Wakina a na ukun na ce ya koma wajen Inya, sai ya yi kutun-kutun da fuska ya ce bai zuwa. Ko da Inya ta min laifi na san haramcin hakan a musulunci hakan ya sa na ce sai ko ya koma sashensa. Da yammacin ranar ina zaune sai ga Inya ta shigo ta yi kwalliyarta cikin atamfa ta yi sallama,na amsa.

Gefena ta tsugunna ta ajiye warmer ta ce "Amma ina yini"

"Lafiya" na ce a ta?aice. Ta turo min warmer ta ce "ga dambu na yi muku"

"Ba a so, Malama kwashe tsiyarki ki bar nan" Tasleem ta ce cikin tsiwa, Inya ta Wago fuskarta ta kalli Tasleem hawaye na Wiga ta ce "wallahi Tasleem na yi nadamar duk abin da na aikata,ke fa ?ar uwata ce don Allah ku bani dama na gyara abin da na Sata"

"Nadama ba ki ko fara ba,tukunna dai ai wanda ya ce tukunyar wani ba za ta tafasa ba,tasa ko zafi ba za ta yi ba,wallahi ba ki ga komai ba, ki jira dai da saura" bayan Inya ta shige na rufe Tasleem da faWa, ta turo baki ta ce "Amma ai gaskiya na faWa, dukan da ta sa Abba ya yi min ai ya mata linkinsa tun da ita har kwana uku ta yi asibiti, saura sakayyar ba?in cikin da ta tura miki wallahi, ta yi Waki bayan ta yi ?wallo da kwanon lafiyayyen dambun da Inya ta ajiye.

INYA

?aki ta faWa ko bayan da Tasleem ta gama yi mata, wani irin kuka ta fashe da shi ta zube a gwiwarta tana faWin "Allah na tuba ya Allah" rabonta da wata walwala ko jin daWi har ta manta, tashin hankali damuwa da tunani sun zame mata abokai, wata iriyar nadama take yi, ita kanta ta shiga irin wannan tashin hankalin ina ga Amma a baya, wadda ita gidanta ne,mijinta ne ita kuma ?ar da ta raina, ji take ina ma tana iya maida hannun agogo baya, da kuwa ba ta Sata rawarta da wannan mugun tsallen ba,Baban da ya ri?a Worata da turata kan keken Sera ya zama nakasasshe sai an kwantar an tayar ba ya ko iya magana sai hawaye, Alhajin da take bala'in begen soyayyarsa ba ?aramar tsanarta take hangowa a ?wayar idonsa ba, ko kallonta baya son yi, ta cutar da mutanen da suka mata gata da sutura ashe reshe zai juye da mujiya ne,kanta ta fi cutarwa sama da kowa tunda ga rayuwarsu na ta daidaita ta ta kuwa ba?in ciki, damuwa da Sacin rai sun mata ?awanya. Ta jima bisa sallaya tana neman gafarar mahallicinta bayan sallar isha'i, sai da ta ji muryar Alhaji ta tashi, da sallama hannunta ri?e da kular dambu ta tura sashensa. "Malama fita!" Ya daka mata gigitacciyar tsawar da ta sa ta yarda kular hannunta jikinta ya Wauki rawa hawaye suka hau kwararar mata.

"Ba ki ji ba!" Ya kuma daka mata wata tsawar ta juya da sauri har tana zamewa ta fita cikin hawaye. Wani irin kuka ta fashe da shi tana faWa wa kan gado, zuciyarta wani irin suya take yi,bacci bai saceta ba sai wajen uku da rabi na dare. ?arfe shida ?arar wayarta ta tasheta, ta duba ta ga mai kiran ta ja siririn tsaki ta kashe ta faWa toilet ta yi alwala, sallar asuba ta yi kana ta yi wanka ta gyara sashenta ta wuce sashen Amma wanda ta maida gyaransa kanta, tsoron Alhaji take don haka ba ta yi gigin shiga sashensa ba ta faWa kitchen,bakinta bai mata wani daWi sai ta soya plantain ta san Alhaji ko ta yi abincin ba ci zai yi ba, kan kujera ta zauna ta ?ura wa farantin ido hawaye na zubar mata, zuwa can ta jawo wayarta, idonta ya sauka akan sa?on Siyama da take cewa "na gaya miki ai kin yi kaWan ki wula?antani na ?yaleki jira nake ki manta sai na saki abin da zai tarwatsa zuciyarki ?ar iska,duk iskancinki Inya a tafin hannuna kike yanzun nan zan sakeki duniya ta gan ki tsirararki tsinanniya" wani irin rawa jikinta ya Wauka ta shiga kiran layin Siyama,ita kuma Siyama tana yankewa, take sai ga text "aikin gama ya riga ya gama yarinya,shiga media ki sha kallo" runtse idonta ta yi tana jin yadda zuciyarta ke wani irin fatfat, hannu na rawa ta kunna data ta shiga WhatsApp,wani irin tsoro da tsitssinkewa zuciyarta ke yi,sa?onni na gama shiga ta danna wani group da yake a farko. "Tsinanniya, wasu dai kamar dabbobi, Allah Ya kyauta" abin da ta karanta ke nan kan wani hoto da wata ta yi tagging, hoton ta danna daidai lokacin ta fasa wani uban ihu,?afarta ta shiga rawa ta zube ?asa...

*Wadda ta karanta ba ta biya ba,ban yafe ba*




Ayiri yiri =؃?=؃?=؃?=؃?=؃?kuna Ina Mata Mata fa nake nufi bamuna mataba=??=??A& Z COLLECTION takawomuku ingantatun supplement =?G?=?G?=?G?=?G?
Muna da supplement na Infection
Muna da supplement na gyaran jiki Wanda zaisa jikin ki yayi kyau fata tai laushi da sheki >?p?>?p?
Muna dana gyaran breast succiko su tashi tsaf gwanin Sha awa >?p?>?p?
Muna da namatsi dazai matsaki ciki dawaje bawai ki matsi iya farkoba kuma yasaukarmiki da ni ima
Muna da na gyaran gashi Wanda zai fitomiki dagashi
Dawanda zaki haske sosai haske me kyau ba,irin na bleaching ba=??=??

A&Z COLLECTION dealer ce kayanmu suna da sauki sosai price dinmu price din sari ne zaki samu kayanmu cikin sauki alhmdulillah=؃?=؃?=؃?=؃?=؃?
Ga kadan daga ciki

1 Royal jelly karami 2500 me 60 pcs babba 16k me 365pcs
2 surga wanita 2500
3 vitamin e 2000
4 Amirna pills 7500
5 gluta white 2000
6 collogen + glutathione 2000
7 whiting gummies 2200
8 khusus 3500
9 juliet Eve 8500
10 vitamin c 2200,2500

Waddannan sune kadan daga cikin price din kayanmu nasan kodaga nan zaku gane A&Z COLLECTION gidan sauki ne =؃?=؃?=؃?=؃?=؃?=؃?

Muna garin Kano Dan neman Karin bayani Kira
ko whaspp 09037870422

Karku manta muna tura Kaya duk garin dakike inkinyi siyayyama dayawa muyi Miki free delivery =؃?=؃?yan garin Kano kayanku har kofar gida >??

My book is 500 only via 1401611541,Fatima Lawal Sa'id,Access bank, DM 08167888934*

RAHUSA DATA AVAILABLE (MTN)

1GB-280
2GB-560
3GB-840
4GB-1120
5GB-1400
10GB-2800
(1401611541, Fatima Lawal Sa'id, Access bank. Call 08167888934) All network available.

3?? 0??


Wani irin kuka take tamkar zuciyarta za ta faWo, haki ne ya fara taso mata abinka da mai juna biyu, wayarta da ke yashe gefe ta Wauki ruri, lambar Siyama ta bayyana kan allon wayarta,ta cira muryarta na harWewa ta ce "Siyama me ya sa za ki min haka, don me za ki aikata min haka?"

"Dakata! Ba wannan na kira ki na ji ba, ga lambar mijinki nan na turo miki, ki duba da kyau in ita ce,ina son ya ga hotunan sannan na ?ara masa da video kin san tsofaffin nan ba su wani cika social media ba,kar a yi babu shi" ta saki dariya.

Cikin tashin hankali Inya har tana tsugunnawa ta ce "don Allah Siyama ki yi ha?uri,ki min rai auren nan kaWai ya rage min kar ki min sanadiyyar tsinkewarsa don darajar Allah, zan ba ki abin da kike so wallahi zan baki"

Siyama ta she?e da dariya ta ce "Matar Alhaji ai tunda ta kawo mu haka kuWinki sun linka sau biyar,maimakon dubu Wari biyun da kika yi min al?awari miliyan Waya za ki bani"

"Miliyan Waya! Wallahi Siyama ba Ni da irin wannan kuWin, ban san inda zan samesu ba, don Allah ki rufa min asiri"

"Awa biyu kacal na Wibar miki tana cika wallahil azeem sai na saki videonki a duniya bayan na tura wa mijinki" ?it ta kashe wayarta. Hankalinta ya bala'in tashi jikinta na rawa ta shiga kiran layin Siyama tana tsinkewa, ganin zaman ba amfanarta zai yi ba ya sa ta mi?e, hawaye sai bin kuncinta suke. Yawo take a Wakin ta rasa yadda za ta yi da rayuwarta, lokaci na bala'in gudu kafin ?iftawar ido awa guda ta wuce, sa?on Siyama ya shigo _saura awa Waya_ babu shiri ta buWe drawer ta Wauko sar?arta ta gwal ta saka a jaka,mayafi kawai ta ja ta Wau jakar ta fice, zani na ?o?arin kuncewa saboda rashin nutsuwa,hawaye sun ?i yankewa a idonta ga haki da take yi, tamkar mahaukaciya haka ta koma

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login