Showing 33001 words to 36000 words out of 81703 words

Chapter 12 - NI NA RAINETA COMPLETE HAUSA NOVEL

FCWA   

20 Dec 2025

34

kawai muka yi", Tasleem ba ma?aryaciya ba ce, tana cikin mutanen da duk yadda ?arya za ta Sata maka sai ta faWi gaskiya tun tana yarinya sai dai a kasheta,hakan ya sa na murmusa ina jinjina makirci na Inya. Mi?ewa na yi don na dubo dambuna, a cikin parlor na idona suka yi masauki akan Inya ta zuba dambun da na dafa, kunnenta ma?ale da earpiece tana kallon tv,raina ya yi bala'in Saci amma na haWiye na wuce kitchen, ta kwashe fin rabin wanda na turara a farkon. Na juye, na Wora sauran na rufo kitchen Win. Har magariba ban fito ba don bana son kuma haWuwa da Inya,bayan Isha'i lokacin yara sun kwanta don sun gaji tun takwas sai shida,aka turo ?ofata Alhaji ne ya shigo, ya dube ni tare da cewa "Hadiza ga abokaina nan sun zo ki fito"

"Ka ce na yi bacci" na ce ba tare da dubesa ba.

"Ga ki idonki biyu" ya ce a hassala.

"Muntari ka shafa min lafiya a duk abin da ya shafi wannan auren naka don girman Allah" na ce raina a Sace. Bai tanka ba ya banko min ?ofa ya fita. Jin haki ya fara taso min ya sa na kwanta ina ta addu'o'i, wani lokacin yanzu in ya taso min kamar ya halaka ni haka nake ji, Tasleem ta turo ?ofar Wakin hannunta ri?e da ledoji guda biyu, ta sake su ta ?ara so inda nake a rikice take cewa "Amma jikin ne?"

"Taimaka min da magani Tasleem,yana waccan drawer" ta Wauko ta bani na sha, na jingina da bango ina ta haki.

"Amma ko zamu je asibiti?" Ta ce a ruWe, na yi murmushi na ce "ke lafiyata ?alau,kawai haki ne,ba ki kwanta ba?"

"Abba ya kira Ni,wai kaza ce da anta ya bamu, shi ne na zo na kawo miki naki da ya ce na baki ko za ki ci"

"Na kwanta, ki ajiye da safe sai ki Wimama muku" ba ta ce komai ba ta kwashi ledojin ta fita, ba jimawa ta dawo ta ce "bari na kwana a nan,ko za ki bu?aci wani abu da dare"

"Kin yi wa su Bahijja addu'a" na tambaya.

"E, da alwala ma suka kwanta" ta ce tana kwanciya. Wani irin wahalallen dare don haki.

*ALHAJI*

Ko da ba?insa suka tafi wanka ya yi ya canza zuwa sassau?an kaya ya mulke ko ina na jikinsa da turare,sosai yake zumuWin wannan rana har ma fiye da aurensa na fari don bai manta irin raSashar da ya kwasa ba da ya tsinci kansa jikin Hadiza don ma an kusa sati ana Wauki ba daWi kafin ya bi hanyar, ina ga Inya ?ar shawalwalar ?ar shilarsa mai rikita shi,da warware duk wani lissafin kansa, Allah kaWai ya san daWin da zai kwasa a daren yau don ita kanta zumuWin ranar take ya san za ta ba shi haWin kai su raya daren cikin ?auna,cike da zumuWi ya tura ?ofar Wakinta hannunsa ri?e da leda,idonsu ya sar?e cikin na juna,ta sakar mai lallausan murmushinta,tana sanye da dogon hijabi har ?asa,ya ware mata hannunsa ta rugo ta faWa,ya lumshe ido yana sha?ar daddaWan ?amshinta, sai ya rikice gabaWaya ya fara laluben bakinta ta dai ?i basa haWin kai wai kunya,abin wani banbarakwai Inya da kunyarsa, amma haka ya biyeta ya ciyar da ita nama haWe da shayar da ita sassanyar madara, su ka yi brush suka Ware gado bayan ya kashe fitila, ya jawota ya rungume ya shiga lagudar jikinta, abin ka da ?ar hannu tuni ta fara maida masa martani ta shiga gigita sa, ya cire hijabin ya ga ?ar ficikar rigar da ta tsaya cinyarta shara-shara ga wani pant da abin da ya rufe a Wuwawu, laushi da santsin fatarta ya sa ya kuma haukacewa uwa uba martanin ?aunar da take masa, hannu ya kai ya taSa wajen ya ji wani abu mai Wumi a hannunsa...


*Wadda ta karanta min free ban yafe ba*



NNR

=إ?=?%?=?%?=إ?=?%?=إ?=?%?=إ?=?%?=إ?=?%?=إ?=?%?=إ?=?%?=إ?
*HOHOHO WANI KAYA SAI AMALE, DON JAKI BAZAI 'DAUKA BA, INA MATA MASU BUK'ATAR 'DAGA DARAJARSU A WAJAN MAZAJENSU INA MATAN DAKE SHAN WULAK'ANCIN MIJI KO NA KISHIYA ,INA MATAN DAKESON ZAMOWA MOWA AGIDAJEN AURENSU TO ALBISHINRU MAMAN ZARAH YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GABATAR MAKU DA ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI WANDA BASUDA ALGUS ACIKI , AKWAI MAGANI DANAYI BINCIKE AKANSU DAN FARIN CIKIN MA'AURATA NAMU BA IRIN NASU BANE KAYAN MU NA DABAN NE NA ASALIN SAKKWATAWAN SHEHU MASU ABUN MAMAKI* 07034251528
=?%?=إ?=?%?=إ?=?%?=إ?=?%?=?%?=إ?

kayanmu masu inganci ne masu ladaftar da kowane irin namiji=؃?
Kad'an daga cikin abubuwan da muke dasu =?G?
Ingantaccen maganin nono , Wanda zai gyara maki nononki donmin dawo da martaban nononki acikin kankanin lokaci komai lalacewarshi kuwa sauran bayani sai mun had'u pc +234 703 425 1528

Maganin hips (hips up) Wanda zai ciko maki da hips dinki su cika suyi bul bul ga laushi dasu k'ara suyi dass abun sha'awar kowane namiji =?%?=إ?

Maganin infection Sha yanzu magani yanzu Yana fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci magani ne na maza da Mata insha Allah kowane irin sanyi gareki kikayi amfani dasu anwuce wajan=إ?=?%?=؃?
Ingantacce Kuma sahihin maganin k'iba Wanda Zaki ciko acik kankanin lokaci zakiyi kibar ki Yar dai dai misali ki huta Zama da Rama Baki rasa ci ba Baki rasa sha ba amma kullum Ana kallon cewa kinada matsala agidan aurenki saboda wannan ramar , Rama batayi ba Sam Yar uwa=? ?=? ?

Sabulun wanka
Kalolin sabulun tsarki
Turaren tsugunno
Turaren al'ajab
Hatsabibin turare
Da sauransu 07034251528


Kalolin gumba=?G?
Gumbar Dabino
Gumbar gero
Gumbar madara
Gumbar matsi
Gumbar ukku bala'i
Gumbar tada zaune tsaye
Gumbar sabon budurci
Gumbar sa buzu kuwa
Gumbar aya da kwakwa
Gumbar ridi
Gumbar mazari
Sarauniyar gumba 3in1

Da sauran kalolin da bansamu fadi ba,


Kalolin gari
Garin mallaka
Garin hutar da malaminki
dakan jaraba
Dakan Amare
Dakan Ni'ima
Dakan kishiya in bakiyi bani waje
Garin sa buzu kuwa
Garin buje.sharkaf
Garin Dan la'asar

Yayan hadiya mai suna dan la'asar
Original Dan goshi
Original Dan goshi (sabon salo)
Original man damo
Original man ayu
Kitsen damo
Sirrin tafin kafa
Sirrin farinjini na uwargida da amarya harma da yan mata
Kwallin idonka idona

Muna hada set na sirrin mallaka hajiya ba boka ba Mallam sai tarin sirrika kema kizama kowa agidan surenki=?M?
Akwai hadin sabon budurci ga yarinyar data rasa budurcinta ta hanyar fyade ko yaudarar d'a namiji da izinin Allah akayi maki wannan hadin to an wuce wajan sauaran bayani sai mun had'u pc =إ?=?%?

Kalolin tsumi=?G?
Tsumin mallaka
Tsumin jaraba
Tsumin madarar ni'ima
Tsumin tabaje
Tsumin Amare
Tsumin sabon budurci
Tsumin nono ra?umi
Matan gaske
Ruwan jaraba,
Da sauran kalolin da ban fada ba

Kalolin matsi da basuda illa ajikin mace sai dai ma sukara maki lafiyar HQ=؃?

Matsin Dan mannau
Matsin mallaka
Dan la'asar
Sabon budurci
Mak'alemata
Mashahurin matsi
Ukku bala'i
Matsin uban budurwa
Akwai gumba ta matsi wadda Shanta akeyi ga matan da basa son yin matsi

Muna hada set ga wadda Allah ya jaranfa da matsalar fyade har yarasa budurcinta , muna hada mata kaya ingantattun don dawo da martabar ta,


Hohohohoho in ana dara fidda uwa ake
*Kyallen al'ajabi* babban sirrin mallaka mai abun al'ajabi mallaki naki don samun damar shiga cikin jerin mata masu fada aji a gidan mazajensu ,

KARKU manta da sunan maman zarah sokoto sayen nagari maida kudi gida>?p?>?p?>?p?>?p?>?p?=?M?

07034251528 ina maraba daku sayen daya ko sari ina Sokoto sannan ina aikawa kowane gari cikin aminci da yardar Allah>????
Ga Wanda suke bukatar ganin kalolin kayana to suyi sarving number na suyimun magana nayi sarving number ku zaku dinga ganin kalolin kayana a status ngd sosai 07034251528

Maman zarah mabera sokoto state=إ?=?%?=إ?=?%?=؃?
*My book is 500 only via 1401611541,Fatima Lawal Sa'id,Access bank, DM 08167888934*

RAHUSA DATA AVAILABLE (MTN)

1GB-280
2GB-560
3GB-840
4GB-1120
5GB-1400
10GB-2800
(1401611541, Fatima Lawal Sa'id, Access bank. Call 08167888934) All network available.
2?? 0??

Abin bai yi kama da ruwan ni'ima ba don kaurinsa ya mi?a hannunsa ga side lamp ya haska, ya ga jini lamSam har da gudaji-gudaji, "ya rasulillahi" ya ce yana mi?ewa ya yi toilet da hanzari, ya wanko hannunsa a zuciyarsa yana Inya wani irin sakarci ne wannan ta san tana jini za ta bari ya kai hannunsa wajen, ya shinshina sai ya ji gabaWaya ?yan?yami ma ya kamasa, ya dai daure ya ?arasa sai ya hangota kwance kan gado ta haWe kai da gwiwa tana kuka, ya rungumota yana faWin "to meye na kuka don al'adarki ta zo, tashi ki gyara jikinki mu kwanta" ta lafe a jikinsa cikin kuka ta ce "shekaran jiya fa na yi tsarki, kuma kalli jinin ya yi yawa" ya shiga buga bayanta yana cewa "kar ki damu ?ila wasa ya yi miki, tashi na raka ki" tare suka shiga toilet sannan ya fito ya gyara gadon, bayan fitowarta ta canza kaya, shi ma ji ya yi ba zai iya kwanciya hakan ba,dole ya sake watsa ruwa sannan ya rungumota, ba ta bar shi haka ba, sai da ta kuma gigita shi da wasanninta sannan bacci ya yi awon gaba da su. A gigice ya farka talatainin dare wanda hakan sai da ya tashi Inya, wata muguwar zufa sai Wiga take daga goshinsa duk da sanyin Ac da Wakin ya Wauka, ka rantse gudun tsere ya yi mai nisan gaske.

"Lafiya sweet?" Cewar Inya da ke ?o?arin ri?e shi.

Ya ture hannunta ya dira ?asa ya fice a miliyan, Wakin yaransa ya fara shiga ya gansu suna ta bacci abinsu, ya ja ajiyar zuciya ya dafa kowannensu ya tofa masa addu'a,sannan ya fito zuciyarsa na wani irin harbawa da ?arfi, ya tura Wakin Hadiza idanunsu ya sar?e cikin na juna tana kan sallaya ta Waga hannayenta sama, idonsa ya sauka kan Tasleem da ke bacci, ya lumshe ido tare da sakin wata ajiyar zuciya ya ja ?ofa ya rufe mata, gabaWaya hankalinsa ya tashi, mafarki ne amma sosai ya yi masa kama da zahiri, yana tsaye Inya na gefensa nesa da su kuwa Hadiza ce ta harWe hannunta a ?irji idanunta da bala'in damuwa tana kallonsa, yaransu na kusa da ita suna kuka,suna mi?a masa hannu, yana ?o?arin zuwa garesu wata ?atuwar katanga ta shiga tsakaninsu tana tsayi,yana kusantowa tana kuma tsayi, siraran hawayen da ke ma?ale a idon Hadiza suka samu saukowa daidai lokacin katangar ta yi mugun tsayin da bai iya hango ko gajimaren da ke kansu. Sannu a hankali kuma wasu ba?a?en macizai suka shiga nufosa yana ja da baya har suka ?ure shi suka shiga nannaWesa, ya sharce uwar zufar da ta keto masa ya nufi hanyar da ya fito, idonsa ya sauka akan Inya da ke tsaye bakin ?ofa, ta sakar mai murmushi,sai ya ji hankalinsa ya kwanta da alama ba ta damu da yadda ya fita ya bar ta ba, ba tare da ya amsa tambayoyinta ba, ta ja hannunsa har kan gado ta dube sa da kulawa ta ce "halan mafarki ka yi"

"Mara daWi ma, ki yi ha?uri na fita ban miki magana ba" ta Wan mai dukan wasa ta ce "me ya sa zaka ban ha?uri don ka dubo su Nadiya, wallahi ina sonsu kamar yadda nake son kaina, ?annena ne fa a baya yanzu kuma ?a?ana, sai na ji haushi don ka dubo su, ai ko Ni ce yanzu na yi mafarki mara daWi a kansu da gudu zan kwasa na fita ba ma sauri ba"ta ce da murmushi, ta janyo sa jikinta ta rungume, wani daddaWan ?amshinta na ratsa sa, ta kwantar da shi a ?irjinta cike da kulawa tana shafa bayansa har bacci ya Waukesa, cike da mafarkinta, sai dai wannan mafarkin mai daWi ne cike da soyayya shi da Inya ne. Har sai da ya makara asuba don daWin bacci, bayan ya yi sallah kitchen Win Inya ya nufa wanda yake jin motsinta, ta baya ya rungumota yana "morning sweet baby" yana tura hannunsa ta cikin baggy rigar da ta saka shirt, ya Wan matsa abin da ke susuta shi. Ta Wan juyo da kanta cikin shagwaSa ta ce "sweet ina ta tashinka mu yi wanka ka ?i tashi ko", wani daWi ya kama sa rabonsa da wanka da Hadiza tun da suka Wauki Inya tana jinjira, lokacin suna yi cikin bokiti, ta dangwala masa kumfa da gangan ta yi mai gwalo, in ya rama ta saka kukan da ke susuta shi na shagwaSa, Hadiza ba ?aramar rigimammiya ba ce in ta so, ya yi murmushi

"Tunanin me kake yi?" Ta ce tana hure masa ido, firgigit ya dawo ya sakar mata murmushi tare da Wora kansa kan kafaWarta ya ce "kin kusa gamawa mu je wankan?" Yana bala'in son irin wannan soyayyar, ba ?aramar kewa ya yi ba. "Na gama gabaWaya har tea Win ka na dafa" ta ?are tana fari. Kashe gas Win ta yi ta bi bayansa, ita ta taimaka masa ya rage kayansa, bai san me ya sa ba sai Hadiza ta yi ta faWo masa in Inya na mai abubuwa, bai manta daren da aka kawo Hadiza ba, ko kusa ?in yarda ta yi ya taSa yatsanta sai da ya mata wa'azi akan ha??insa, ba ma a kai ga wajen ba, amma washegari da ta tashi har dare ba su haWa ido ba don kunya, ya Wan yi murmushi a ransa yana cewa "da ta kille kuwa rashin kunya sai wadda ta manta"

"Sweet wai tunanin me kake ta yi?" Ta kyaSe fuska kamar za ta yi kuka, daga ita sai Wan pant da ?ar brazier, ya rungumeta suka shiga banWakin. Duk yadda ya so ya daure zuciyarsa kasawa ya yi, jinin nan bala'in Waga masa hankali yake yi, Hadiza tun farkon aurensu har wa yau bai taSa tozali da wani abu makamancin jinin al'adar daga wajenta ba,bai manta jininta na farko a gidansa ba, da ke mugun wahala take yi in ya zo, wani zazzaSi ne ke cin jikinta kamar garwashi amma duk yadda ya so ya wanke mata pant ko ya taya ta wanka ?i ta yi ta korosa daga banWakin, shi kam ?yan?yamin jinin nan yake. Sai da ta gama sannan ya yi na shi,ko kafin ya fito ta saka kaya tana gaban madubi tana shafa haWaWdun turarukan da sosai yake jin daWinsu, ya lumshe ido a zuciyarsa yana hamdala da Rabbi ya huwace masa samun wannan tsaleliyar yarinyar gwanar iya soyayya da taltali,Hadiza ta kusa ja masa asara. Ta kafa Wauri lokacin da ya gama saka kaya ta dube shi cikin shagwaSarta ta ce "sweet ba ka ce na yi kyau ba"

"To har akwai wani abu me kyau bayan ke ne sweet baby, wallahi duk duniya ban ga macen da ta kai ki kyau ba", ta yi farr da idanunta ta ce "na gode sweet" ta shiga fesa turarukanta. Ya ?ara so bakin madubin ya kama ?ugunta ya ce "Ni ko sweet baby wannan turaren da nake jin sa a jikinki yana matu?ar min daWi,zan so jin sa kodayaushe"

"Wallahi sweet ka ga ko ina da shi da yawa, humra ne bari na baka wata kwalba ka kai wa Amma ka ga kullum zaka na jin sa, tun da kana so itama ta yi amfani da shi, mu ai burinmu farin cikinka ne"sosai ya ji yarinyar ta kuma shigewa zuciyarsa, ita ba ta Wau duniya da zafi ba, Hadiza ce ta hana kanta shan ruwa saboda kishi, ta ja hannunsa suka wuce dining, ta ciyar da shi potato balls da yake bala'in so, suna gama wa suka koma Waki nan zazzafan romance ya soma, Alhaji bai fito ba sai wajen sha biyu da mintina,duk sai ya ji kunya ta kamasa, a parlor ya sami Amma da Tasleem suna hira da gyaWa a gaban kowaccensu suna ci, "ina yini" Tasleem ta ce ba ta ko jira amsawarsa ba ta mi?e, ya bi ta da kallo,sosai ta Wau zafi a lamarinsa da Inya,wannan sha?uwar da ke tsakaninsu duk ta janye tun da aka fara maganar,ya girgiza kai, ya zauna yana kallon Amma da ba ta ko nuna ta san da Wigonsa a wajen ba.

"Hajiya Hadiza ina kwana?" Ya saci kallon fuskarta.

"Alhaji barka da rana" ta ce a ta?aice ba ta dube sa ba. Sai ya ji duk ya rasa kuma abin ce mata,wani nauyi da tausayinta yake ji, Hadizarsa ?ar gayu ?ar duma-duma duk ta zube, fuskar nan da ba ta rabo da ?yale-?yale ta yi fayau. Bai ce komai ba ya shiga kallon news da take kalla. Babu jimawa sai ga Inyarsa ta fito ?aras ?aras kana jin sautin takalminta, ta yi matu?ar kyau sai ?amshi take zuba wa, ko da ta ?araso sai ta zube gaban Hadiza kanta a ?asa ta ce "Amma ina kwana?"

Idonsa ya gane masa siririn murmushin da Hadiza ta saki iya laSSanta kafin ta ce "lafiya lau" ba ta dube ta ba, Inya ta samu waje nan gefenta ta zauna,sosai abin ya masa daWi yadda Inya ke girmama Hadiza. Duk sun yi jugum-jugum suna kallon tv. Zuwa can Inya ta dubi Hadiza ta ce "Amma me za a Wora na ga su Nadiya sun kusa dawowa"

Hadiza ba ta Waga kai ta kalleta ba tsam ta mi?e daga kujerar ma.

*HADIZA*

In akwai abin da bana so bai wuce mutanen nan biyu su raSe ni ba, na rasa bala'in da ya kawo su su min zaune a parlor bayan kowanne da nasa parlorn, mi?ewa na yi don na basu waje tun da abin iskanci ne wai me za a dafa, yarinyar da ta gaisheni cike da fitsara jiya ita ce da tsugunnawa a gaban Alhaji ta gaisheni, Inya da ta zo duniya a idona ita ce wai za ta min makirci. "Hadiza!" Muntari ya kira ni.

Na waiwaya na dube sa ban ce komai ba.

"Don Allah bayan magariba ina nemanku a part Win a"

"Allah Ya kaimu" shi ne iya abin da na ce na wuce Wakina. Bana son na sake saka duk wani abu da zai sakani tunani hakan ya sa na ja littafin hadisi na shiga duba wa, ilimin addini na da daWi, idan kana karanta wani hadissin ko ?issa sai ka ji kamar ana wanke maka dattin zuciya ne, ba ?aramin dace na yi ba da Allah ya hore min shi, ina zaune Alhaji ya turo ?ofar, da fara'a ya ce "Malama Hajiya Hadiza" ban kula sa ba na dai yi murmushin laSSa. Ya ajiye min abu a kwalba ya ce "ga shi"

"Mene ne?" Na ce da mamaki.

"Turare ne, in ji Inya" ya ce yana washe baki.

Na yi murmushi na rufe littafin idona na kallesa na ce "ta baka

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login