Showing 30001 words to 33000 words out of 81703 words

Chapter 11 - NI NA RAINETA COMPLETE HAUSA NOVEL

FCWA   

20 Dec 2025

45

aka yi kiran azahar. Bayan mun yi sallah ta ce "ya kamata ki shirya fa, daga yanzu zuwa ko wani ?an kawo amarya na iya faWowa"

"Kubra shirin me zan kuma yi don Allah, ki bar ni don Allah" na ce

Ta yi dariyar sha?iyanci ta ce "Ni da na miki booking make up"

"Make up Win me, Allah kyauta!" Na jefa mata harara.

"Ke fa kika ce da bikin Inya sai kin je make up, haba don Allah", dariya na saki na harareta cikin wasa na ce "raba ni don Allah" a komai sai Kubra ta jefa wasa,ban manta lokacin da na yi ta cika baki ba, da bikin Inya zan yi kaza na yi kaza, sai ga shi da bikin Inya ina ta kuka da ba?in ciki, abin da ban taSa tsammani ba. Ba don son raina ba Kubra da Tasleem suka dage min na watsa ruwa na sanya atamfa super da aka haWa ta da shadda wadda aka yo min Winkinta tun daga Lagos lokacin ina ?ar gaban goshin Alhaji. Fayau fuskata na bar ta sai kwalli, takura min Kubra ta yi a dole sai na yi kwalliya hakan ya sa na Wan goga lipstick pink kala wanda sai ka ?ura ido ma kake iya ganewa don ya saje da laSSana, Ni kaina na san kyakkyawa ce a cikin mata, a tsaye nake, a cike dam ko ina ya ji don ma na Wan faWa ne, na kashe Waurin da ke matu?ar fiddo ni bayan na tufke kitson kaina da ribbon ba?i na Waura ture ka ga rashin mutunci, na bi ko ina na jikina na shafa wa turare, a ?an kwanakin nan Tasleem ke ta kula da su Nadiya don ban cika son a matsa min ba, na dubi Tasleem da ke ta zuzuta kyawun da na yi na ce "ina su Nadiya?", "Ai yau asabar suna Tahfiz sai shida za su dawo"

"Allah Ya dawo da su lafiya" na ce.

Misalin ?arfe biyar da rabi muka ji dirar motoci, da kiWa, mawa?a sun cika min gida kamar an kawo Wiyar wata sarki, na dubi Kubra ta kalleni, na haWiyi wani abu da na hangi Inya ta fito an wani rirri?eta ta sha alkyabba, sai wasata mawa?a ke yi wanda na san su suka Wauko abin su, sai da aka fara shigowa da Inya na ji ashe ma har da habaici ake ta she?o min, wai uwar magaji ta shigo gida,uwar ?anmata a matsa wa uwar masu gida, take zuciyata ta Wau zafi, ni ban taSa danasani ko na ji ina ma namiji na haifa ba, sosai nake ?aunar yarana ba, daidai ?ofata wata ta rangaWa guWa ta ce "da yardar Allah Asama'u Wiya maza za ki haife wa Alhaji ya ga ?wansa magajinsa a duniya" cikin ?unar rai na mi?e zan yi waje, Kubra ta yi maza ta ri?e ni ta ce "ke ko! Don su tunzuraki suke yi, sai ki biye, zuba musu ido"

"Don iskanci Kubra kenan su Tasleem ba ?wansa ba ne kome, ki ji min zancen banza" aka turo ?ofa, Kulu yayar mahaifin Inya ce, hannunta ri?e da na Inya da ke cikin lulluSi "Assalamu Alaikum!" Ta ce

"Wa'alaikhi salam, maraba lale,sannunku da zuwa" cewar Kubra. Kallo Waya na yi musu na watsar na koma gado na zauna na ja wayata da nake latsawa.

"Zauna nan Inya" cewar Kulu, ta zaunar da ita a ?asa wajen ?afafuna,tana ?o?arin zama Kubra ta ce "a'a ga waje ki zauna"

Ta zauna ta dube ni ta ce "Hadiza dole na soma da baki ha?uri, ha?i?a duk wanda aka yi wa haka in ba zuciyar dutse gare shi ba dole ta sosu, to abin da Allah Ya ?addara tun kafin haihuwarsu a rubuce yake, mace dole mijinta za ta aura, don Allah ki yi ha?uri ki karSi Inya a karo na biyu da hannu biyu, in sha Allahu watarana za ku fahimci juna, ke dama uwa ce a gareta duniya kuma ba za miki rashin Wa'a ba in har ita ?ar halak ce, ga ta nan amana, ki Wauka kamar hutu ne ta je ta dawo, babu abin da ya sauya a zamanku na baya sai alkhairi"

"Kulu idan na ce miki na amshi amanar ?arku na miki ?arya, amma a gidana babu cutarwa, daga gare ni ba zan shiga shirginta ba bare har ta kai mu ga Sacin rai, aure ne ta yi, Allah Ya zaunar da ita lafiya"

"Ameen Ya Allah, Ubangiji Allah to ya ?ara muku ha?uri da juna"

"Ameen" cewar Kubra.

Sai bayan isha'i na ji hayaniyarsu ta tsagaita, Hajiya Kubra direbanta ya zo Waukarta hakan ya sa na saka hijabi na mata rakiya, a farfajiyar gidan na hangi Ladi ?anwar mahaifin Inya tana ta waige-waige kafin ta shige wani loko da ke bayan gida, sai na ji hankalina ya dugunzuma ya tashi, na bi bayanta, dur?ushe na ganta tana ta ha?ar rami wajen shukoki don nan ne kaWai ke da ?asa, bayan ta ha?a ta waiga hagu da dama, ta zaro wani ?aton ?ulli a leda ta ware, ban iya hango abin da ta saka ba sai dai na hangi she?in allurai, ta birne a wajen ta maida ?asa ta rufe, wani irin Sari jikina ya Wauka take a lokacin na ji kamar ana hajijiya da ni, "hasbunallahu wa ni'imal wakil" na shiga nanatawa ina jin yadda zuciyata ke wani irin tsitssinkewa...

*Ban yafe ba wallahi duk wadda ta karanta ba ta biya ba, gobe ?iyama Allah Ya fidda min ha??ina*



NNR

=إ?=?%?=?%?=إ?=?%?=إ?=?%?=إ?=?%?=إ?=?%?=إ?=?%?=إ?=?%?=إ?
*HOHOHO WANI KAYA SAI AMALE, DON JAKI BAZAI 'DAUKA BA, INA MATA MASU BUK'ATAR 'DAGA DARAJARSU A WAJAN MAZAJENSU INA MATAN DAKE SHAN WULAK'ANCIN MIJI KO NA KISHIYA ,INA MATAN DAKESON ZAMOWA MOWA AGIDAJEN AURENSU TO ALBISHINRU MAMAN ZARAH YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GABATAR MAKU DA ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI WANDA BASUDA ALGUS ACIKI , AKWAI MAGANI DANAYI BINCIKE AKANSU DAN FARIN CIKIN MA'AURATA NAMU BA IRIN NASU BANE KAYAN MU NA DABAN NE NA ASALIN SAKKWATAWAN SHEHU MASU ABUN MAMAKI* 07034251528
=?%?=إ?=?%?=إ?=?%?=إ?=?%?=?%?=إ?

kayanmu masu inganci ne masu ladaftar da kowane irin namiji=؃?
Kad'an daga cikin abubuwan da muke dasu =?G?
Ingantaccen maganin nono , Wanda zai gyara maki nononki donmin dawo da martaban nononki acikin kankanin lokaci komai lalacewarshi kuwa sauran bayani sai mun had'u pc +234 703 425 1528

Maganin hips (hips up) Wanda zai ciko maki da hips dinki su cika suyi bul bul ga laushi dasu k'ara suyi dass abun sha'awar kowane namiji =?%?=إ?

Maganin infection Sha yanzu magani yanzu Yana fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci magani ne na maza da Mata insha Allah kowane irin sanyi gareki kikayi amfani dasu anwuce wajan=إ?=?%?=؃?
Ingantacce Kuma sahihin maganin k'iba Wanda Zaki ciko acik kankanin lokaci zakiyi kibar ki Yar dai dai misali ki huta Zama da Rama Baki rasa ci ba Baki rasa sha ba amma kullum Ana kallon cewa kinada matsala agidan aurenki saboda wannan ramar , Rama batayi ba Sam Yar uwa=? ?=? ?

Sabulun wanka
Kalolin sabulun tsarki
Turaren tsugunno
Turaren al'ajab
Hatsabibin turare
Da sauransu 07034251528


Kalolin gumba=?G?
Gumbar Dabino
Gumbar gero
Gumbar madara
Gumbar matsi
Gumbar ukku bala'i
Gumbar tada zaune tsaye
Gumbar sabon budurci
Gumbar sa buzu kuwa
Gumbar aya da kwakwa
Gumbar ridi
Gumbar mazari
Sarauniyar gumba 3in1

Da sauran kalolin da bansamu fadi ba,


Kalolin gari
Garin mallaka
Garin hutar da malaminki
dakan jaraba
Dakan Amare
Dakan Ni'ima
Dakan kishiya in bakiyi bani waje
Garin sa buzu kuwa
Garin buje.sharkaf
Garin Dan la'asar

Yayan hadiya mai suna dan la'asar
Original Dan goshi
Original Dan goshi (sabon salo)
Original man damo
Original man ayu
Kitsen damo
Sirrin tafin kafa
Sirrin farinjini na uwargida da amarya harma da yan mata
Kwallin idonka idona

Muna hada set na sirrin mallaka hajiya ba boka ba Mallam sai tarin sirrika kema kizama kowa agidan surenki=?M?
Akwai hadin sabon budurci ga yarinyar data rasa budurcinta ta hanyar fyade ko yaudarar d'a namiji da izinin Allah akayi maki wannan hadin to an wuce wajan sauaran bayani sai mun had'u pc =إ?=?%?

Kalolin tsumi=?G?
Tsumin mallaka
Tsumin jaraba
Tsumin madarar ni'ima
Tsumin tabaje
Tsumin Amare
Tsumin sabon budurci
Tsumin nono ra?umi
Matan gaske
Ruwan jaraba,
Da sauran kalolin da ban fada ba

Kalolin matsi da basuda illa ajikin mace sai dai ma sukara maki lafiyar HQ=؃?

Matsin Dan mannau
Matsin mallaka
Dan la'asar
Sabon budurci
Mak'alemata
Mashahurin matsi
Ukku bala'i
Matsin uban budurwa
Akwai gumba ta matsi wadda Shanta akeyi ga matan da basa son yin matsi

Muna hada set ga wadda Allah ya jaranfa da matsalar fyade har yarasa budurcinta , muna hada mata kaya ingantattun don dawo da martabar ta,


Hohohohoho in ana dara fidda uwa ake
*Kyallen al'ajabi* babban sirrin mallaka mai abun al'ajabi mallaki naki don samun damar shiga cikin jerin mata masu fada aji a gidan mazajensu ,

KARKU manta da sunan maman zarah sokoto sayen nagari maida kudi gida>?p?>?p?>?p?>?p?>?p?=?M?

07034251528 ina maraba daku sayen daya ko sari ina Sokoto sannan ina aikawa kowane gari cikin aminci da yardar Allah>????
Ga Wanda suke bukatar ganin kalolin kayana to suyi sarving number na suyimun magana nayi sarving number ku zaku dinga ganin kalolin kayana a status ngd sosai 07034251528

Maman zarah mabera sokoto state=إ?=?%?=إ?=?%?=؃?
*My book is 500 only via 1401611541,Fatima Lawal Sa'id,Access bank, DM 08167888934*

RAHUSA DATA AVAIL??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????ABLE (MTN)

1GB-280
2GB-560
3GB-840
4GB-1120
5GB-1400
10GB-2800
(1401611541, Fatima Lawal Sa'id, Access bank. Call 08167888934) All network available.
1?? 9??

Cikin zafin nama na isa wajen tare da dam?o acucin kanta, cikin tashin hankali,hakin da ke damuna ya fara ?o?arin cin ?arfina na mi?ar da ita tsaye, kafin ta ce wani abu na kwashe ta da mari na ce "don uwarki me kuka binne min a gida" cikin hargagi. A matu?ar kiWime take haWe hannu alamun ro?o tana cewa "Hadiza don Allah cika min gashi na miki bayani"

"Me kuka birne min!" Na daka mata tsawa na jijjigata iya ?arfina, ta fasa ihun wahala wanda ya ja hankalin mai gadi. Ya yo wajen a guje yana "Hajiya lafiya, me ya yi miki wannan"

"Buzu!" Na ce ban ko kallesa ba, idona akan munafukar da ke hawaye tana ?o?arin ?watar kanta.

"Na'am Hajiya" ya ce.

"?auko sandarka ka lallasa min tsinanniya, ta gaya maka abin da ta birne min a gida ko ka bar min gangar jikinta yanzu na saka a ba?ar mota na wullar da shegiya a bola babu mai sani" na ce haka don na san mutumin ?auye mugun tsoron na birni yake, musamman da ta ga wajen babu kowa ihunka banza. Na watsar da shegiya na harWe hannayena a ?irji, buzu ya ruga da gudu ya jawo sandarsa ya shiga juya ta.

"Kafi ne, Hadiza wallahi maganin aljannu ne Baban Inya ya ce a birne" ta ce tana dur?ushewa ta haWe hannayenta.

"Za ka faWi gaskiya ko na kashe kayan banza, wallahi in na mu?a maka sanda Win nan guda Waya suma zaka yi, na biyun kuma she dai ki ji ka a lahira" buzu ya ce yana Waga sanda. A zabure ta yo gabana ta kama ?afafuna tana cewa "asiri ne, don Allah Hadiza ki rufa min asiri, wallahi asiri ne"

Hawaye suka zubo min na ba?in ciki, iya auren Alhaji da Inya bai ishesu ba, sai sun jefe ni da asiri, me na wa mutanen nan a rayuwar duniya ban da alkhairi, wallahi lokacin da Inya na hannuna zan iya dafa Qur'ani gara a bar min Inya a Wauki Tasleem ko mutuwa ce kuwa, wani irin so da ?auna na yi mata, tamkar na maida ta ?irjina wallahi, wasu hawayen suka kuma zubo min na ce "me na yi muku, don Allah me na yi muku?"

"Hadiza don Allah ki yi ha?uri, wallahi sharrin shaiWaan ne" ta ce tana zazzare ido na san burinta bai wuce ta hango mai cetonta ba.

"Ku ne dai shaiWaanun, na rantse da Allah ki gaya wa uban da ya aiko ki zan je police station a rubuta duk abin da ya faru da ni, ko yarana sai an kama ku, tsinannu marasa mutunci, azzalumai, tukunna ma asirin uban me kuka min"

"Don Allah ki yi ha?uri, wallahi ba za mu ?ara ba, ki yi ha?uri" ta ce cikin kuka. Ta tsorata sosai yadda na gani, jikinta sai kyarma yake yi.

"Buzu ku je ta tone abin da ta birne" ina rufe baki ta mi?e jiki na rawa ta nufi wajen ta shiga tona ?asar, manyan layu ne guda huWu duk an coke su da allurai kaca-kaca, hankalina ba ?aramin tashi ya yi ba, yanzu da ba don idona ya gane mini ita ba, haka matsaloli za su mana rubdugu mu rasa wacce zamu kama, lallai mutum abin tsoro ne, tunda duk kyautatawar da na wa Inya,ta aure min miji kuma ga shi tana bina da asiri, nan take buzu ya warware asirin sannan na shige gida na bar ta nan tsaye, ashe har Alhaji ya dawo, na so na je na sanar masa abin da ke faruwa amma sai wata zuciyar ta kwaSeni tare da tunatar da ni ba yarda zai yi ba, gani zai yi ba?in ciki nake masa, abin da ya dace kawai na dage da addu'a na kuma dage wa yarana lallai su tsare azkar duk da suna yi. Na shiga Waki jikina sanyi ?alau ba kuzari, sai zazzaSin da nake jin yana shigata wanda ni na san tashin hankali ne sanadi, alwala na yi na fuskanci gabas, na yi shafa'i da wutri, ban Waga sallaya ba na yi lazimi, na yi kirari ga Ubangijina na ro?e shi ya shiga lamarina ya raba ni da dukkan azzalumi, ya tsare ni da ahalina daga muguntar duk wani mugu, na jima ina kai wa Allah kuka na kafin na naWe sallayar lokacin har kusan Waya na dare.

Washegari tun da sassafe bayan ?an kawo amarya sun yi karin kumallo suka shiga shirin tafiya, Kulu ce kawai ta zo ta min sallama misalin ?arfe goma, lokacin motocin da za su maida su suna harabar gidan. Na yi musu Allah tsare hanya. Bayan fitarsu gado na koma na kwanta don tun asuba suka cike gidan da hayaniya, ina rufe idona da mintina na ji garam an bugo mini ?ofa, na mi?e a zabure ina "Ya Allahu", Alhaji da ke tsaye ya Wan sosa ?eya, da ka gansa ka san yana cikin tsananin farin ciki sai washe baki yake ya ?ara so inda nake ya ce "yi ha?uri iska ce ta bugo ne, yawwa Hadiza zan fita ne, na ce don Allah ku yi abinci da Inya ko"

"Da uban Inya zan yi abinci, Ni zaka samu ka ce na wa Inya abinci" na ce ina gyara zama akan gadon, rainin hankalin ya yi yawa wai na wa Inya abinci.

"Allah Ya baki ha?uri ai na san ba ke kike abincin ba Tasleem ce, in da damuwa a bar shi sai na yo mata take away ma" ya ce yana ?o?arin fita, na ja tsaki a fili na san sarai ya ji Ni,yana rufe ?ofa ina komawa na kwanta. Wani bacci mai daWi ya yi awon gaba da Ni, ba Ni na farka ba sai da aka yi kiran azahar, na farka bakina Wauke da addu'a na yi banWaki, bayan na gabatar da sallah karatun Qur'ani na shiga karantawa na jima kafin na tashi na watsa ruwa, doguwar riga mara nauyi na saka, sha'awar shiga kitchen nake ji hakan ya sa na fito parlor, tashin wa?a nake ji wanda hakan sabon abu ne a gida, Tasleem na san in za ta ji wa?a da earpiece ne,Alhaji kuma ba gwanin wa?a ba,in ya ji ma sai ta su Shata, shaf na manta da lamarin an kawo amarya gidan na nufi inda nake jin sautin na fitowa da ke hanyar sashen Alhaji ne, ina gaf da isa Wakin Alhaji aka turo ?ofa, Inya ce dai ?ar da na raina ta ci rigar atamfa da siket wani watsatssen Winki, ta Waura Wankwali ture ka ga tsiya tana taunar cingam, kallo Waya na yi mata na watsar na kuma fahimci wa?ar daga Wakinta take fitowa, na juya ina jin wani abu na taso min.

"Amma barka da rana" ta ce tana ba da "?aras" ?arar taunar cingam. Ban ko juya ba bare na nuna na ji, wai Inya da ba ta gaisheni a tsaye, ita ce da ce min wani barka da rana, ita ba Wiyar sarauta ba, ?ar gidan me facin taya, kitchen na wuce na Wora dambu, wanda ya sha wadatacciyar gyaWa da wake, cikin ?an?anin lokaci ?amshi ya cika gida, na rufe dambu don ya turara na yi Wakina na ja wayata na shiga duba wa. Hayaniya na fara ji kuma muryar Tasleem hakan ya sa na mi?e, ko da na tura ?ofa cacar baki suke da Inya, ban san me ya haWa su ba, ba kuma zan shiga shirgin yara ba, hakan ya sa na koma ciki, na san a dake Inya ba za ta daki Tasleem ba sai dai su daki juna.

"Wallahi sai na koya wa yarinyar nan hankali" Tasleem ta shigo tana haki. Na dube ta na ce "Tasleem ba na son fitina da tashin hankali, ki fita shirgin yarinyar nan, bana son ku din ga faWa ku ba kaji ba, ba ruwanki da ita"

"Amma ina zaune fa a Waki ta shigo ta cillo min dubu Waya wai na siyo mata kati, Amma ni za ta aika, in katin take so ta saka da account mana ko ta aiki Buzu, sai ni don rainin hankali" tana rufe baki wayarta ta Wauki ?ara, ta ja ?wafa na kalleta ta ce "Abba ne"

"?auki mana" ta Wauka, ban san me ya ce mata ba ta ba har ta kashe tana cewa "cabbb wallahi ba za ni ba", Tasleem mugun taurin kai gareta da kafiya, hakan ya sa ban ce mata komai ba na ?yale, Ni ma sai ga wayata na ringing, na Wauka na saurara na ji me zai ce, cikin faWa yake cewa "Hadiza ke kike Waurewa yarinyar nan gindi ko, a aiketa ta ?i zuwa sannan ta zageta, har da duka" sai huci yake kamar ya zane ni nima. Na ?ulu iya ?uluwa ni me ruwana da shirgin yara da zai kira ni yana min hargagi, na kashe wayata ba tare da na ce komai ba. Na dubi Tasleem na ce "me ya kai hannunki jikin Inya?" Ban kalleta ba. Ba zan lalata tarbiyyar yarana ba saboda wai an min cin amana.

"Duka! Wallahi Amma ?arya take ban taSa ta ba, cacar baki

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login