Showing 75001 words to 78000 words out of 81703 words

Chapter 26 - NI NA RAINETA COMPLETE HAUSA NOVEL

FCWA   

20 Dec 2025

39

na rasa gane ta ina na kuskure wajen tarbiyyarta da har wai ta yi ciki ba da aure ba, sai yanzu nake nadamar ?in rabata da Siyamar da na yi, tun farkon ganina da yarinyar ba wai ta kwanta min ba ne don ta cika firirita surutu, idanunta kuma a tsaitsaye suke, Inya yarinya mai sanyin hali da ta samu nagartacciyar tarbiyya, ga shi yanzu ta lalace dalilin ?awar banza. Kiran Alhaji ya shigo wayar, na yi wa wayar tsuru ina kallonta,gabaWaya sai na ji ?warin gwiwata ya mutu murus gabaWaya, ban so ko kusa a ce auren Inya da Alhaji ya mutu ba, so na yi a ce ta zauna da shi Win tunda hakan ta zaSa,mu zauna in da rabo da ita. Jikina ya bala'in sanyi ya mutu murus haka Tasleem ta zo ta same ni ta kafa tambayar me ya faru. Sai bayan Isha'i Alhaji ya shigo, bayan na tarbesa ya yi shirinsa har na bacci na dubesa na ce "me ya sa ka auri Inya?", Take na ga annurin fuskarsa ya gushe tamkar bai taSa dariya ba ya ce "meye kuma?"

"Ka auri ?ar mutane kuma sai wula?anta ta kake, don me?"

Ya wani zabura ya mi?e fuska tamau ya ce "kina fa nema ki matsa min, meye naki cikin irin zaman da nake da Inya, tunda kin dage kar a sawwa?e mata, ba kuma ki isa takura min hulWa da wata busashiyar yarinya ba"

"Zaman wula?anci ke nan kake so ta yi gidanka?"

"Haka nake nufi" ya ce yana juya baya.

"Ba ni takardarta" na ce.

"Takadda wace iri?" Ya ce yana yamutsa fuska.

"Ba hanyar rabuwa da ita kake so b???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?a?" na tambaya

"?warai!"

"To, sawwa?e mata ta huta" na ce. Jikinsa har rawa ya Wauka take fuskarsa ta cika da walwala ya mi?e jiki na Sari ya Wauko biro da takadda. Ya yi rubutunsa sannan ya dube ni ya ce "wa za a ba wa takaddar, ita ko ke?"

"Ba ni nan!" Na mi?a masa hannuna. Na warware, runtse ido na yi hawaye suka Wigo min, yanzu na gasgata lallai asiri ne ya ingiza Alhaji auren Inya, ban da haka wannan sakin ai ya yi tsauri da yawa,sai da ya datse dukkan igiyoyin da za su kuma sargafe su a tare...

*Baking practical class for Sokoto people at 10k only, 8 slots available*

Baked meatpie
Fried meatpie
Samosa
Pizza
Burger
Sandwich
Plain donut
Glaze donut
Red velvet cupcake
Vanilla cupcake
Chocolate cupcakes

*Contact 08167888934 for inquiry*


Ayiri yiri =؃?=؃?=؃?=؃?=؃?kuna Ina Mata Mata fa nake nufi bamuna mataba=??=??A& Z COLLECTION takawomuku ingantatun supplement =?G?=?G?=?G?=?G?
Muna da supplement na Infection
Muna da supplement na gyaran jiki Wanda zaisa jikin ki yayi kyau fata tai laushi da sheki >?p?>?p?
Muna dana gyaran breast succiko su tashi tsaf gwanin Sha awa >?p?>?p?
Muna da namatsi dazai matsaki ciki dawaje bawai ki matsi iya farkoba kuma yasaukarmiki da ni ima
Muna da na gyaran gashi Wanda zai fitomiki dagashi
Dawanda zaki haske sosai haske me kyau ba,irin na bleaching ba=??=??

A&Z COLLECTION dealer ce kayanmu suna da sauki sosai price dinmu price din sari ne zaki samu kayanmu cikin sauki alhmdulillah=؃?=؃?=؃?=؃?=؃?
Ga kadan daga ciki

1 Royal jelly karami 2500 me 60 pcs babba 16k me 365pcs
2 surga wanita 2500
3 vitamin e 2000
4 Amirna pills 7500
5 gluta white 2000
6 collogen + glutathione 2000
7 whiting gummies 2200
8 khusus 3500
9 juliet Eve 8500
10 vitamin c 2200,2500

Waddannan sune kadan daga cikin price din kayanmu nasan kodaga nan zaku gane A&Z COLLECTION gidan sauki ne =؃?=؃?=؃?=؃?=؃?=؃?

Muna garin Kano Dan neman Karin bayani Kira
ko whaspp 09037870422

Karku manta muna tura Kaya duk garin dakike inkinyi siyayyama dayawa muyi Miki free delivery =؃?=؃?yan garin Kano kayanku har kofar gida >??

*My book is 500 only via 1401611541,Fatima Lawal Sa'id,Access bank, DM 08167888934*

RAHUSA DATA AVAILABLE (MTN)

1GB-280
2GB-560
3GB-840
4GB-1120
5GB-1400
10GB-2800
(1401611541, Fatima Lawal Sa'id, Access bank. Call 08167888934) All network available.

3?? 4??

Washegari bayan fitar Alhaji,Tasleem na aika ta kira min Inya, babu jimawa sai ga ta ta shigo,ta samu ?asa ta raSe ta ce "Amma ina kwana?"

"Alhamdulillah, ya jikin?" Na tambaya.

"Da sau?i" ta ce kanta a ?asa tana wasa da yatsunta. Na Wan nisa sannan na ajiye mata takaddar a kusa da ita na ce "takaddarki ce Alhaji ya rubuta, duk da ba wai yana da laifi ba ne, addini ne ya yi haramci da hakan, na san kin sani"

Ta gyaWa kai tana share ?wallar da ta zubo mata, tausayinta nake ji har raina, na Wan sassauta murya na ce "ba komai ba ne,Allah zai baki wani da zarar kin sauka lafiya in sha Allahu" ba ta ce min komai ba ma, kanta ta kuma gyaWa wa ta ce "Amma akwai abin da za a yi miki?"

"Babu!" Na ba ta amsa a ta?aice. Ta min sai an jima tare da ficewa.

Sosai na yi da Tasleem kafin ta Wan fara kula Inya, kwata-kwata ta daina zama a sashenta nan take wuni ta yi zuru ko ba su kulata ba,girki ko na yi ta bar shi sai ta yi, in da ?arfi a jikinta ta gyara sashena, a hankali dai Tasleem ta sauko ta fara kulata sama-sama.

Bayan kwana biyu, Alhaji ya dawo gida bayan magariba, alamu dai sashensa ya fara shiga kafin ya turo nawa, ina lazimi ya janyo littafin azkar ya karanta shima, bayan mun idar ya Waga kai ya kalleni yana Wan yamutsa fuska, na ce "meya faru?"

"Wai yaushe za ta koma gidansu?"

"Wa?" Na ce da mamaki.

"Inya, na ga na saketa"

"Na ga tun da a nan Win take, ta tare maka wani abu ne?"

"Hadiza da fa da yanzu ba zai taSa zama Waya ba"

"To in korarta zaka yi sai na haWa kayana mu tafi tare ke nan ko?"

"Wai meye haka?" Ya ce.

"Idan ka koreta ina za ta to a halin yanzu, ba ka ga jikinta ya yi nauyi ba?"

Ya ja tsaki ya ce "to ta tashi min a Sangare, ni bana so" ya yi maganar kamar ?aramin yaro da Sata fuska.

"Tau! Sai ka yi mata magana" na ce ina masa hararar wasa. Ban san ya aka yi ba da yammacin ranar sai ga Inya janye da akwatinta ina parlor, na Waga kai na kalleta na ce "ina zaki?"

Kanta a ?asa ta ce "Amma ba na jin daWin can Win ne, shi ne zan koma Wakinmu na da"

"To" kawai na ce ina hararar Tasleem da ta Sata fuska ta fara kumbure-kumbure, ta ?i sakin ranta sam da Inya kamar baya. Sati guda da komawarta sa?on mutuwar mahaifin Inya ya riskemu, abin ya girgizani yadda mutum zai mutu amma a ce kusan kowa aibata shi yake,Inya ta ci kuka kamar ba gobe, har Tasleem ta ke ce min ko na bar ta ta je ?araye,na hana don ban ga me za ta je ta musu ba, addu'a ce in ta yi daga nan za a amsa, bana son kowa ya san halin da take ciki.

Tamkar ?iftawar ido haka lokaci ke shuWewa, an samu wata kusan uku a gaba, abubuwa da dama sun faru kamar saka ranar auren Tasleem, ha?uri da sake rungumar Inya da yarana suka yi don sosai take shishige musu da ba su baki, sai dai duk yadda ta so ba kamar baya ba, musamman Tasleem abubuwan bikinta ma sai na ga tana ta Soye mata sai dai tsakaninta da Bahijja, ta Sangarena na kan duba jikinta ta yi min magana na amsa, na siya abubuwa kamar baya yadda nake musu, amma duk yadda na dage wai na rungumeta kamar baya na kasa, ina dai ?o?ari kar na nuna mata komai da zai sa ta ji babu daWi, na kan ce ta yi tattaki a cikin gida. Yau ina idar da sallar isha'i sai ga Tasleem ta faWo jikinta na kyarma take ce min "Inya ce"

Da sauri na mi?e ganinta a ruWe na nufi hanyar Wakin,kamar yadda na yi tsammani haihuwa ce ta taso mata gadan-gadan. Ina shirin shiryata zuwa asibiti sai na ga haihuwar ta matso sosai nishi kawai take alamun kowani lokaci yaron na iya faWowa, Tasleem na kalla na ce "Wauko min kujera, handgloves, reza da zani" na kama Inya na Wan jinginar a gadon ina jiran Tasleem,zafin da mace ke WanWana wajen haihuwa abu ne mai wuyar kwatance, ihu take na ce "daina, rin ?a ambaton Allah" ba a yi minti goma ba Inya ta sankato ?aton Wanta. Sai dai cikin wani hukunci na Allah, ban ko gama gyarata ba ya ce ga garinku nan, duk da na ji ?aunar yaron mai kyau da shi, amma na san Allah ne ya so ta da rahama ya kuma so rufa wannan sirri nata. Jego mai kyau na dage Inya ta yi, haihuwa ta saka ta cicciko sosai wannan ramar ta rage, kunun tsamiya nake dama mata har ruwan nononta ya daina tsiyaya. Ban sanar da kowa ba bayan Kubra har ta yi arba'in, a lokacin ana saura satitttika bikin Tasleem, shirye-shiryen biki nake hai?an haka yara, kayan Wakinta duk da kanta muka je ta zaSa. Inya ta dage ana ta hidima da ita, ta yi ?ibarta wannan ramar babu ta ?ara haske kamar yadda Tasleem ta ?ara duk farinsu, magana ce dai ban ba amma ina ta mamakin farin da gani dai bana bleaching ba ne.

Yau muke amsar lefen Tasleem, jama'ar ?araye da yawa sun zo tun ana gobe amsa. Ina zaune a Waki muna sile robar cincin da za a bayar Tasleem ta shigo Wakin ita da Inya.

Inya ta Wan langaSar da kanta ta ce "Ayya Amma don Allah ki ce wa Tasleem ta zo mu je amso snacks Win ba zan iya Waukowa ni kaWai ba,in mai napep ya saukeni ?ofar gida sai ta wuce inda za ta" Tasleem ta wurga mata harara ta ce "don ni na fi kowa rashin kunya, ba za ni ba"

"Wai ina za ki ma tukunna?" Na tambaya ina kallon Tasleem.

"Amma gidansu Hajar zan je sai magrib na dawo" ta ce tana langaSe kai. GabaWaya ni na tsorata da lamarin ?awaye tun kan Inya, na yi kicin-kicin da fuska na ce "babu inda za ki je, ki zauna gida"

"Amma sai a kawo lefena kuma ina gida ta ce" kamar ta yi kuka. Inya ta ?unshe dariyarta ta ce "ki shiga part Win Abba babu mai sanin kina ciki ai"

"Shi ke nan ma, ku je ku amso snacks Win, sai ku dawo" bayan fitarsu Sadiya ta dube ni ta ce "cabbb! Hadiza gaskiya samun irinki a mata sai an tona, ina ba zan taSa iyawa ba"

"Me aka yi?" Na ce da ?ar dariya.

"Yanzu duk abin da yarinyar nan Inya ta yi miki, amma kika sake rungumarta har da sakin fuska haka, cabbb!"

Na sake murmushi na ce "Inya ai ?ar mu ce, ban yarda da maganar Hausawa ba da ke cewa wai hannunka ba ya ruSewa ka yar, sadda zai isheka da ciwo kuWi za ka ba da haWe da ro?o a cire maka shi ka huta, amma na yarda ?a?a amana ce a hannunmu, tun farko da zuciya Waya kuma da ?auna irin ta uwa na gina zamana da Inya, idan na ce ban ji zafin abin da ta yi min ba na yi ?arya,na yi kuka, na yi mamaki har da ciwo kuma har yau hawan jini bai sakeni ba, amma ko Ubangiji mu kan mi shi laifi ya yafe mana, idan na watsar da ita kuma kun ?i rungumarta ina za ta je, dangin ubanta ruSaSSu wanda da su aka cigaba da rura duk fitinar da ta faru ?ara lalata tarbiyyarta za su yi,duk inda ta je Allah wadarai za a yi da ita, ko ba ta gurSata wasu ba,za ta Waga musu hankali kamar koma fiye da yadda ta Waga min,amma yanzu fa, ga shi komai ya wuce kamar ba a yi ba sai tarihi, a hankali da dubara kuma ina ?ara nusar da ita rayuwa da zamantakewa da jama'a, Allah dai ya taya mu tarbiyyar yaranmu"

"Ameen Ya Rabbb, haka ne, Ubangiji Allah Ya baki lada ya saka miki da jannatul firdaus"

"Ameen da ke da dukkan Musulmi"

Lefen Tasleem lefe ne da ya girgiza dukkan wanda ya zo kallonshi ciki kuwa har da ni, seti uku masu biyar biyar, babu ?aramin turmi ko guda,leshi na kece raini kawai ya zuba, ba a batun kayan kwalliya don tsadaddu ne haka underwears duk na kwali ne masu tsada, ga setin gwal har biyu da babba ta shiga biki,sai wata ?ar siririya, tabbas Qaseem ya shammacemu don ko kusa ba mu yi tunanin rabin lefen da ya yi ba, mu ma mun bada tukuici mai gwaSi aka tsayar da rana da sati uku masu zuwa.

Alhaji ya buWe bakin Aljihu haka muka shiga shirin bikin Tasleem,abin har mamaki yake ba ni wai Ni ce zan aurar da ?a, duk burin da na ci a bikin Inya a baya akan na Tasleem zan yi shi, duk da ni walima kawai na shirya a cikin gida tunda ina da ?aton fili. Lokaci da ke wucewa kamar wal?iya sai ga mu a satin bikin Tasleem, kyawun da na ga fatar jikinta ta yi da haske gwanin sha'awa ni na san ba iya gyaran jiki ba ne, tana zaune suna ware iv na dube ta na ce "wallahi Tasleem ki ji tsoron Allah, duk farin da Allah ya yi miki bai miki ba sai kin haWa da bleaching" dariya suka saki ita da Inya kafin Inya ta ce "Amma ba fa bleaching ba ne ba, wallahi wasu haWaWWun supplements na gyaran jiki muka samu a wajen A&Z collection, tana da supplements masu saka jiki laushi,taushi, haske, fararen idanuwa, cikar gashin gira, ciko hips da boobs da sauransu" (ga mai bu?ata yana iya nemanta ta wannan layin 09037870422)

"Ke!" Tasleem ta kira ta, wani irin zaro ido ta yi tare da wucewa cikin gida a guje, na girgiza kai da Wan murmushi.

Cikin iko da hukunci na Ubangiji sai gamu cikin biki tsulundum, na gudanar da walimata a cikin gida in da aka yi wa'azi sannan aka Wan taSa kiWan ?warya, ranar asabar aka Waura auren Al-Qaseem da Tasleem, a ranar kuma za ta tare a gidanta da ke jambulo mai Wan karen kyau, bayan ta yi shirinta da jagorancin Hajiya Kubra aka shigo Wakina da ita aka tsugunnar,mamaki kawai nake na yadda lokaci ke gudu har na aurar da Wiya,wai Tasleem ce ta girma har na aurar da ita, cikin kuka ta Wora kanta saman cinyata tana cewa "Amma"

Na yi murmushi na ce "yanzu dai ke ba yarinya ba ce mai Wakin kai ce,Tasleem kin ga ha?uri,juriya,tsafta, kwalliya,girki su ne mace a dun?ule,ke shaida ce akan dukkan abubuwan da na faWa,ina buga misali da kaina Tasleem,aure sai kin yi ha?uri dole sai kin yi ha?uri, babu wanda kika taSa jin an ce ha?urinsa ya ?are, duk kuma wanda kika ga bai ci ribar ha?uri ba, to bai yi da yawa ba ne,rayuwar aure saSanin duk abin da kike tunani ce,a baya soyayya kuka yi Wauke take da ?yale-?yale,yanzu ne za ku fuskanci juna kowa ya san Wan uwansa, ba zan soyayya ba ta taka rawa a zamantakewar aure ba,amma ha?uri babban makami ne da zai fatattaki duk wani abu da zai kawowa zaman lafiyarku farmaki. Allah Ya kauda muku fitina,ya baku zuri'a ta gari" wani kuka ta saki tana ?an?ameni da cewa "Amma ni na fasa" haka aka fita da ita tana ta gunjin kuka, na share hawaye da suka Wigo min, aure kaWai ke raba Wa da uwa idan ka cire mana mutuwa.

Haka ?an biki suka watse,kowa na ta sam barka da addu'ar Allah Ya nuna mana na ?an baya, bayan kai Tasleem da kwana biyu gabaWaya rasa kan gane Inya na yi, in ta shiga Waki bayan ayyukanta ba na kuma ganinta sai dare idanuwanta sun yi luhu-luhu alamun ta sha kuka. Yau shiru na ji ta sosai hakan ya sa na tashi don zuwa Wakin, su Bahijja tun goma suka tafi gidan Tasleem, shasshekarta na fara ji ina tura ?ofar. "me yake damunki?" Na tambaya.

Cikin kuka ta Wago ta dube ni ta girgiza kai.

"Ki min magana!" Na daka mata tsawa.

"Amma wai Siyama ce take son na bata dubu Wari biyar,Amma na siyar da gwal Wita kwanaki na bata miliyan Waya akan ba za ta saki video na ba, amma yanzu wai sai na ?ara mata ko ta saki gobe, Amma ta saki hotuna na hakan bai yi mata ba, ba ni da kuWi, ban san yanda zan yi ba" ta ?are cikin kuka.

"Ya isa haka, shirya mu je gidansu bari na zo" Waki kawai na shiga na yi wa Alhaji magana a waya na zura hijabi na fito, ita Win ma da hijabi na tarar da ita, direba ya kai mu har unguwar ta su. Na tasa ?eyarta muka shiga gidan, na ga wani dattijo zai fita, da hanzari na ce "kai ne mahaifin Siyama?"

Da alamun rashin sani ya dube mu sannan ya Waga kai ya ce "?warai Ni ne"

"Wajenka muka zo" na ce.

"Bismillah ku wuce ciki to Hajiya,bari na zo" ya ce yana mana nuni da ?ofa. Muna shiga idona ya sauka kan Siyama, wata iriyar razana ta yi tana kallonmu, mahaifiyarta ta ?araso cikin fara'a tana "ga Asama'u, ga Asama'u", Inya ta ?a?alo murmushi ta ce "Umma ina yini?" Matar ta amsa sannan ta kalleni muka shiga gaisawa, mace ce mai kirki yadda na fahimceta kamar yadda na karancin baban,ban san inda ita Siyama ta Wauko ba?in hali ba,yaran yanzu sai addu'a. A Waki ta mana masauki ta Webo mana ruwan randa,Siyama sai kallon Inya take tana girgiza mata kai, ina kallonsu ban ce komai ba har mahaifinta ya shigo,ya zauna, muka gaisa sannan na ce "suna na Hajiya Hadiza, Ni ce mahaifiyar Asma'u ga ta nan ?awar Inya,magana ce na zo da ita mai matu?ar girma, na san za ku ji babu daWi, amma yaran ne na yanzu mun haifesu ba mu haifi halinsu ba, kuma nake gani gara a yi wa tufkar hanci tun kan lokaci ya ?ure"

"Haka ne Hajiya, zamani ne ya zo mana da wasu irin abubuwa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login