Showing 60001 words to 63000 words out of 81703 words

Chapter 21 - NI NA RAINETA COMPLETE HAUSA NOVEL

FCWA   

20 Dec 2025

54

iya gaskiyarsa.

Ba ta ce masa komai ba ta mi?e ta haye gado ta juya masa baya. Shi ma kwanciyar ya yi, sannu a hankali ya din ga sha?o wani irin ?amshi wanda, cikin ?an?anin lokaci ya ji hankalinsa ya bala'in tashi, matsawa ya yi kusa da Inya,ya shiga shafarta, cikin zafin nama ta ture hannunsa tare da cewa "kar ka kuskura ka taSa ni,ka je can wajen wadda ba doluwa ba", ransa ya Saci amma a wani irin bu?ace yake hakan ya sa ya Wan sassauta murya ya ce "wasa fa nake miki,yanzu ke baki san wasa ba, abu kaWan sai ki yi ta fushi" ya ce yana ?o?arin ri?e ta. Da bala'in fushin da bai taSa sanin tana da shi ba ta fincike jikinta ta ja siririn tsaki ta fice a Wakin, ransa ya yi mugun Saci, ga wata iriyar masifaffiyar sha'awa da ta yi masa yawa,banWaki ya faWa ya sakarwa kansa ruwa, ya jima kafin ya fito, bai taSa tsammanin wannan fitsarar daga wajenta ba, jiya da ya shiga ma ba daWin wajen ya ji ba,don me zai so kuma bi in ba dole ba, har kusan asuba bai yi baccin kirki ba.

Washegari da safe bayan ya shirya ya fito,zaune ya tadda Inya da kayan abinci a parlor cikin kwalliya,kallo Waya ya yi mata ya kauda kansa,wani irin haushinta yake ji kamar ya doddoke ta, ban da ?addara me zai sa ya nemi mace ma haka kamar zabuwa har ta ke mai shan ?amshi.

"Ina kwana?" Ya tsinci muryarta.

"Lafiya" ya ce kawai ya yi waje.

Tsaye ya tadda Hadiza ko da ya tura ?ofar Wakinta tana gyaran gado,sanye take cikin Winkin doguwar riga Koriyar atamfa,ta sha yari da awarwaro ta Wora Waurin da ke mata bala'in kyau,laSSan nan sun sha Wan jambaki, ta bala'in masa kyau,ga ta mace har mace komai ya ji, ?urrr ya yi yana ?are mata kallo.

"Wannan kallo haka" ta ce tana mai murmushi. Ya lumshe ido ya ce "kun tashi lafiya?"

"Alhamdulillah" ta ce kawai.

"Kun yi abinci ne?"

Da mamakinta ta ce "abinci kuma,ko amaryar taka ba ta jin daWi ne?"

"E, zubo min" kawai ya ce da ita. Ta wuce ya bi bayanta da kallo, Hadizarsa mace ce mai suna mace, a shimfiWa dole ya bata lambar yabo,ba ?aramin cutar kansa ya yi ba. Ta dawo ta ajiye mai abincin ya ci kana ya mata sallama ya fita.


*HADIZA*

Bai jima da fita ba sai ga Nadiya an dawo da ita daga makaranta jikinta rau zazzaSi, suna ajiyeta na Wauki hijabi na masa text akan zan kaita asibiti, bayan mun fito asibiti kawai na nufi gidan Kubra, mun jima muna tattaunawa akan rayuwa tare da ba wa juna shawarwari, sai da lokacin dawowar Bahijja ya kusa tukunna na mi?e don tafiya, ta yi min rakiya. Ina shiga cikin muka yi kiciSus da Siyama aminiyar Inya ta fito tana masifa da cewa "wallahi sai kin san Ni kika wula?anta,ba ki san Siyama ba wallahi sai na koya miki hankali"

"Ke Win banza, wallahi na fi ?arfinku,in ba ki fitar min a gida ba sai na sa an naWa miki kashi, da?i?iyar banza" Inya ta ce. Ban kula ko waccensu ba na yi wucewata.

Da yammaci bayan mun yi azkar Nadiya na zaune gefena sai ga Inya ta fito tana taunar cingam ta cokala Wauri, ta dubi Nadiya ta ce "ke zo na aikeki"

Nadiya ta Soye a jikina tana cewa "zazzaSi nake yi" zazzaSin ne a jikinta rau ma kuwa, tana dai da ?arfin hali ne.

"Don uwarki zo ki siyo min kati, uwar zazzaSi kike yi" ta ce a fusace. Ban Waga kai ba na kalleta, so nake na ga iya gudun ruwanta, Nadiya dai ga ta a jikina ban ga mai Wagata ba, Nadiya ta yi ?o?arin tashi, na maidata na ce "yi zamanki" ta zauna ta Soye fuskarta a gadon bayana.

"Cabbb! Wallahi sai kin ci uwarki, Ni da ke ne" ta buga ?wafa ta wuce. Na girgiza kai kawai ina mamakin rashin Wa'ar yarinyar. Nan muka jira har Bahijja ta dawo islamiyya,muka yi sallah, muka yi addu'a, sannan muka ci abinci na fita na bar su suna kallo. ?akin Alhaji na wuce na gyara shi tass na wanke toilet,na yi mopping na fesa SMY 3 in 1 Fragrance take Wakin ya Wauki wani haWaWWen ?amshi, ina ?o?arin kwashe kayan na ga wucewar Inya fuuu, zuwa can na ji ihun Nadiya, da bala'in sauri na fito har ina neman yin tuntuSe, Nadiya na gani kwance sai ihu take yi, na Waga ta,fuskarta ga shatin hannun Inya nan raWau idonta Waya a rufe sai zubar hawaye yake alamun ta taSa sa. Raina ya bala'in Saci na dam?ota na ce "don me za ki dakar min yarinya"

"Don me za ta min rashin kunya?" Ta ce tana wani fiffizga.

"Ita ?ar aikenki ce da dole sai ta je miki aike, yara da gidan ubansu ki takura musu, ke mahaukaciyar ina ce ba ki ji zazzaSi a jikinta ba?"

Ta saki wata shu'umar dariya ta ce "ai Nadiya Alhaji ya ce ba ubanta ba ne,don haka nan ba gidan ubanta ba ne", raina ya kuma hassala jin tana neman sheganta min yarinya, na Wauki hannu na tsinketa da mari na ce "kin yi na farko kin yi na ?arshe, kika kuma wallahi sai na miki abin da baki zata ba" ta watsar da shegiya ?asa na ja yarana ciki. Muna shiga Waki ba a yi minti biyar ba muka ji ?arar sauti kamar an kunna speaker har kunnenmu.

"Na gaya miki sweet baby babu wata banzar mace da ta isa ta shiga tsakaninmu,ke ni wallahi mai iya rabuwa da kowane don ?aunarki don haka ki kwantar da hankalinki aure Ni da ke ba fashi, ke Ni fa ban san soyayya ba wallahi sai a kanki, Hadiza kawai an yi auren ?uruciya ne, Ni hauka ma nake na biye a hana min aurenki, wallahi tsawon shekarun nan lallaSawa kawai nake amma Hadiza sam ai *BA MACE BA CE (wata?il littafina mai zuwa)* iya kwalliya, soyayya da komai ma ai ke ce gaba, ke Hadiza fa ko Wan irin wasannin nan ba ta wani iya ba, kawai ta buWe a gama ta rufe, wallahi wata soyayyar ma ni sai a kanki na santa" muryar Alhaji ce raWau ke tashi a speaker. Hannuwana na bisa kunnen yarana na toshe bana son su ji musamman Bahijja da itama ta fara tasawa, duk da na san makirci ne kuma abu ne da ya riga ya wuce amma wani irin Waci da raWaWi nake ji zuciyata na yi.

Muryar Inya kuma ta karaWe gidan cikin shagwaSa take cewa "uhmm! Sweet ka daina Sacinta ka san ita ta ri?e ni kuma na san ba ta da sanya, ko don ka faranta min kake kusheta?"

Zuciyata wani irin fatfat take ina son in toshe kunnena amma bana son na cire hannuna daga kunnen yarana duk da na san wata?il suna ji don kowa guda na sa masa,hannun nawa guda biyu ne kacal.

"Ke wani don faranta miki, Hadiza ai tsohon injin ce, ina da ke sabuwa dal fil a leda me zan ci a can" ya ce yana jan tsaki. Wasu hawaye masu mugun Wumi suka zubo min. Rintse idona na yi jikina na wata iriyar rawa,?irjina ya min nauyi kamar an Wora min dutse,numfashi ma da ?yar nake ja. Bahijja ta dube ni ta ce "Amma me suke nufi, zaginki suke yi?", Na yi ?o?arin shanye kukana na girgiza kai da ?ar dariya na ce "yabo ne", ina rufe baki na ji muryar Inya wani record Win ne ta kunna, "Amma kuma Nadiya ai ita ta biyo kalarka, kawai ta Wan fi ka duhu ne"

Jikina na wata iriyar rawa na mi?e na toshe kunnuwana na nufi sashen Inya, ?arar ta fi ?arfi a can don daga Wakinta ta kunna, na shiga ?o?arin buWe ?ofar amma ta datse, bana son na ji abin da zai tarwatsa min zuciya, bana son in ji abin da zai sa na kuma ganin ?imar Alhaji ta zube a idona, hawaye na zubo min ina jin yadda haki ya fara taso min na ce "don Allah don Annabi ki kashe,ki duk abin da kike so ba zan tanka miki ba amma ki kashe wannan record Win"

Ina jin dariyarta ta ?ara volume muryar Alhaji ta fito raWau, na toshe kunnena amma hakan bai hana ni jin ya ce "uhmm! Wani kama ba don na san Hadiza da addini ba wallahi da na dafa Qur'ani wannnan ba ?ata ba ce" ji na yi tsayuwar ta gagareni na daddafa na koma Wakina ina wani irin kuka. Bayan sallar Isha'i na kwantar da su na koma Waki, hakin dai nake ta fama da shi, sai ciwon kai ?ila saboda kukan da na sha, na watsa ruwa na saka kayan bacci na Waura zani a kai, bana jin zan iya zuwa Wakin Muntari,yadda nake jin zuciyata na zafi,Inya ta tada min tsohon mikin da nake fama da shi,wajen tara ya dawo hannunsa ri?e da ledoji ya turo ?ofata da fara'a ya ce "Hajajju dama na yi zaton kina nan" ban iya ce masa komai ba na ?ura masa ido, ban san me ya gani ba ya ajiye ledojin ya nufo gadon ya zauna ya ?ura min ido yana cewa "Hadiza lafiyarki kuwa?", Yana rufe baki hawaye suka shararo min, na yi dauriyar ai na danne, to na kai geji nima ina da iyaka. Ya bala'in ruWewa kamar ya yi kukan shima yake cewa "me ya faru?, Me aka yi miki?"

Na share hawayen idona na Wago na dubesa na ce "Muntari yanzu don za ka ?ara aure shi ne ka je ka yi min zagin rashin mutunci,da bakinka kake furta wa wata Ni ba mace ba ce, Muntari ban taSa nuna maka gajiyawata ba duk nemana da za ka yi,watarana Muntari sai ka neme ni sau uku-huWu amma a hakan duk Ni ba mace ba ce,ba ka bar wa iya cikinka ba, ka shiga shelantawa duniya" tun da ya sadda kansa ?asa bai Wago ba, sai Wigar hawayensa da nake gani suna Wiga a hannayensa, Ni Win ma kuka nake yi.

"Hadiza ki yi ha?uri,ha?i?a ban miki adalci ba,na kuma cutar da ke, amma wallahi..." Ban bari ya ?arasa ba na ce "ya isa Muntari duk ba wannan ba,Nadiyar da kake kokwanto a kanta nake son ka Wauka ka je a yi muku gwajin jini, in har jininku bai hau ba..." Ban ?arasa ba na ga ya mi?e ya fice fuuu.

Ba a Wau minti biyar ba na fara jiyo ihu da kururuwar Inya, na san duka ne yake mata ba na wasa ba, ganin abin ya yi yawa,ihu take kamar ana zare mata rai na fita,ba zan so ya kashe rai ba,ina buWe ?ofa na ga ya yi wani irin ?wallo da ita sai ga ta a gabana, ransa a bala'in Sace, jikinsa na rawa ya Waga wani tattauran reshe na bishiya ya zambaWa mata a gadon baya, cikin hargagi yake cewa "don uwarki burinki ki lalata min rayuwa,ki rusa min gida, ban da tashin hankali ba abin da na ?aru daga wajenki,ke har ba ki ji kunyar faWa wa Hadiza maganganun nan ba, akwai wadda take ba mace ba kamarki, zumar Hadiza nan wallahi wallahi tafi taki, tun a daren farko kawaici kawai na miki, don na kasa gane budurwa ko rijiya na aura, da?i?iyar banza da hofi,Ita za ki kalla har ki zageta ban da kina ?ar iska maras mutunci" ya ?are da sa ?afa ya hamSareta.

Kuka kawai take ya haWa mata jini da majina, amma bakinta ya ?i mutuwa, shi kuma bai fasa dukanta ba.

"Na rantse da Allah sai na rama,tunda kika haWa min ?arya kika sa ya min wannan dukan sai na rama" ta ce cikin kuka.

Ya Waga ?aton reshensa zai buga mata na yi maza na ri?e. "Wannan wace iriyar masifa ce, na gaji, Ni ban ga amfanin da kike min ba,ke ki je na ..." Bai ?arasa ba ta kurma uban ihu, ta yi tsalle ta cacume wuyansa ta fara cewa "ba laifinta ba ne, mu muka sa ta, kar ka yi mata wannan hukuncin, zamu bar ta"...


(Gaske aljanun ne ko ta ?are wa ?al banza ne?=??)



Ayiri yiri =؃?=؃?=؃?=؃?=؃?kuna Ina Mata Mata fa nake nufi bamuna mataba=??=??A& Z COLLECTION takawomuku ingantatun supplement =?G?=?G?=?G?=?G?
Muna da supplement na Infection
Muna da supplement na gyaran jiki Wanda zaisa jikin ki yayi kyau fata tai laushi da sheki >?p?>?p?
Muna dana gyaran breast succiko su tashi tsaf gwanin Sha awa >?p?>?p?
Muna da namatsi dazai matsaki ciki dawaje bawai ki matsi iya farkoba kuma yasaukarmiki da ni ima
Muna da na gyaran gashi Wanda zai fitomiki dagashi
Dawanda zaki haske sosai haske me kyau ba,irin na bleaching ba=??=??

A&Z COLLECTION dealer ce kayanmu suna da sauki sosai price dinmu price din sari ne zaki samu kayanmu cikin sauki alhmdulillah=؃?=؃?=؃?=؃?=؃?
Ga kadan daga ciki

1 Royal jelly karami 2500 me 60 pcs babba 16k me 365pcs
2 surga wanita 2500
3 vitamin e 2000
4 Amirna pills 7500
5 gluta white 2000
6 collogen + glutathione 2000
7 whiting gummies 2200
8 khusus 3500
9 juliet Eve 8500
10 vitamin c 2200,2500

Waddannan sune kadan daga cikin price din kayanmu nasan kodaga nan zaku gane A&Z COLLECTION gidan sauki ne =؃?=؃?=؃?=؃?=؃?=؃?

Muna garin Kano Dan neman Karin bayani Kira
ko whaspp 09037870422

Karku manta muna tura Kaya duk garin dakike inkinyi siyayyama dayawa muyi Miki free delivery =؃?=؃?yan garin Kano kayanku har kofar gida >??

*My book is 500 only via 1401611541,Fatima Lawal Sa'id,Access bank, DM 08167888934*

RAHUSA DATA AVAILABLE (MTN)

1GB-280
2GB-560
3GB-840
4GB-1120
5GB-1400
10GB-2800
(1401611541, Fatima Lawal Sa'id, Access bank. Call 08167888934) All network available.

2?? 9??

Takaici ya isheni na ja siririn tsaki na wuce wa ta, ko da na koma Waki sakata na saka, ina jiyo ihun Inya tana ta maganganun hauka wai a lallai ita mai aljanu, ba jimawa na ji ?wan?wasar ?ofar Alhaji, na yi banza da shi na shige cikin bargo ina jin yadda haki ya ?i lafa min, tun ina jin sa yana magiyar na buWe har bacci ya yi awon gaba da Ni,?arfe uku na tashi, har aka yi kiran asuba ban koma ba, jikina babu ?wari hakan ya sa na Wan kishingiWa wai gari ya Wan yi haske, na san Bahijja za ta iya shirya kanta, in na tashi sai na mana indomie. Ban farka ba sai da gari ya yi tangaran sosai, na tashi da hanzari na fice, ina fita wani ?amshi ya ziyarci hancina, ko ina a gyare ?al, Nadiya na kan kujera tana kallon cartoon, na dube ta na ce " ina Bahijja?"

"Ta tafi makaranta" ta bani amsa.

"To me ta ci?"

"Ta dafa mana indomie" ta bani amsa. "Don me ba ku tashe ni ba?"

"Cewa ta yi mu ?yale ki ba ki da lafiya", "ita ta gyara Wakin?"

"Ba ita ba ce, ban san waye ba" ta ce ba ta kalleni ba, Waki na koma na yi wanka na shirya cikin riga da zani, sai da na kimtsa Wakin sannan na fito, ina fita parlor sai ga Inya ri?e da warmer, fuskarta ta kumbura ta yi ja idanunta luhu-luhu alamun ta ci kuka ta gaji, na Wauke kai ina ?o?arin shiga kitchen ta tsugunna har ?asa ta ce "Amma ina kwana?"

Ban ko kalleta ba na yi wucewata Nadiya ta taso ta bi bayana na son saboda tsoron Inya ne, har ?ofar kitchen Inya ta biyo ni ta ce "Amma ga abinci na kawo miki" da tsananin mamaki na juya na kalleta ta yi saurin sadda kanta ?asa hawaye suka ziraro ta share da sauri, na kauda kaina na shiga sabgar gabana,maimakon ta wuce sai ta dur?usa a wajen ban ma sani ba Nadiya ce ta ce "Amma kin ga Anty Inya ta zauna tana kuka",na waiwaya na kalleta hawaye na ta Wiga. Sai da na ?are jefa Wanwakena ya yi na kwashe na zuba a plate na fito,na samu waje a parlorna na zauna a raina ina ganin shirmen Inya, to hauka nake ta dafa abinci wai ta bani na ci, yarinyar da ke neman halakani ba dare ba rana, ina cin abinci Alhaji ya fito ya Soye idanunsa cikin ba?in tabarau. Ya dubi Nadiya muryarsa sanyi ?alau ya ce "ya jikin?"

"Da sau?i" ta ce.

"To Wan je ki Waki, zan yi magana da Ammanki" ya ce yana shafa kanta.

Zama ya yi a kujerar da nake gefena murya can ?asa ya ce "ina kwana?", Wani irin zafinsa nake ji abincin ma wlh sai ya fita a raina amma na daure na ce "lafiya lau"

"Hadiza fushi kike yi da ni ko?, Jiya ban iya ko runtsawa ba" ya ce a sanyaye. Bani da kuma abin da zan ce da shi na yi shir???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?u da bakina, bai ce komai ba shima ya yi shiru tsawon minti uku kafin ya ce "don Allah, don Annabi ki yafe min, na sani ha?uri ya yi kaWan na wanke kaina a wajenki, amma wallahi tallahi Allah shi ne shaidata da baya da yanzu matsayinki bai taSa sauyawa ba, wallahi Hadiza ban san me ya kai ni ba, ban san me ya sa na furta waWannan kalaman da ba gaskiya ba ne, wallahi ban sani ba" ina ganin hawaye ta ?asan idanunsa,Ni ma nawa hawayen na share na ce "Muntari ba za ka ce min asiri ba ne, ka yi niyyar wula?anta ni dama tuntuni, ka manta ?umbiya-?umbiyar da ka din ga min da ?arairayi, har ranar aurenka ka turo min sa?o na tsantsar farin ciki wato zuciyata ta tarwatse ta buga na mutu, ba ma duk wannan ba kai shaida ne daga irin gidan da na fito ko hannuna babu wanda ya taSa ri?ewa sai kai bayan mun yi aure, amma ka jefe ni da irin wannan kalami, ka Waura kokwanto akan Nadiya, yanzu zamu tafi asibiti a fidda maka kokwantonka,in har ?azafi ku ka min ba zan yafe muku ba, Allah Ya yi min sakayya"

"Hadiza Nadiya ?ata ce wallahi,ba asibitin da zan je, don Allah kar ki bari makirci ya raba mu ko ya katse mana zaman lafiya, wallahi don ta Inya ni mai sakinta ne

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login