Showing 1 words to 3000 words out of 80390 words

Chapter 1 - NAGA RAYUWA BOOK 2

02 Dec 2025

129

??ࡱ?>?? 
,??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????)????

 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?F-WordDocument????1( 0Table????????(
Data
???????????????????? P??q KSKS?1( ????????rr????g{??s???








$g? *r??

????
C ?{C 
{
C {

?{ [10/16, 5:43 PM] Aunty Nazeefa >?p?: NA GA RAYUWA 25..

NAZEEFAH SABO NASHE&
'?


08033748387.

Arewabooks@nazeefah. Ya duba ga mai son books d ina.

Ko wattpad@Nazeefah381.




&=???

Tun da na gan mu a k ofar gidan duk wata nutsuwata ta kau, sam bana son ha duwa da mamy sai nake ga hukuncin da aka mata kamar ya yi tsauri, bai kamata a yanke mata hukunci ba tun kafin a tsaurara bincike, ni kaina ba su min adalci ba da suke hora ni ba tare da an yi binciken ba. Da sauri na dawo hayyacina jin wata Uwar tsawa da Hajiya Inna ta daka min.  Fice mu je munafukar banza kawai. Na runtse idona zuciyata cike da jin zafin sunaye iri-iri da ake kira na da su tun bayan afkuwar lamarin. Na fita da sauri tamkar an hanka dani jin Uban zagin da Inna ta sauke min. Na tura gate d in gidansu Mamyn a hankali. Shiru ba kowa as usual, gidan koda yaushe a cikin shiru yake. Da yake basu da wasu yara kuma gida ne na y an boko da wuya ka ji an yi wata hayaniya mai k arfi. Inna a ciki ta yi sallamar na san banda ma ta san hukuncin rashin yin sallamar yayin shiga waje da bata yi ta ba.

Mama Mahaifiyar Mami da k yar ta  dago ta kallemu kafin naga ta kawar da kanta, ta  dan saki tsaki ka dan. Ta kuma amsa sallamar itama a ciki. A zafafe Inna ta ce  Ba shakka, ai dole ki kalle mu ki watsar Habiba, tunda kun riga kun cucemu me ya rage kuma banda ku zuba ruwa a k asa ku sha.. Cikin zafin Rai Mama ta d aga mata hannu  Please Inna ki ja girman ki, bana son ta kai mu ga samun sa insa, ban ma san me ya kawoku nan d in ba, tunda dai alak ar da ke tsakanin mu ya warware kuma ba  da tsakaninsu balle kice dalilin d anki kika zo&  Inna itama a kufule ta furta  Dole nazo Habiba, dole na zo na tambayi makirar y ar ki dalilin da yasa ta dinga bawa yarinya kayan maye, ai dama ba A i bace abar zargi ita Fatiman ita ya kamata a tuhuma mu je hujjar da duk dare sai ta  dirka mata madara& wato da wannna ta yi amfani ta b atawa yarinya suna, to sai ta fito mu ji wani k aton banza ne& .  Ba zata fito ba, Ba zata fito ku saka mata ciwon zuciya ba, ku barta ma da hawan jinin da kuka saka mata, da din abin akwai Allah akwai kuma hisabi&  Mama ta fa da tana sake tsuke fuskarta ni kuwa sai gaisheta nake bata ko kalleni ba. Ina ji Inna ta ce  Wallahi sai ta fito ko na saka y an sanda su fito da ita ta dole, don wannan maganar ba abar da za a k yale ba ce ta tafi a banza dole mu binciki wani k ato ne a hoton can&  Mami da na gani a tsaye ne gabana ya dinga wani fa duwa fuskarta a d aure sosai take kallon Inna tana tauna chewingum. Ta zauna tana furta  Ga ni, sai ki gaya min me ke tafe da ku&  Ni kaina ba Inna ba sai da naji shakkar Mami yarda take jijjiga jiki tana tauna chewingum.  Eeh lallai ba shakka, kalarki Zam ta rashin arziki ta bayyana muraran Fatima, dama ashe lumbu-lumbu kika yi mana, kika b oye wacece ke don kawai ki zaluncemu. Wani murmushi Mameey ta saki, ta tauna chewingum d in ya bada k ara k as sannan ta turo shi ta yi k wai da shi. Idonta ta juya kafin ta furta  Hajiya Inna kenan kuma burina ya cika ras! Sai me ya yi saura kuma? Zaku tsireni ne? Ko Police station d in kika kai ni, baki da hujjar da zaki saka a kama ni da laifi, balle zuwanki police station kamar tona asirin d iyar ku ne, don duk duniya sai taji labarin abinda ta aikata gwara ma kada ki fara&  Inna wani irin huci take kafin ta furta  Allah ya isa Fateema, In sha Allah sai kin girbi abinda kika shuka, kin zalunci yarinyar da aka baki saboda tausayin rashin haihuwa ashe ke bak ar muguwa ce makira annamimiya&  Ina kallo Mami ta cije leb enta ta sake kallon idon Inna ta ce  Kada ki sake zagina, and please ki tattara komatsanki ki bar nan wajen tunda ba abinda ya ha da ni da ke.. Ni kam ina tsaye kamar an Dasani wani irin hawaye ne kawai yake bulbula a idona, da gaske kalaman Mami sun matuk ar furgitani Hajiya ta mik e jikinta a sanyaye ta kalli Mami ta ce  Abinda kika yi Allah ya miki ninkinsa& .  Ameen Mameey tace tana tauna chewingum d inta. Idanunta kuwa sai juya su take. Ma fice ina waiwayon Mami na da ko sau guda bata yarda ta k ara kallona ba, tun bayan kallon farko da ta min. Tun a mota ta cigaba da bambamin masifa. Duka lefin ta tattara ta  dora shi a kaina.  Za mu je gidan, don Ubanki zaki gaya min dalilin da yasa ta dinga baki madara baki fa da ba. Shiru na mata ina jin abinda take cewa. Sai dai ni sam bata wannan nake ba mamakin da Mami ta bani yafi saka min tashin hankali fiye da masifar Inna.


Muna zuwa gida muka tarar Abba ya dawo. Inna tana kallonsa tana amsa gaisuwar sa a ciki. Ta shiga parlorn sa idanunta kuwa sai zubar da k walla suke. Ni dai ban bi su ba don tsoron Abba nake ji, ina gaishe shi ma da k yar ya amsa gaisuwata.  Ina kike Munafuka? Daga tsakargida na jiyo maganar a sama, ko ba a fa da ba na san da ni ake, don sunan nawa ya tashi Daga Ayhsa ya koma irin wa dannan sunannakin.

Jikina a salub e na shiga parlorn Abban na durk ushe a gabansu. Tana girgiza k afa ta ce min.  Don Ubanki, yaushe kika yi lalacewar haka da Ubanki da Uwarki ba su sani ba? K asa na yi kawai da idona ina zubar da hawaye ba furta  Wallahi Inna ba ni ba ce&   ke ina wasa da ke ne d ago ki kalleni ta yaya ya zama ba ke ba ce, ga ki zahiri a hoto. Na  dago ina kallon hoton ina runtse ido, sam bana son ganin wannan hoton. Shiru na mata don na san idan na cigaba da cewa ba ni bace d in ma babu mai yarda&  Kaga ni ko? Kaga illar ilimin boko ko Imamu? Tun farko da an aurar da yarinyar nan da duk haka bata faru ba, yanzu kun yi bincike a kai ko kuwa zuba ido kawai kuka yi kuna jiran azo har gida a gaya muku an kama shegen k aton, ai sai yazo mu ji dalilin da yasa ya lallata ta don Ubansa& Don Ubanki a ina yake kuma a ina za a same shi? Inna ta fa da tana kai min duka.  A jiya aka samu nasarar sanin wanene? Sai dai abin mamaki da ya fahimci abinda ya aikata nemansa ake ruwa a jallu wallahi Inna ashe ya gudu tun wancan satin ba kuma a san k asar da ya tafi ba&  Inna ta runtse ido tana furta  Ba sai a baza police ba, duk inda yake Ai za a kama shi. Abba girgiza kai ya yi. Ya furta  Hakan naso a yi Inna, sai dai shi wanda yaso ya aureta da d in ne, ya ce kada a yi haka don idan har magana ta je wajen police to kamar fa ta kara de duniya ne, don haka muka saka Dss kawai suke binckiken sirri da ikon Allah kuma za a kama shi, zaku ma a tuhume shi idan har da gaske saka shi aka yi ba laifinta bane wallahi sai na  daureshi na ga Uban da ya tsaya masa. Inna ta share k wallarta tana furta  Tun farko abinda ya kamata kenan, sannan kuma tun kafin zancen ya baza duniya dama Imamu ka nemi wani ka bashi ita, a  d aura auren baki alaikum ba wanda ya ji ya gani, don idan aka bari mutane suka farga wallahi ba mai aurenta, duk da dai duniyar ta lallace ba kamar Zamanin mu na da ba. Abba ya jijjiga kai  In sha Allah Inna ba zata sake ko wata hu du a gaba na ba, tunda shi da kansa ya fa da bai  dora mata idda ba.  Ya dai fi! Inna ta fa da tana mik ewa takalmanta ta zura ta ce  Ni zan wuce. Abba yana kallonta cike da mamaki ya ce  Tafiya kuma Inna? Ai da kin bari sai da safe.  Bar ni na tafi Imamu, bak in cikin ganin Hadiza ba zai bar ni na zauna ba, wallahi ko kallonta bana son yi, mata kamar ba jininmu ba, Uwarki Ai na nan tafe zata zo ta sameki da tare ma zamu zo sai ta tashi da mashashshara, haka kawai ki damk a tarbiyyar y arki a hannun kishiya, wa yake haka sai kace wani a zamanin Annabawa, ba gashi yanzu ta cucekiba, ai har abada kishiya sunanta kishiya wallahi koda yaushe burinta ta cusa miki bak in ciki, koda kuwa zata dinga goyaki kullum don tsabar soyayya to kullum zuciyarta da tsanar ki da haushinki take kwana, shashashar banza. Umma lumshe idanunta kawai ta yi hawaye na zurara daga kwarmin idonta. Ta mik e don raka Inna ita da Abba. Wannan ya bani damar tashi da sauri na shige cikin d akin da a yanzu yake amsa sunan nawa. Mayar da k ofar na yi na kulle sosai. Sai sannan naji wani kuka na tashin hankali yazo min. Ai kuwa na dinga yinsa ba k akkautawa kamar zaa zare min rai, ranar dai kam ba abinda zan ce ya shiga bakina, tsabar rashin jin da din da nake ji a zuciyata haka ya bayyana har saman harshena wani d aci nake ji, na ji bana sha awar shan ko ruwa, duk abinda ake min baya damuna kamar yarda Mami ta amsa da bakinta wai ta aikata duk zargin da ake mata, ita ta gurb ata min tarbiyyata, wannan magana ita take dugunzuma tunani na.

Cikin dare jin na kasa barci, hakan yasa na mik e na isa toilet na tsakargida na d aura alwala na dawo d aki. Salloli na dinga yi sosai. A sujjada na dinga kaiwa Allah kuka na da rok onsa ya bayyana min gaskiya a cikin barcina ko a farke, ya bayyanawa iyayena gaskiya akan cewa bani da laifi. Bayan na idar da sallahr na da de sosai ina salatin Annabi da karanta Wa Ufawwidu Amree Ilallah& kafin na kwanta ina danna Carbin hannuna& .


Cikin barcin na dinga wani irin mafarki sai dai kamar zahiri. Wai gani a wani duhun daji, ba gida gaba ba gida baya kuma baa ganin komai sai duhuwa& ina gudu ana bina sai ihun neman ceto nake daidai zan fa da wani rami na ji an cafko ni ana dariya. Wani mutum ne sai dai bana iya ganin fuskarsa sai muryarsa da ta kara de dajin yana furta  Ni ne Mijinki AYSHA har abada ba wani bayan ni& . A razane na farka daga barcin cikin wani irin tashin hankali jikina sai kakkarwa yake ina fitar da wani irin gumi kamar dai abinda na gani a cikin barcin zahiri ne, har a lokacin kuma muryar mutumin ko nace Aljannin tana min amsa kuwwa cikin kunnuwana me kenan? Me wannan mafarkin yake nufi? Me ake son a shaida min? Kada dai fa Aljanni ne ya aureni yake son ya hana ni aure kamar yarda naji ana fa da idan Aljanni ya aureka?



Mu ha du a comment section& >?#?>??




5?
?5?&?5?(?5??5?/? 5??5??5?0?5?%?5?"?&
'?
[10/16, 5:43 PM] Aunty Nazeefa >?p?: NA GA RAYUWA& 23


NAZEEFAH SABO NASHE&
'?


https://chat.whatsapp.com/EuW3Jn8UkDrJudA1ThiH23

Kina buqatar kayan kitchen Masu kyau da rahusa?
Kina buqatar inda zaki dinga samun kaya Masu quality?
Uwar gda Amarya Duk ku tawo =؃?
Quality shine takenmu =?;? Muna maraba da masu sayan daya ko sari =?o?
B&? Muna tura kaya ko ina da yardar Allah cikin Aminci=?;? muna zauna a garin Kano cikin kwaryar birni=?o?
B&? masu sayan kayanmu Mina godia=?o?
B&?


*******&


Abokina& ya sake furtawa muryarsa na shaking. Yatsunsa yake matsawa cikin na juna. Daga haka bai sake iya furta kowace kalma ba, sai ajiyar zuciya da ya sauke. Babansa ne ya fara magana ransa a b ace ya ce  Ka bu de baki Ahmad ka yi mana bayani yarda zamu gamsu, abokinka kamar yaya? Shi abokin naka a ina ya san AYSHA har ya baka hotunanta. Runtse idonsa naga ya yi sai kuma ya bu de su yana kallona ka dan cikin b acin rai ya girgiza kai.  Magana ake maka Ahmad? Babansa ya sake furtawa wannan karan muryarsa na bayyana b acin ran da yake ciki.  Ka gaya mana gaskiyar lamari kuma wallahi na samu sab anin abinda ka fa da ranka ne zai b aci sosai. Shiru kamar ba zai yi magana ba, sai kuma ya d ago idonsa da maik on k walla ka dan wanda basu kai ga zubowa ba sai dai sun ka da sun yi jajur. Ya datse gefen lips d insa da alama baya son bayar da labarin don dai sun tilasta masa. Muryarsa cikin wani irin yanayi ya ce  Komai ya faru lokacin da ya rage bikin mu saura kwanaki biyar cif. Ina kwance a d akina bayan mun gama waya da AYSHA na samu kiran abokina. Isma il abokina ne da muka yi makarantun primary da secondary tare. A tare kuma muka je gidan su AYSHA ranar da aka d aura mana aure. Ya ce  Ahmad akwai matsala fa! Haka ya ce min. Da sauri na amsa  Isma il matsalar me kuma? Sai naga wannan kamar hoton matarka ne ko? Na waro ido ina kallon hoton da ya turo min cikin tashin hankali ganin da gaske AYSHA ce a ciki rungume jikin wani k aton mutum. Jikina na rawa na ce  Isma a ina ka samu hoton nan? Ya yi shiru da alama baya son gaya min ne. Sai da na saka masa tsawa cikin tashin hankali na ce  Ba zaka gaya min ba? Ya ce  Ahmad ka kwantar da hankalinka, ni kaina da naga hoton na yi mamaki sai da na yi zooming sannan na tabbatar itace kuma wanda ya nuna min hoton ya ce sunanta AYSHA kuma sun da de a tare suna ma amala ba kuma hotel d in da baya kai ta&  Jiri naji yana d ibana sosai da sosai na ce  Ka tabbata Isma ba wani bane ya biya ka ka yiwa AYSHA yarfe, idan haka ta kasance duk duniya ba mai hanani a yi maka d aurin rai da rai&  Shiru ya yi sai kuma ya ce  Ka bari a bi komai a hankali ni wallahi ba wanda ya saka ni, a wayarsa ina scrolling pictures na gani. Na ce masa na santa ya rantse min ba mu amalar da basa yi, ya gaya min shi ya fara saninta y a mace&  k it na kashe wayar cikin tafasar zuciya. Na dinga jin kamar zuciyata zata fito. Kashegari da kaina na samu Isma na rok eshi akan cewa ya saka mutumin duk sanda suke tare ya masa vedio ya turo min don so nake na sake tabbatarwa ba AYSHA ba ce. Haka kuwa aka yi Isma ya kira shi ya kuma nuna masa da k arya yake, shi kuma
Irin mutanen nan masu son k ure mutum da alamunsa don haka ya ce Idan Isma yana so ya tabbatar ya bar wayarsa a kunne yau da misalin sha biyun dare. Ai kuwa sai ga Vedio still ya turowa Isma shi da AYSHA suna ba dala har da cup d in madara yana shayar da ita tana kwance jikin sa&  D aga haka Ustaz ya yi shiru hawaye na bulbula daga idonsa& ni kuwa kallonsa kawai nake cikin mamakin abinda yake fa da. Ban tab a sanin Ustaz mugu bane sai yanzu ashe duk yaudarata yake ya zo ne don ya b ata min suna. Kukan ma ya k i zuwa saboda matsanancin tashin hankali da nake ciki. Ina kallon Jikin Umma kakkarwa kawai take tana nuna Mameey amma bakinta ya kasa furta abinda take son furtawa. Abba kuwa wani irin ajiyar numfashi yake saukewa yana rik e kansa. Su Yaya Muhammad ba wanda ya iya motsi a cikinsu. Daddyn Ustaz da yaga abin na gida ne sai kawai ya mik e ya ce da Ustaz su tashi su tafi ya kalli Abba yana fa din  Alhaji abu komai a hankali, yaran yanzu ne ka haifesu baka haifi halinsu ba. Ubangiji Allah ya shirya mana zuri a. Ina kallo ya fita hannunsa rik e da na Ustaz da naga kamar jiri na  dibansa& . Sai sannan Yaya UMAR ya yi wani irin kukan kura ya cafko ni ya fara wanke ni da mari, tun ina gani har naga bana ganin komai sai duhu. Na kuma kasa Kukan saboda tafasar da zuciyata take min. Da sauri Mami tazo zata janye ni. Abba ya daka mata wata irin tsawa da ta sa kowa ya yi tsit a parlorn. Murya a kausashe ya ce  Sakar min y ata Fateemah! Azzaluma macuciya! Kin cuceni kuma ba zan tab a

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login