Showing 6001 words to 9000 words out of 116554 words
11 na safe Aliyu ya dwo tanajin horn tae maxa ta fito a guje tana gnnsa ta rungumesa har dakinsa ta rakashi yae wnka sae da ya shry tsaf snn suka fito dakin Abba ya shiga ya gaidashi snn yje dkn ma'mi su Sadiya ska shg mae sannu da xuwa itakam gogar tna manne da yyn nata, bashi ya fita dga dakin ma'mi ba sae da aka kira axahar, ma'mi na dga daki taji ana oyoyo Su aunty Nusaiba ne, already masu aiki sun gama abinci gabaki dayansu suna xaune a dining suna cin abinci afeefah sae Satan kallon aunty Safiya tke idon adnaan kyar akanta tana dgowa suka hada ido dashi sae ta bone fuska harararta yae gami da tsaki duk abnda suke Aliyu na kallonsu kamar ance adnaan ya dga ido sae sukae ido byu da Aliyu sunkuyar dakae yae miqewa Aliyu yae yace wa afeefah ta tashi suje, parking space suka nufa yaja mota bae tsaya ko inaba sae miss_cute bakery
Meat pie da burger ska saya sae drinks da ice cream inda yae parking suka nufa tana daga ido ta hango lecturan su tsayawa tae kamar xatamae mgn sae ta tuna tare suke da yaya Aliyu nn da nn warning din dayae mata ya fado mta bude motar tae ta shiga
Eeshatullah ππ
[5/22, 07:56] Umar Dalha: πΈπ©π»'Ya Mace Kyautar Allah πΈπ©π»
A true life love story
By *Ashmaad*
*7*.....
Suna isa gda parking space yae da motar yana kashe motar ta bude ta fita har takusa kofa ya daka Mata tsawa "Kehh, uban wa kka barwa ledojin ya shigar maki dasu? da sauri ta dawo harda gudunta tana bashi hakuri, saeda ta tabbata da ya hakura snn ta dauki ledojin tare suka shiga koda shigarsu su aunty nusaiba sunbar falo hakan yasa sukae dakinsa cire nashi yae ya miqa mata nata yace taje yanason ya kwanta, dakinsu ta nufa don a tinaninta suna dakinne da taga basu saetae dakin ma'mi nan ta tarardasu suna hira, gurin aunty nusaiba ta nufa ta xauna sabida kap cikin yayyinta Mata tafison nusaibah ledar hannunta nusaibah ta ansa ta shiga duba wa "iyyeh yar gatan yayanta" wato ku bakucin tuwo ko? Dariya afeefah tae tace "wane mu muce bamucin tuwo" kemadae kinsan inaci saedae yaya" basu nusaibah suka bar gdanba sae karfe bakwai na dare, da misalin karfe 9pm bayan Abba ya dawo sallah yaci abinci ya kira dansa Aliyu xama yae kusa da ma'mi yana fuskantar Abban, tambynsa Abba yae "wae son har ynxu hutun naku bae qare bane? Ansa ya bashi da" ya kusa karewa Abba nanda 1week nake tunanin komawa dae dae nn afeefah ta shigo tana kallon ma'mi "ma'mi ynxu yaya Aliyu tfy xae ya barni?, ko kallonta ma'mi batae ba Abba ne ya bata ansa da" tou kodae ya hakura da aikin ne ya xauna dake? Sae tace a'ah Abba, da dae xae tafi dani ne tsawa Abba ya daka mata "fice ki bamu guri, wa ma ya kiraki ga yan' uwanki chan a daki baxaki xauna dasu ba duk inda yayanki yke kinanan, idan ya koma baki aikinsa sae muga yadda xaki yrny gaba dayanki ba burki, koda kka ga kina binsa da ae don bakida wayau ne ynxu kam da girmanki gode gode kibishi lagos, tunda Abba ya fara mata fada take hawaye sae jikin yayanta yae sanyi, yace "ki kwantar da hnklinki my little sis indae kuka samu hutu mae tsawo ni na maki alkawarin tfy dake" ya fadi mata hakane don ta kwantar da hnklnta, Abba kam bude baki yae don mamaki , juya wa tae ta wuce daki kan gado ta fada tana kuka, Sadiya ce ke tmbyrta miya sameta tae banxa da ita, sae Jiddah ta dauka "yo sis idan baxatae mgn ba ae ba dole bane sae munji abinda ke damunta sanin kankine batada aekin daya wuce kuka koda ba'ae mata komiba, mi'kewa tae tsam ta xauna tana fuskantar jiddah saeda ta gama sharar hawaye sannan tace" kinga jiddah ki kama kanki tunda na shigo dakinnan ban tankakiba Amma ke kke niman tsokanata bbu ruwanki dani na gayamaki " jiddah tace" yo ae duka na ya kamata ki tashi kiyi mara kunya kedama karya ne a xauna dake bki futsaraba" sae lokacin Sadiya tae mgn "kinga jiddah ki riqa riqe girmanki da baki tanka taba baxa tae maki raini ba, da'ma ai sa'ko da sa'ko sae haka, kamar Kuna gamin hanjin cikin junanku, tou wlh ko ku maeda hnklinku ko kuma naje na sanar da Abba in yaso ya hadaku ya hukunta hakuri afeefah ta bata, Sadiya har ga Allah tanason kanwar tata gashi dae batada kunya Amma duk yanda ka nuna bacin ranka akan abu takanyi kokari ta daena snn tabaka hakuri shiyasa take sonta, kukan datae ne yasa ta bacci ranar da wuri
Karfe 5:30am ta tashi tae sallah snn tashiga wanka 7:00am ta gama shirinta xuwa skul su Sadiya kawae take jira, suma basu bata lokaciba suka gama shirayawa, dakin yayanta ta nufa harta murda kofar dakin ta tuna warning din da yae mata akan tashinsa bacci da takeyi, ba yabo ba fallasa ta juyo ta dawo falo sallama tae wa ma'mi suka fita da'ma drivern su yakejira , suna shiga sch ya sauke su Sadiya gaban department dinsu snn ya wuce da ita nasu department din, a entrance suka hadu da lecturer din tae maxa ta shige gabansa sbd karya mata mgn sunanta taji ya kira saeta tsaya chak "baki iya gaisuwa ba ko?, sae ta sunkuyar dakae maganan Aliyu ne ke mata yawo da yace ko gaisuwa karya hadata da lecturers, dakewa tae ta gaishe sa bae ko ansa ba yae wuce warsa hall din, sunanta taji ankira ta baya ta waega maryam ce keta faman sauri tace mata "ke ya naganki tsaye anan bbu lectures ne? Afeefah tace akwae Yama shiga, bude baki maryam tae tana kallonta" ohhh yama shiga shine kkae tsaye anan sabida kinsan bae kora ko? dama muna shiga ya koroki, Murmushi kawae tae mata suka shiga hall din, suna shiga ya wurga mata wani irin kallo na ta'rae namae hankali, miqewa tae xata fita maryam ta janyota ta xaunar da ita "wae ke zainab meke damunki saeki dinga abu kamar Wata mae iskokae" afeefah bata ce mata komi ba gaba daya lectures din da yae masu ranar hankalinta bae kansa, saeda ya gama xae fita ya miqawa class rep dinsu handout suyi photocopy yae ficewarsa, kudin photocopyn suka bawa rep dinsu suka ce masa idan sun dawo class din 4:00pm xasu ansa, Mosq suka nufa suka kwanta baccine ya daukesu, basu suka tashi ba sae karfe 3 , basuje cafeteria ba kasancewar duk ranar Monday and Thursday suna axumi, al'amarin makaranta sae ka hada da axumin nafila, Ana Kiran la'asar saega su Sadiya sun shigo Mosq din danyin sallah, suma sae 6:00pm din xasu tashi
Eeshatullah ππ
[5/22, 07:56] Umar Dalha: πΈπ©π»'Ya Mace Kyautar Allah πΈπ©π»
A true life love story
By *Ashmaad*
8.....
Bayan sun gaesa da maryam Jiddah ke cewa "ynxu dae kun xama kamar yan biyu duk inda kaga daya tou ka tabbata dayar na gurin" murmushi maryam ta sakar mata, bayan sunyi sallah sun koma lecture hall din lfy kalau akae masu yanda ko wanne xae fahimta kuma alhamdulillah duk sun fahimta 6pm bae cikaba lecturer ta fita suma suka bi bayanta, ynxu dae ko da yaushe sae sun ragewa maryam hanya sumtyms kuma har gda suke kaeta, a galabaece ta shiga gda wani jiri jiri take gani sabida yunwa aekam ana Kiran sallah ta Maxa ta bude fridge ta dauko ruwan Sanyi tasha, sallah tae daman ma'mi ta hada masu komi na bude baki, a dinning suka hadu harda Abba dasu yaya Aliyu,suna cikin bude baki ne Jiddah ta kalli afeefah suka hada ido afeefah ta jefa Mata harara, dama Jiddah Jira take aekam ta dubi Abba tace " Abba ka jaawa afeefah kunne ynxu ban tankataba Amma take hararata", adnaan ma yae charaf ya ansa "wlh Abba haka take bbu wanda take raga mawa a cikin gdnn sae yaya Aliyu ka jaa Mata kunne wataqila taji maganarka" Sadiya ce ta kalli Jiddah tace "ke Jiddah kiji tsoron Allah, duk wani Abu da afeefah xatae Maki ke kkeja sabida ynxu dinma ina kece kika fara tsokanarta, Abba yace "ke afeefah da'ma inason inja maki kunne, na lura baki ganin kowa da gashi a cikin gdnn tou wlh ki kiyayeni, sannan ke Jiddah ki rinqa riqe girmanki nagaji da irin ja'iranci irin naku na gaya maku, sarkin hawayen nn da nn ta soma idon Abba akanta ya daka Mata tsawa "kehhhh! Uban wa xakiwa shaqiyanci? Tashi kibar nan ko jikinki yae tsami, don wlh idan na miqe sae kin gayamin dalikin kukan, a guje tashiga daki ta fada gado tana shashshekan kuka, Aliyu ne ya miqe ya dauki abin buda bakinta da bata ciba, xae bar gurin Abba yace "duk wani iskanci da shagwaba da takeyi ae kae ka daure Mata gindinyi" bae ce wa Abba komi ba ya wuce, bude kofar dakin yae tana ganinsa ta mi'ke ta xauna, fada ya shiga Mata sosae "keh afeefah wlh! Wlh!! Wlh!!! Kinji sau uku ko idan baki daena wannan dan iskan kukan tou wlh xan fita harkarki gaba daya, Jiddah xan janyo a jiki sae muga karshen kukan naki, ga abin bude bakinkinan idan kinga da'ma kici idan kinga da'ma ki barshi a nan bbu abnda ya shafeni na gaya maki, yana kae wnn yae ficewarsa daga dakin
Eeshatullah Goni ππ
πΈπ©π»'Ya Mace Kyautar Allah π©π»πΈ
A true life love story
By Ashmaad
9......
Xama tae ta tsirawa kayan bude bakin ido mi'kewa tae ta nufa dakin yayanta a hankali take tfy saeda takae kofar dakin ta fara kwalla, sallama tae aka amsa da ta shigo, tana shiga ta xube gabansa tana hawaye "yaya don Allah kae hakuri na dae na kaaji ta kae maganar tana hawaye" kallonta yae yace "na saba jin cewa kin dae na, Don haka ba sabuwar kalma bace a guna" tashi ki tafi sosae take kuka tana basa hakuri sabida yana nuna Mata so irin wacce akeso yayyi sudinga wa yan'uwansu, shikadae yake nuna mata gata, shi kadae yake daukan duk wani ta 6ara da xatae, bata tashi a inda takeba sae da ta tabbata da ya hakura, tace tou yaya indae ka hakura kae min murmushi " Ya'qe yae mata yace ta tashi taje taci abinci ta kwanta nan tae masa sallama, dakin Abba ta wuce, sallama tae ya bata ixinin shigowa, anan ta taradda ma'mi kusa da Abba ta xauna tana hawaye" Abba don Allah mae hakuri baxan kuma ba, janyota yae yana fadin "karki damu yar lelen yayanta ae da'ma ba fushi nae ba" Amma Inaso ki chanxa halayyarki kinji" gyada masa kae tayi ta juya gun ma'mi "ma'mi nasan kema kinyi fushi dani ko? Tou don Allah kiyi hakuri ma'mi kinji", nan ma'mi ta nuna mata batae fushi da itaba godiya tae masu ta fice daga falon,tana koma dakin ta taradda su Sadiya a dakin, jikin jiddah ta fada ta rungume ta ran Sadiya yae matukar dadi ganin kannin nata sun shirya kamar ba suba kae ka rantse bbu abnda ke shiga tsakaninsu, har warewa Sadiya kae sukae duk inda xasuje tare suke xuwa, ran Abba da ma'mi yae matukar fari sabida kan yayan nasu ya hadu, Inda suke San afeefah knn Sam batason taga ran iyayen nata ya baci nan da nan xata fita hayyacinta hankalinta bae kwanciya har sae ta tabbatar da ta basu hakuri kuma sun hakura, matsalarta kenan raini da kukan da ba gaira bbu dalili ita ba karamar yarinya ba
Yaude kam sae karfe 9pm suka bar gida don dukkansu sae 10 sukeda lectures
Yau madae ta riga maryam xuwa sch koda ta shiga lecture hall din basu da yawa a ciki, tana xaune taji kamar ana kiran sunanta aekam tana daga kae taga jiddah da mamaki tace "sister lfy naganki anan, baku da class ne?? A jere tae mata tambayoyin sae jiddah tace" muna xuwa class rep dnmu yace wae lecturan yace ae masa uxuri baxae sami xuwa ba an masu rasuwa, kuma gashi sae 4pm muka ce Bala yaxo ya daukemu sae afeefah tace, tou nima bansan stand dinmu ba class rep dinma ban ganshiba bare muji xaexo ko baxae xoba, sae jiddah tace ni Bama wannan ya kawoniba "ina guy dinnan dana baki lbrnsa", gyada mata kae tayi, sae ta cigaba da cewa "chayae xaexo yau" xaro idoπ³afeefah tae tace "xaexo ina? Badae gida ba, jiddah tace dalla dadina dake bakicin ribar xance, nan sch din yace xaexo nace masa inada class har six (6)amma yace wlh saedae idan yaxo duk abinda xan mae na mae tunda na hanashi xuwa gida, ke karshema daya gaji da jin karyaxo kashe wayar sa yae, gashi yasan duk inda xaeje ya sameni, afeefah tace "tou nidae ina jiye maki kada wataran tsau tsayi ya kawoshi gda ko kuma yaya Aliyu ya ganku tare" sae jiddah tace "kema kinsan baxan bari inxama ta farkon data karyawa Abba dokar gdannan ba ynxu baefi 1yr da few months suka rage mana a sch dinnanba kinga ko gara ka kama dahir idan na gama makarantar kinga inada miji a hannu, Amma idan nace saena gama karatu xan fara tanka maxa ashe ba aure xanba, kuma Abba bae bari fita balle ka samo wani a hanya, murmushi afeefah tae tace "tou nidae kinga jiddah bbu ruwana, abinda xan ce maki shine" u should be very careful" a gaida min dashi idan yaxo, tana kae wanna saega maryam taxo suka gaesa da jiddah, maryam tayi matukar mamaki ganin jiddah a department dinsu gurin afeefah,, itadae tasan ba shiri sukeyiba "sallama jiddah tae masu ta wace, sae maryam ta kalli afeefah sannan tace" afeefah how comes "sae afeefah tae dariya tabawa aminiyar tata labarin komi daya faru ranar, murmushi maryam tae tace Allah ya kara hada kawunanku, maryam na matukar son kawar tata, ta yaba da halinta da kuma tar biyarta, tana respecting elders dinta, amma idan ka shiga gonarta nanne xaku sami matsala, a bangaren afeefah ma hakane tana kaunar kawar tata hade da yabawa da halinta na gari, ta yarda da ita shiyasa Sam bata boye mata komi daya shafeta, itama maryam din ta yarda da afeefah 100% kamar yadda afeefah ta yarda da ita, duk abinda ya sami maryam Saeta gayawa afeefah, suna tsaye sir, kabeer yaxo wucewa ta gabansu that lecturer dinsu da suka fara sani
Eeshatullah Goni ππ
πΈπ©π»'Ya Mace Kyautar Allah π©π»πΈ
A true life love story
By Ashmaad
10......
Maryam ce ta soma gaishesa cikin fara'a ya amsa, ganin afeefah batada niyyar gaishesa yasa maryam ta xungureta, a sanyaye take gaeshesa kanta a kasa, itama ansa mata yae kamar yadda ya ansawa maryam yae wucewarsa, yana tfy saega class rep dinsu maryam ce ta tambayesa "wae class rep lecturan nan baxa taxo bane?, sae yace, abinda ya kawoni knn sabida ta kirani wae baxa ta sami xuwaba kuma gashi banida number din kowa a class if not da akira tuntuni anyi informing dinku, sae lokacin afeefah tae mgn tace masa" tou ka shiga ka gaya masu sabida xaman jiranta akeyi ", saeta juyo kan maryam tace" Kawata ynxu ina muka nufa?, maryam tace wlh afeefah bansaniba inaga kawae sulaiman xan kira yaxo musha hira sabida bashida aeki Sae nason mu hadu kinga ynxu wannan itace Karo na farko da xamu xauna dashi, afeefah tace "kardae wanda kike bani labarinshine" maryam tace "dalla ba Ahmad ba" ae Ahmad har a gda an sanshi, my husband to be insha Allah", haka kam akayi kiransa tae babu bata lokaci nan da nan yaxo da'ma burinsa kenan ta bashi damar da xaexo su xauna, bayan yaxo suka gaesa da afeefah cikin mutunci, suna xaune kamar ance ta daga ido lecturan su ta hango yana tahowa, cafeteria din ya nufo saeda yaxo gabda gurin ya lura dasu, bae shiga ciki ba yace "Zainab to!" xonan, tashi tae ta nufi gurinsa Kae a kasa tana matukar jin nauyinsa, " me kkeyi anan baku shiga class ba? Wato ynxu so kuke ku fara gudun lectures ko? Tambayar daya jefeta dasu knn, Xaro ido tae tace" A'ah sir, ba haka bane "class daya mukedashi yau kuma wae baxata sami xuwaba shine mukayo nan," ohhh! Kukayo nan kuke tadi ko? Instead of ku shiga library kuyi karatu yayi maku kyau, adaebi a hankali a nutsu ae karatu, kada kuyarda wani daa namiji ha hure maku kunne, ni namijine ninasan halinmu, maxan ynxu wlh ba ko wanne ake yarda dasuba, so u should be very very careful, ta yarda da maganarsa 100% godiya tae masa ta koma ta xauna nesa dasu maryam, shikam lecturan juyawa yae ya fasa shiga gurin don baeson raini, yau da gobe idan suna yawan haduwa raeni ne xae shiga tsakaninsu shiyasa ya chanxa shawarar daena xuwa gurin, yanxu duk sanda ykeson cin abinci restaurant din outside sch din yake xuwa
Basu sukabar gurinba saeda aka kira la'asar sukae sallama da sulaiman akan idan maryam ta'idar xae ajeta a gida, Mosq suka nufa direct don yin sallah, suna idarwa maryam ta nufi inda sulaiman yae parking,, ita ma afeefah gurin da nasu drivern yae parking ta nufa bayan sunyi sallama da maryam, a ciki ta tarardasu jiddah suna shiga Bala ya tada motar suka bar sch din, suna shiga gda suka nufi gurin ma'mi, Aliyu, adnaan suka gaedasu sannan suka wuce dakinsu
Eeshatullah ππ
[5/22, 07:56] Umar Dalha: πΈπ©π»'Ya Mace Kyautar Allah π©π»πΈ
A true life love story
By Ashmaad
*11*.....
Daren ranar da ya Aliyu xaeyi tafiya dukkansu suna xaune a falon Abba, Aliyu, adnaan, Sadiya, jiddah, dukkansu suna xaune Amma bbu afeefah, Abba ne yace "ma'mi wae ina afeefah ne? naga duk yarannan suna xaune amma bbu afeefah", ma'mi tace "halan ka manta da gobe ne tafiyan Aliyu", tanachan tana aekin kuka "jiddah najin haka ta mi'ke ta nufi dakin kwance ta sameta