Showing 21001 words to 24000 words out of 132766 words
ga kashi yace ki tambaye ta mana ni miye nawa a ciki"?
Cike da jin haushi madam Hindu ta shafi fuskarsa tace babu dama kai damuwa wani ba zai ta6a zama naka ba.
Habeeb ya yi murmushi had'e cewa tun da kinsan haka mom ki kyale ni nayi bacci,
Shikenan son na kyaleka kayi baccinka Habeeb ya lumshe idanu bai dogon lokacin ba yayi bacci yayinda madam Hindu tasoma tunani rayuwarta da ta gudan jininta Habeeb......
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu🌹
[04/09 3:34 pm] Jeeddah Aliyu🌹: [02/09 10:23 am] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love_❣
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```36```
```WANENE HABEEB???```
Late Alhaji Majeed lamido haifafe garin Adamawa jahar Yobe, ne sanane mai kudin da yayi tashe tun duniya tana zaune qalau, marigayi Alhaji majeed lamido ya mutu yabar tarin dukiya da 'ya'ya bila adadin rankatakan family majeed lamido babu talaka domin sun gaji dukiya mai tarin yawa daga gurin mahaifinsu Muhammad lamido yana d'aya daga cikin 'ya'ya marigayi majeed lamido mahaidiyarshi su biyu kacal ta haifa tarasu, a lokacin da majeed lamido ya mutu aka rabawa 'ya'ya shi tarin dukiyar da yabar musu a matsayin gado tun lokacin da aka raba musu gado muhammad yaduk'ufa wurin juya dukiyar shi ba abunda yasaka a gaba sai neman kudin Wanda a cikin d'an k'an'kani lokacin ya gawurta yayi fice ya yiwa sauran 'yan uwanshi zarar, Muhammad lamido ya mallaki "companies dama arewa da kudanci Nigeria yana da gidanje sayarda man fetur bila adadin shine mamallaki Majeed Lamido Airlines yana da hannu jari da dama a companies na k'asashe waje yana da gida a Abuja da Lagos tsanani neman kudin Muhammad yasa yad'auki dogon lokacin batare da ya aje iyalin ba, burin Muhammad shine ya aure mace mai matuk'ar kyau garin neman duniyarshi ya hadu da Hindu a Egypt tun daga lokacin da daura idanushi akanta yadauki son duniya yadaura mata kasancewarta kyakyawa Hindu ita ce 'ya ta farko wurin iyayyeta sai k'annanta biyu maza Ahub da Ansar da farko da ta gabatarda Muhammad a wurin iyayyeta k'in amincewa sukayi da shi acewarsu bak'ar fata ne saida takai ruwa rana da su sannan suka barta ta aure Muhammad, saida Hindu tayi shekara bakwai da aure sannan tasami cikin Habeeb cikin Hindu na da wata tara chin ta haifi Habeeb daga ita har Muhammad suna matuk'ar son Habeeb tamkar numfashinsu suna nuna masa gata shiyasa Habeeb yatashi a sagarce babban matsala Habeeb rashin magana da farko iyayye shi sun dauka ko kurma ne sai daga baya suka fahimce cewa, tsabar miskilanci ne yayi masa yawa, Habeeb bashida, aboki koda yaushe za ka tararda shi manne da mommy shi ba, abunda Habeeb yasani daga Daddy shi sai mommy shi duk wannan gata da Habeeb yasamu Muhammad da Hindu basuyi sake da karatunshi Habeeb yanada 10yrs a duniya Hindu tak'ara haihuwa tasami 'ya mace mai suna Hannah.
Habeeb na gama primary school Muhammad yatura shi Egypt wurin iyayyen Hindu yayi karatun secondary school d'inshi a lokacin da ya gama secondary school yadawo Nigeria D'an zaman da yayi a Adamawa kafin yatafi university shak'uwa mai 'karfi tashiga tsakaninshi da salma 'yar k'ani Alhaji Muhammad da suke uba d'aya, salma ta girmewa Habeeb da kusan 3-4yrs duk lokacin da salma taga Habeeb sai tayi ta tsokanarshi ta hanyar kira shi da suna kurma ko mai idon magge tun Habeeb baya kulata har yadawo bashida friend in ba salma ba tsanani sha'kuwar da Habeeb yayin da salma ta karanci halaye Habeeb shiyasa k'awance su yadaure, a lokacin da Alhaji Yusuf majeed lamido zai tura salma da''yan uwanta karatu a London salma na bawa Habeeb labari shima yayi tsalle yadira yace sai _Oxford university London_ zai yi karatun degree d'inshi kaitsaye Alhji Muhammad ya amince Habeeb da salma da kuma saura 'yan uwata suka d'aga London.
watani suka wuce shekaru suka shud'e cikin nasara Habeeb da salma suka kamalla karatun degree d'insu suka dawo gida Nigeria.
Yayinda Muhammad ya mik'a ragamar alhakin kula da dukiyarshi a hannu Habeeb, tun daga lokacin Habeeb yadawo tamkar ya shi baisan komai ba sai neman.
Kwatsan Alhaji Muhammad yatashi da rashin lafiya kwanasa biyu a hospital yarasu Hindu da Habeeb sun shiga tashin hankali, saida basuda yadda za suyi illah suyi hank'uri gani yadda aiyuka suka yiwa Habeeb yawa yasa Hindu take tayasa, kula da wasu _companies_ nasu gudun kada su duk'ushe sunan madam yasamu asali ne a duk lokacin takai ziyara a company sai kaji _worker's_ suna kiranta da madam shikenan sunan yabita.
Madam Hindu mace ce mai sauki kai ga ri'kon Addini, tanada matuk'ar tausayi tana tsanani son 'ya'yanta musanmman d'an gaban goshi Habeeb akanshi za ta iya 6atawa da kowa shima Habeeb abin haka yake a wurinshi yana matuk'ar girmama mommy shi yana so duk abunda takeso yana taka tsan-tsan da duk wani abunda zai 6ata mata rai.....
[02/09 6:59 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love_❣
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```37```
Habeeb farin ne tass skin d'inshi har wani ja-ja takeda yanada tsawo sosai har wani d'an rangwafawa yayi fuskarshi, na dauke da dogon hanci yanada manya idanu eye's ball d'inshi kamar na magge sumar kanshi bak'a wulik yanada saje a gefen kumatu shi sai wani d'an siriri geme kamar na _2face_ duk lokacin da yayi murmushi kumatushi da k'asan geme shi na lotsawa{dimple} Habeeb bashida fa'ara ko kad'an koda yaushe fuskarshi a murtuk'e take da kyar ka ga Habeeb ya yi dariya, shiyasa mutane da dama suke masa kallon a matsayin mai girman kai.
Matsala ta farko da salma tafara fuskanta tun dawowarta _Nigeria_ shine rashin takameme mijin aure mutum d'aya ke so ta da aure shine salis saida matsalar salis shaye-shaye ba abunda baya sha a dangin kayan maye, duk da kasancewa salma kamila zama London bai chanza mata, kyawawa dabi'u ta ba salma akwai addini Sam bata wasa da lukutan sallah salma fara ce irin farin Fulani Adamawa gajeriya ce batada tsawo ko k'adan akwai hips da manya boobs tanada k'iba sosai wance mutane da dama suke tsanmani ko salma bazawara ce batada hayaniya akwai hank'uri ta iya zama da mutane, duk da wad'annan kyawawan halaye na salma amma tarasa dalilin da yasa mijin aure yagagareta.
A dalilin wannan matsala ta salma yajanyo mata matsananci bak'in jini a wurin iyayyeta daga haj khareema har Alh Yusuf kullum cikin yi mata gorin suke shiyasa k'annanta suka rena ta.
Salma kwance a room d'inta abin duniya yataru ya yi mata yawa ita kanta a yanzu tana buk'ace da abokin rayuwa a halin yanzu takai mataki da ba za ta iya kare kanta dalilin da yasa wata rana ta kira Habeeb domin yabata shawara cikin shasshekar kuka ta kwashe irin wulaqanci da take fuskanta, daga wurin haj khareema da k'annanta tafad'awa Habeeb, har ta dasa aya Habeeb na kallonta daga bisani yasauke ajiyar zuciya cikin sigar rarrashi yafara magana, hank'uri za ki yi aunty salma komai ya yi farko yanada 'karshe da ina da magani magance wannan matsala taki da tuni na nemo shi duk da haka zan cigaba da tayaki addu'a har Allah ya kawo miki k'arshe wannan matsala salma tace na gode Habeeb, dama na kira ne domin na sanarda kai zan amince na aure salees saboda nima a yanzu ina da bu'katar aure salma ta'kasara magana had'e da rushewa da kuka da sauri Habeeb yarik'o hannuta, yace please aunty salma karki amince da aure salees saboda hakan zai iya haifar miki da matsala Sam bai dace da ke ba.
To Habeeb ya zan yi"?
Hank'uri za ki yi salma"
Ba zan iya ba Habeeb hank'uri na ya'kare banaso na jefa kaina a halaka, a kullum shekaru na 'Kara yawa suke in kuma kana gani salees bai dace da ni ba to kanemo min mijin aure.
Habeeb yasauke gwaron numfashi tsanani tausayi salma ya kanainaye shi, cikin rashin mafita yace shikenan aunty salma ki bani _time_ zan kawo miki Wanda yafi dacewa da ke, salma tayi murmushi had'e da cewa shikenan Habeeb na gode da wannan taimko naka agareni.
Dare ya yi Habeeb yakasa bacci sai faman juyi yake tsanani tausayi salma yahana shi bacci, ya kuma rasa Wanda zai nemo ya aure salma, tsawon lokacin yadauka yana nemawa salma Mafita daga karshe yasaki murmushi.
Washe gari kaitsaye Habeeb yanufi gidan su salma yana shiga gidan ya hadu da ita a compound za ta fita, bayan sun gaisa yace aunty salma na nemo miki miji amma bansan ko za ki amince da za6i na salma tayi murmushi tace Habeeb kenan ae ni na gaya maka banida za6i......
````DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu🌹
[04/09 3:34 pm] Jeeddah Aliyu🌹: [04/09 8:20 am] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love_❣
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```38```
yadda za'ayi muje ka rakani a hanya sai mu yi magana, Habeeb ya yatsine fuska yace ni fa banaso yawo, salma tayi dariya had'e da cewa kadai shiga mota mu tafi tun lokacin da suka d'auki hanya Habeeb yake ta faman kame-kame ta wace hanya zai bi ya baiynawa salma mijin da yanemo mata daga bisani ya yi 'kundubala had'e da k'unar bak'in wake ta hanyar cewa aunty salma ina son ki saka fahimta a cikin wannan magana da nazo miki da ita ki gano cewa komai muk'addari ne daga Allah na zauna nayi nazari, ni nafi chanchanta da na zama aboki rayuwarki na har abada na amince zan aure ki aunty sal.....
Wawa birki da salma taka ne ya yi sanadi da Habeeb ya hadiye saura kalamai shi ta gangara gefen titi ta yi _parking_
Cikin yanayi mai d'auke da tsoro da mamaki take kallon Habeeb Sam bata amince da wad'annan kalamai da suke fitowa daga bakin Habeeb Lamido wai ita salma zai aura, da kyar salma tace Habeeb kasan abunda kake fad'a kuwa"?
Kwarai kuwa aunty salma kawai yanzu amincewar ki nake neman nan da d'an k'ank'ani lokacin matsalolinki sun zama tarihi.
Karka yaudare kanka Habeeb nima ka jefa ni a wasiwasi ni ba tsara aure ka bace I'm not your type Habeeb kada tausayi na, ya rinjaye zuciyarka daga baya ka dawo kana danasani marar amfani.
Auren ki ba zai ta6a jefani a danasani ba aunty salma ina tausayi ki ina da burin taimaka miki basan Inda zan je na nemo miki mijin aure ba, shiyasa na kawo miki kaina.
Dan Allah Habeeb kadaina fadar wannan magana, infact na girme maka ni ba tsarar aure ka bace in ka aure ni Habeeb ya za kayi"?
Kai yaro ne Habeeb ba lallai bane ka hango abunda nake hangowa cikin wannan al'amari salma ta'karasa magana had'e da share hawaye.
"I don't care all dis aunty salma don addini bai haramta ba kin girme ni so what's asalima ni sunnah zan yi domin kuwa Annabi{s,a,w} ya aure Nana khadeejat kuma ta girme shi karki kawo zance tazarar shekaru aunty salma kina kallona a matsayin yaro ba laifi, amma inason Kisani a yadda nake haka ba ke ba aunty salma kowace tafi ki shekaru zan iya sarafa ta.
Salma tazara ido tana duban Habeeb anyya kuwa, Habeeb bai zare ba iya sanita Habeeb baya shaye-shaye ballatana tayi tunani ko ya shawo shegiyar ne.
Tsawon _5 minute's_ salma tadauka tana k'arewa Habeeb kallo daga bisani, ta ya'ke zuciyarta ta hanyar furta ba zan ta6a amincewa na aure ka Habeeb domin nasan zan cutarda kai ne kawai nafi kowa sanin halinka nasan kalar mace da kakeso mallaka a matsayin matar aurenka _I'm not d one of them_ don haka mu yi closing wannan chapter banaso mu 'Kara tada wannan zance zan iya jure k'are rayuwata ba aure amma ba zan ta6a iya jure cutarda kai ba Habeeb.....
[04/09 8:20 am] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love_❣
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```39```
Haba! Aunty salma in har kika ce ba za ki amince ki aure ni ba, kin butulcewa ni'ema da Allah yabaki ba addu'a da kike yi ne ba dare ba rana Allah ya tausayi miki yakawo miki ni a matsayin Wanda zai share miki hawaye ki amince da ni aunty salma nan da d'an 'kan'kani lokacin ki zama mallaki na.
Salma ta runtse idanu hawaye suka wanke mata fuska, wannan wane irin tausayi ta ne Habeeb yake ji"?
Cikin zafin rai salma tace Habeeb na 'Kare magana nace ba zan aure ka ba kuma kayi gagawa kafita min daga mota, Habeeb ya yi murmushi yace wai me kika d'auki kanki ne"?
Bansaniba fice min kawai daga mota Habeeb ya bud'e k'ofa yafita ya lek'a cikin motar yace na fita daga motarki aunty salma amma Kisani ba zan ta6a fita daga rayuwarki ba da k'arfi Salma taja mota ta tafi Habeeb ya bi motar da kallo tsanani tausayi salma na 'kara ratsa shi, salma batayi wani nisa ba tayi reverse tadawo wurin shi Habeeb yasaki murmushi domin yasan ba za ta iya tafiya tabar shi cikin bacin rai idanu ta sunyi jajir tace shigo mu tafi, Habeeb ya tabe baki cikin gadara yace ki tafi kawai"
Banaso iskanci Habeeb za ka shigo mu tafi ko kuwa"?
Kallon 'kasan ido Habeeb ya aika mata da sauri ta kauda fuskarta, ya bud'e k'ofa ya shiga ta'kara Jan mota suka d'auki hanyar gida Habeeb yace naga kin dauki hanyar gida kinfasa zuwa inda za ki je ne"?
Na fasa tafad'a kaitsaye har suka isa gida ba Wanda yak'ara magana suna k'arasawa salma ta balle k'ofa tafice da sauri tashiga gida, Habeeb ya shafi sumar kanshi, yasoma tunani 'kalubali da yake tunk'ara tabbas tun nayi niyar magance miki matsalarki ba abunda zai sanya na sauya ra'ayi na.
```BAYAN SATI D'AYA ```
Tsawon wad'annan kwananki Habeeb bai k'ara neman salma ba sai kawai salma tayi tunani sabul da baka ne ya yi domin tasan ba abunda zai yi da ita,
Kasancewar duk 'karshen wata {month} "family majeed Lamido kwai su da kwarkwata suna had'uwa a family house domin gudanar da family meeting kallo d'aya Habeeb ya yi wa salma ya kauda fuska, bayan an gama meeting d'in Habeeb yace yana da magana nan take yafara kwararo zance ina son nayi amfani da wannan damar domin in sanarda ku abunda yake faruwa tsakanina da salma gaba d'aya nutane da ke wurin suka d'ago suna masa kallon mamaki yayinda Habeeb yacigaba da cewa ni da salma mu kasance muna tsanani son juna saidai Salma tace ba zata aure ni ba saboda tafi ni yawan shekaru, gaba d'aya parlour yadauki surutu mutane da kyar sukayi shiru salma ta sada kai k'asa tana sharar hawaye domin tasan Habeeb yana yunkuri d'aukar Dala ba ganwo, bayan dogon sarhi da kace-nace da yabiyo baya, daga bisani babban d'a marigayi majeed Lamido da ke matsayin kamar uba a garesu kuma duk abunda yafurta ya zaunu yace, aje anemo masa dabino nan take yadaura auren Habeeb da salma ya kuma biyawa Habeeb sadaki, shi kanshi Habeeb ya girgiza da wannan hukunci na Alhaji Bello lamido, domin so ya yi sai ya sanarda madam Hindu yanzu me zai ce da ita saidai kash aikin gama yariga ya gama bakin al'k'alami ya bushe tun lokacin da aka watse meeting salma tanufi gida, tashige room d'inta tana aikin kuka domin tasan Habeeb ba sonta yake ba kawai dai tausayinta yakeji, batasan yadda za tayi da k'anwarta Maryam da ke masifar son Habeeb tana cikin wannan tunani Hajiya khareema da Maryam suka shigo kowane su fuska a had'e Maryam ce tafara magana cikin muryar kuka kin cucu ni aunty salma kin rabani da yaya Habeeb wane boka ne kika samu da ya yi miki asirin da kika mallaki zuciyar yaya Habeeb"?
Salma tad'ago idanu ta taf da kwalla tace boka kuma ni me yahadani da boka"?
Ke! Hajiya khareema tadaka mata tsawa kin shiga uku salma dama tsawon wannan lokacin da kika dauka k'unshe a d'aki ashe kina nan kina sak'a burin da yafi 'karfinki ke banda abin kunya ina kuda balle rumo sa ina ke ina Habeeb"?
Salma ta'kara fashewa da kuka Hajiya khareema ta ri'ko hannun Maryam tace zo mu tafi Maryam duk tsutsu da yakira ruwa shi ruwa kan doka.
Tabangare Habeeb kuma da kyar yasamu madam Hindu ta amince da salma acewarta sam salma bata dace da shi ba amma tunda yaji yagani shikenan, bayan kwana biyu da daura aurensu Salma ta tare gidan Habeeb, saidai wani abin mamaki da salma taci karo da shi.....
```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S ```
Jeeddah Aliyu🌹
[04/09 3:34 pm] Jeeddah Aliyu🌹: [04/09 11:57 am] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```
_❣the sweetest love_❣
```®NWA```
Na Hauwa Shehu Aliyu🌹
```40```
Habeeb gudunta yakeyi tsawon sati ta d'aya da tarewa a gidanshi amma bata saka shi a idanu ta ba, gani wannan ba zai zame mata mafita, a wani dare takasa ta tsare Habeeb na shigowa cikin sand'a kamar barawo yashige da'kinshi tana la6e tana kallonshi, saida ta tabbatar da yashiga bedroom d'inshi ta Mara masa baya tana shiga yana fitowa daga wanka kallon-kallon suke yiwa junansu tsanani kunya tarufe Habeeb wai shine ya aure auntyshi salma tsawon lokacin suka dauka a tsaye daga bisani salma takawo karshen shiru ta hanyar furta zo zauna Habeeb mu yi magana Habeeb ya langwa6e kai yace aunty sal...
Dakata Habeeb! Karka k'ara kirana da suna aunty tuni na tashi daga wannan matsayin a yanzu Kaine gaba da ni.
Habeeb yak'arasa ya zauna a gefen bed ita ma ta zauna kusa da shi, tafara magana cikin rauni murya Habeeb wannan tsari da kafito da shi zaman mu ba zai yi armashi saboda ka aure ni ne don kana ji tausayina to bai kamata kana guduna.
Habeeb yayi k'asa da murya yace aunty salma kunyarki nakeji salma tarik'o hannunshi tace Habeeb ka ajiye zance kunya a gefen domin yanzu babu kunya a tsakaninmu tunda igiyar aure tashiga tsakani mu, a dare ranan Habeeb ya nunawa salma cewa shi d'in ba 'karamin yaro bane kamar yadda take kallonshi, ya sanyata farin ciki da bata ta6a mafalki samu a rayuwarta tun daga lokacin salma take ririta shi tana bashi girma a matsayin shi na mijinta