Showing 288001 words to 291000 words out of 299804 words

Chapter 97 - GARKUWA COMPLETE HAUSA NOVEL

17 Jul 2024

111346

su shima kasheshi za'ayi a rage mugun iri a duniya".

Jin hakanne kuma yasa cikin sauri Shatu ta koma ɗakinta.
Bisa kan gadonta ta kwanta tare da kifa kanta kan pillow, wani irin sassanyan kuka ne ya kwace mata.

Lokaci daya Komai ya fara dawo mata sabo, tun randa ta fara ganin Yah Ba'ana da kuma yau da tayi mishi kallon da take tsoron kada ya zama na ƙarshe ne.
Saboda ita dai bata taɓa sanin cewa yana sata da kashe mutane ba.

Haka ta dinga sak’e sak’e acikin zuciyarta, a ranar dai haka suka kwana kowa da abinda ke damunsa.

Washe gari kuwa, ranar Lahadi, Sheykh yana gida wuni zur amman Allah bai sa yaga idon Shatu ta fito ba.
Wannan abun ya ƙara ingiza mishi zafin kishinsa, ji yakeyi tamkar yayi ta ihu dan takaici.

Bayan sallan azahar ne.
Ya dawo a falon ya samu Ummi da Aunty Juwairiyya da Mamey.
Wacce kuma ta shigo ne dan ta duba Shatu, da yawan kuka ya sakar mata zazzafan zazzaɓi da ciwon kai.
To ta fito daga d’akin Shatou d’in kenan, suna zaune afalo ya dawo.

A hankali ya ɗan sunkuyo ya shafa kan Afreen dake cinyar Mamey.
Tare da cewa.
"Mamey ɗazu naje kina bacci".
Tana kallon yadda yake shafa kan Afreen yana cewa.
"Allah ya miki al'barka".

Murmushi tayi tare da cewa.
"To masu ƴaƴa kaima Allah yayi maka al'barka".
Cikin jin daɗi yace.
"Amin Amin Mamey na".

Murmushi tayi kana tace.
"Muna son mgn da kai".
Da sauri cike da biyayya yace.
"Toh Mamey gani".

Miƙewa tayi ta nufi waje, shikuwa gyara al'kyabbar dake jikinshi yayi tare da bin bayanta.

Kai tsaye Part ɗin Abbanshi ta nufa yana biye da ita a baya.
Da sallama suka shiga.

Murmushi Abba yayi tare da miƙa hannunshi ya amshi Afreen daketa raba ido.
Ita kuwa Mamey gefenshi ta zauna.

Da sauri ya zauna gabansu a ƙasa bisa Austrian carpet, ya tanƙoshe sawunshi ya fuskancesu da kyau.

Gyaran murya Abba yayi tare da zuba mishi ido, wanda haka yasa shi yin ƙasa da kansa.

Shiru-shiru basuyi mgna ba, hakane yasa ya sake ɗago kanshi da sauri yayi ƙasa da idonshi sabida ganin daga Abban har Mameyn ido suka zuba mishi.
A hankali ya fara motsa lips ɗin shi yana cewa.
"Astaghfirullah!!".
Ya fara tubawar ubangijin mu.
Kafin ya tubarwa iyayen nasa dan hakan da sukayi ya rauna tashi sabida bai san laifinsa ba.

Su kuwa sun mishi hakane dan su sa mishi rauni da kuma halarto da biyayyarsa.

Karo na uku ya kuma ɗagowa ya kallesu.
Kawai sai ya tankwashe kansa bisa kafad’arsa murya cike da rauni yace.

“Dan Allah Abba Mamey kuyi haƙuri ku gafarceni idan wani laifi nayi muku, ku sanarmin dan in kiyaye gaba kada in maimaitashi".
Sai kuma ga idanunshi sunyi rau-rau sun fara wani sheƙi alamun hawaye na tsastsafowa daga cikinsu.

Cikin tsare murya da fuska da kauda wargi Abba yace.

“Muhammad!”

Da sauri murya na rawa yace.
"Na'am Abbana".
Sai kuma ya kalli Mamey da itama ta kirashi.
Amsawa yayi tare da zuba musu ido.

Kai titsiyewar iyaye akwai sa rawan jiki da fargaba a zuciyar ɗan adam.
Cikin tsananin kausasa murya Abba yace.

“Ina bukatar in baka umarni kayi wani abu, ban saniba ko zaka iya min biyayya ko bazaka iyaba".

Cikin sauri ya kalli Mamey da tace.
"Ni umarni nake so in baka".

Da rarrafe ya ƙara matsosu cikin rawan murya yace.
"Abba matuƙar dai abin da zaka sani bai saɓawa umarnin Ubangiji da tsarin Addinin Musulunci ba, in sha Allah zaka sameni mai biyayya a gareka da izinin Ubangiji."

Ajiyar zuciya Abba ya sauƙe cikin yanayin gamsuwa.
Shi kuwa a hankali ya kamo hannun Mamey, cikin sanyi ya had’a su ya tallafe haɓarshi sai ga hawaye shar-shar suna kwaranya murya na rawa yace.

“Tsawon shekaru goma sha uku ina kuka dare da rana kuka na cikin zuciya, ina so in ganki da idona ma Allah bai bani Dama ba.
Nakanji wani irin daɗi na musamman in Umaymah ta bani umarnin inyi abu kai tsaye, sai inji kamar ban rasa uwar da zata tirsasani yin abinda ya dace ba.
Mameyna bani umarni da izinin ubangiji zanbi zan miki biyayya".

A hankali tasa hannunta tsakiyar kanshi tare da cewa.
"Allah yayi maka al'barka".
Da sauri yace "Amin". kana ya kallesu yace.
"Menene umarninku?."
Kusan a tare suka haɗa baki wurin cewa.
"Umarninmu shine ka amshi mulkin Masarautar Joɗa, da Lamiɗo yake son yin murabus, ka yarda ka mulki masarautar Joɗa domin kawo gyara da tsari irin na addinin musulunci, Ni Umarnine kai tsaye nake baka".
Mamey ta kare zancen.
Abba kuwa cewa yayi.
"Ni kuwa al'farma nake nema".

Abun ya zo mishi amatuk’ar bazata amman kuma saidai umarnin iyaye ya wuce wasa.

Wani irin kukane mai rauni ya kwace mishi, take hawaye ya soma kwarara akan fuskarsa, cikin raunanniyar murya yace.

“Mamey zanyi na amince zan mulki masarautar Joɗa, Abba kaima kace umarnine kawai na amince zanyi muddin hakan zai saku farin ciki".

Cikin tsananin jin daɗi suka ɗaura hannunsu a kanshi tare da sa mishi al'barka.
Sai kawai ya kife kansa bisa cinyar Mamey murya na rawa yace.

“Kuyi min addu'a da bakunanku masu al'barka, ku roƙa min Allah ya bani ikon zama adalin shugaba mai tausayin al'ummar sa, ku roƙa min Allah ya bani ƙarfin zuciyar yin mulkin, sannan ku roƙa min Allah yasa
kada giyar mulki ta bugar dani, ta sani danasanin muku biyayya ranar gobe kiyama, ku roƙa min Allah yasa talakawa suyi farin ciki da alfahari dani a matsayin shugaban su".

Ya ilahi ya mujibadda'awati.
Su kansu su Abba tausayin shi ya rufesu, domin yanzu suka gano abinda yasa yake tsoron mulki da gudunsa.
Cikin sanyi sukayi ta jero mishi addu'o'i.
Yana amsawa da.
"Amin Amin. Ameeeeeeen ya rabbil izzati".
Daga nan Abba yayi ta bashi baki da bashi ƙarfin guiwa.

Dole sai kiran sallan la'asar ne yasa suka fito suka nufi masallaci.

Bayan kuma sun idar da Sallah’n sun fitone.
Abba ya sanarwa Lamiɗo da Galadima yadda sukayi.
Sujjadar godiyar Allah Lamiɗo yayi sabida baiyi zaton abun zaizo da sauƙi haka ba.

Shi kuwa Sheykh Part ɗinsa ya koma.
Junainah da Mimi yaran Aunty Juwairiyya ya wuce a falo,
har yaje bakin ƙofar shiga falonshi ya juyo yace.
"Junainah zo".
Da sauri tace “To”
ta biyo bayanshi.
A falon ya tsaya a hankali yace.
"Ina Adda Shatu ?".
Cikin sanyi tace.
"Tana ɗakinta".
Da sauri yace.
"Kuka takeyi ne?".
Kai ta ɗan gyaɗa mishi alaman “Eh”

Uhummm kawai yace kana yace.
"Jeki".

Ƙarfe tara dai-dai na dare ya fito daga Bathroom ɗinsa cikin shirin bacci.

Shiru yayi jiyo muryar Afreen nata kuka a falo.
Da sauri ya jawo al'kyabba ya ɗaura akan men sleeping dress d’in dake jikinsa.
Direct parlor’n ya fito.

"Ummi lfy kuwa meke damunta?".
Yace yana zama kusa da Ummin.
Cikin damuwa Ummi tace.

“Wlh tun ɗazu kuka takeyi,
to uwar kuma Maman ba ruwa, saboda tun shekaran jiya bata wani ci abincin kirki ba".

Cikin ɓacin rai yasa hannunshi ya amshi Afreen, daketa wawure-wawuren hannunta tana kaiwa baki alamun yunwa.

A kafaɗarsa ya saɓa ta tare da miƙewa ya nufi Bedroom ɗin Shatu.

Ita kuwa Shatu tsananin ciwon kai da alamun zazzaɓin da take jine yasa.
Take turawa Ummi Afreen ita, kuwa sai tsotsan take so.
Sabida ba'a barta tasha yadda take buƙata ba.
Cikin takaici ya tura ƙofar ɗakin tare da yin sallama, sounding a bit harsh yace.
"Assalamu alaikum, ke ina kike?”

Shiru yayi saboda hangota da yayi akan sallaya, ta fuskanci al'ƙibila da alamun salla takeyi ko tayi ta idar.

Rai a haɗe ya zauna abakin gadon yana mai jijjiga Afreen daketa ƙananan kuka, tare da tsotsar yatsarta babba da ciccila ƙafa.
Bisa kafaɗarshi ya sakata yana ɗan jijjigata da hura mata iska a kunnenta.
A take ta fara sauƙe ajiyar zuciya don dama kukan harda rikicin yin bacci.

Da sauri ya juyo kanshi yana kallon Shatu jin kamar shessheƙan kuka take sauƙewa.
Ai kuwa kukan takeyi ta ɗaga hannunta sama kaɗan tana addu'o'in.

A hankali ya juyo ya ƙara matsowa gareta,
cikin tarin takaici ya dawo bakin gadon ya zauna,
wani irin dogon numfashi mai nauyi ya sauƙe kana cikin takaici murya a daburce yace.
"Kuka! Kuka!! Kuka!!! kikeyi har yau har yanzu, duk kukan da kikayi a can bai isheki ba? Duk kukan nuna mishi soyayyan da kikayi bai isheki ba, sai kin dawo min cikin gidana kina min kuka? kina tauye min haƙƙina dana ƴata akan wani can banzan ɓarawo!".

Da sauri ta juyo ta kalleshi, hawaye na zubo mata ta zuba mishi ido.
Wani irin maƙoƙon kishine da baƙin ciki ya tokare masa wuya, a fizge da ɗan ƙarfi yace.

“In ma ni bakya sona! baki da lokaci na! Bakya buƙatar ganina! Bare ki sauƙe haƙƙina dake kanki,
ai ita dai Afreen ƴar kice kuma tana da haƙƙin ta a kanki ko?
In kuma kinajin duk kin tsanemu ne baza ki iya rayuwa damu da bamu haƙƙinmu ba, dan Allah ki gaya min ba sai kin zauna kina ta min kuka a cikin gida, kina cutar min da yarinya da yunwa ba, sannan kina tayar min da hankali ba,
Ki faɗa min in bakya sona,
In sama miki salama kije can ki auri shi wanda kike so ɗin!!!”

Ya ƙare maganar da ƙarfi. Cike da fushi da zafin kishi.
Wanda har Ummi dake falon ta jiyoshi.
Karo na forko kenan a rayuwar aure su da Shatu da taji yana mata faɗa haka.
Jin hakanne kuma yasa da sauri ta kamo hannun Junainah suka tafi ɗakinsu.

Ita kuwa Shatu cikin rauni ta zuba mishi ido tana mamakin fusatarsa da kalaman da yakeyi.

Shi kuwa Sheykh cikin takaici yace.
"Na sani ai dama ni na sani bawai sona kikeyi ba, dole akayi miki ko? dama shi kikeso!
Wannan abun shi nake gudu da tsoron auren matar da ba sonka takeyi ba.
Amman ba matsala kiyi ta sonshi.
Nima ina da masu sona, kuma zan aurosu, su kuma kular min da ƴata".

Idanunta da ta zuba masa tad’an lumshe, cikin rawar murya tace.
"Yah Sheyk...".

Da sauri cikin fushi da zafin kishin ganin son Ba'ana ne yasata wannan kukan.
A faɗa ce ya daga mata hannu cikin tsawa yace.
"Da Allah rufe min baki".
Yana faɗin hakan ya juya ya fita daga d’akin, still rungume da Afreen akan shoulder dinshi.

Kai tsaye bedroom ɗinsa ya wuce.
Cikin tafasan zuciya ya kwantar da ita can ƙarshen gadon nasa.
Kana a hankali ya miƙe ya zauna sabida azaban tafasar da zuciyarsa keyi.

Ita kuwa Shatu wasu hawayene, masu sanyi suka zubo mata.
Musamman da ta fahimci cewar, zafin kishine ya birkita mata salihin mijinta.

A hankali ta miƙe tsaye, tare da soma takawa ta shige Bathroom.
Ruwan ɗumi kawai ta watsa tare da yin Brush kana ta fito daga cikin toilet ɗin.
Turaren Oud mai daɗin ƙamshi ta shafa ajikinta.
Tare da zura wata royal blue sleeping gown ajikinta mai adon net.
Yayinda kuma har yanzu ta kasa tsaida hawayen dake kwance acikin idanunta.

Wasu lallausan sleeping shoe ta zura a ƙafarta, tare kuma da tubke long hair ɗin kanta, da bluesy ribbon.
Tana gama kimtsa kanta kuwa, ahankali ta fito daga ɗakin, tare da jawo ƙofar ta rufe.
kaitsaye ta nufi Side ɗinsa.

Cikin sanyi ta tura ƙofar Bedroom ɗin nasa tare da yin sallama can ƙasan maƙoshinta.

Ganinsa atsaye da tayi ne kuma yasa, ahankali ta jingina da jikin ƙofar tana kallon yadda yake zirya a tsakiyar ɗakin, shi kadai sai ya kai mari ya kau gouro.
Ga wani irin numfashi mai ɗumi da yake fitarwa.
Idanunshi kuwa sun kaɗa sunyi jazir.

A hankali ta nufo tsakiyar ɗakin.
Cikin sanyi da kuma rauni ta nufi inda yake.
Dai-dai lokacin shi kuma ya juyo.
Yana juyowa kuwa ta faɗa jikinshi ta rungumeshi tsam a jikinta.
Ashagwaɓe ta saki wani irin raunataccen kuka mai kashe jiki da zuciya.
Murya na rawa cike da rauni tace.

“Kayi haƙuri Yah Sheykh ka gafarceni, na tuba please, kukana bawai inayi dan na ɓata ranka bane, banason fushinka, Dan Allah kada ka kwana kana fushi dani, I’m very scared dan bazan iya jurewa ba...”

Kasa ƙarasa maganan nata tayi, lokaci ɗaya kuma ta ci gaba da sakin Shessheƙan kuka, tare dasa hannayenta akan chest ɗinsa.

Shi kuwa Sheykh har yanzu fushi yakeji, saboda haka ma gaba ɗaya jikinshi rawa yakeyi dan tsananin takaici kukan da takeyi.
Hannunshi yasa ya soma ƙoƙarin ɓanbareta daga jikinsa, murya adaƙile yace.
"Ni Sakeni! ki barni!! kuma ki fita harkana!!! Kije can ki gama kukan naki a can ɗakinki, badai kinfi sonshi ba? maza fice min a ɗaki ni ɗakina ba wurin zubda hawayen soyayyar wani ƙato bane."

Jin hakanne yasa, cikin sauri tasa hannayenta ta saƙalo wuyanshi, tare da cusa kanta a ƙirji shi, murya a raunace tace.
"Ni banason shi, da gaske Yah Sheykh ka yarda dani bana sonshi, aduniya waye zanso sama da kai? kaine fa Mijina, mahaifin ƴata, sannan kuma Garkuwa ta, tayaya zan so wani bayan kai?”

Da sauri yace.
"Eh mahaifin ƴarki ko? Bama mahaifin ƴaƴan kiba, wato irin daga ita shike nan ko?".

Baby face d’inta ta shag’wabe, cikin kasala da kuma son sauk’ar masa da fushinsa tace.
"I’m very sorry Zawj mahaifin yaƴana."

Idanunsa yaɗan lumshe, cikin kuma yanayin fara jin sanyi arashin ya tureta ya koma bakin gado ya zauna tare da cewa.
"In dai bazaki bar kukan nanba fice min a ɗaki sanida kukanki yana ƙona min rai".

Da sauri tasa tafin hannunta ta share hawayenta.
Kana ta matsoshi Ahankali ta kwanta a jikinshi tayi lib, laɓɓan bakinta taɗan tattauna kana a raunace tace.

“Please Yah Sheykh nabar kukan, amma ka yafe min, bazan sakeba dan Allah kayi haƙuri".

Ajiyar zuciya mai sanyi, ya sauƙe dan ta haɗashi da Allah ta gama zance.

Juyowa yayi asanyaye ya fuskanceta, tare dasa hannunsa ya ɗan tallafo kanta, shiru yayi batare daya ce komae ba, sai tsurawa fuskarta ido da yayi.

Ganin hakanne kuma yasa ahankali ta sake matsowa jikinsa, wani sassanyan hugging tayi masa, tare da fara sauƙe tagwayen ajiyan zuciya cikin sanyi da taushin murya a hankali tace.
"Nifa Bana sonshi, so irin wanda nakeyi maka, nadai soshi matsayin wana jinina, sannan kuma nayi kukane saboda rauni na.
Musamman ganin yadda ake dukanshi, da kuma yadda iyayenshi ke kuka.
Yah Sheykh Yah Ba'ana shine wanda yayiwa Ummey magani tsawon shekaru biyu ba dare ba rana kafun ta fara magana ta dawo haiyacinta.
Naje gidansu dare da rana cikin ruwa da iska na amsowa Ummey na magani,
Bai taɓa cutar da niba, Ya soni tamkar ransa, Nikuma na soshi matsayin ɗan uwa musulmi, Shekaran jiya tausayin dukan da akayi mishine ya sani kuka.
Jiya kuma tunda Jalal yace min za'a yanke masa hukuncin kisa raunina yasa na kasa tsaida hawayena.
Amman bawai dan ina sonsa so na aureba, kawai dai akullum Ina tuna al'khairinsa garemu ne, domin koba komae shid’in yayi taimako agaremu”.

Wani sassayan numfashi ya sauƙe tare da, sa hannunshi ya ruggumeta gam-gam a jikinshi.
Haka nan yaji duk jikinsa yayi sanyi.

Jin yanda yayi hugging d’inta ne kuma yasa ahankali tace.
"Nida Allah ya azurtani da miji kamarka, miji na gari! Mumini! Salihi! Mai tausayina! Mai riƙo da ibada! Mai cikakkiyar nagarta! Ta yaya idona zai iya ganin wani ɗa namiji da wata suffar, har in soshi?
Nida nake da kai, na shaida Allah yamin kyakkyawan zaɓi! Ina sonka sosai Yah Sheykh nah, Hamma Jabeer, kuma Malam d’ina, ina sonka, zan kuma ci gaba da sonka iya rai da mutuwa, sannan please ka yafe min zuwan da banyi gareka ba, ka d’aukeshi amatsayin ajizanci da kowani d’an Adam keyi, then maganan Afreen kuma kaina ke ciwo shiyasa na barta dasu Junainah, ka yafe min ni bani da sama daku kaida Afreeen kune farin cikina. Kune silar dawowata Nigeria'n rankune ke ajiye dani a masarautar Joɗa".

Wani irin sasayyan kiss ya manna mata a goshinta.
Cikin kuma yanayi jin sanyi da daɗin kalamanta yace.

“I Love you Aysh, I always Love you, I love you so much, Tabbas nayi farin ciki da samun aurenki farin ciki marar misaltuwa,
Kece cikon farin cikina My Wife, kece sanyin zuciya da idanuna! sannan kuma har lau kece GARKUWA ta! Duk wani farincikin da zan samu yana tare dake ne, hakika ke HASKE ce acikin rayuwar Jabeer, zan rayu dake har abada!!”

Yakai ƙarshen maganan nasa cikin wani irin murya, mai sauƙar da kasala, tare kuma da zame jikinsa, ahankali ya kwanta kana ya jawota ya kwantar da ita ajikinsa.

Idanunta ta zubawa kyakkyawar fuskarsa, Cikin kuma yanayin sanyi tace.
"Please Yah Sheykh, idan da hali kayi wa ya Ba'ana wata al'farma mana".

Kallonta shid’inma yayi kana hankali yace.
"Wacce irin alfarma kikeso ayi masa?”

Cikin zubda hawaye tace.
"Dan Allah kasa a meda case ɗinsa kotun musulunci, a yanke masa hukuncin Musulunci dan Allah".

Kansa yaɗan jinjina, cikin yanayin jin rauni da tsananin tausayi kuma yace.

“I’m understand My Shatu, but amma kiyi haƙuri kinji, ki daina kuka domin dama tuntuni kotun musulunci aka kai ƙarar, kotun su Abban Yusuf (HUKUNCIN ALLAH) za'a yanke masa Insha Allah"

Wani sassayan numfashi ta fesar tare dasa hannu ta share hawayen ta.
Kana anutse tace.
"Alhamdulillah!”

Shiru ta ɗanyi sakamakon jin yanda ya soma yawo da hannnunsa akan waist dinta, akasalance ta ɗago kanta ta kalleshi, wanda shi ɗinma kuma kallonta yake da lumsassun idanuwansa.

Ahankali ta matso da fuskarta gab da nasa, tare da zaro harshen ta ta ɗaura akan lips ɗinsa, domin ta fahimci a irin wannan yanayin sam ba buƙatar ace, sai ta jira shi ya fara kissing ɗinta.

Idanunsa da suka ɗan sauya kala lokaci daya ya lumshe, musamman alokacin da yaji sauƙan harshenta akan laɓɓansa.
Wani irin sha’awa da shauƙinta yakeji, hakanne ko yasa shi buɗe bakinsa, ahankali ta zura harshenta acikin bakin nasa.

Wani irin dogon numfashi dukansu suka Sauƙe alokacin da tongues ɗinsu suka had’e waje ɗaya.
Azafefe suka shiga kissing din juna, Yayinda kowannensu ke transferring yawun bakinsa wa ɗan uwansa.

Kissing ɗin juna sukeyi sosai, Yayinda Aysha’n ke neman zautar masa da lissafi, hakan kuwa shiya sanya azafafe ya zare vail ɗin da ta rufe jikinta dashi.
Ganinta da yayi acikin royal blue sleeping gown ɗin da yayi ne kuma, yasa shi jin wani hot feeling ɗin ta.
Lokaci guda ya soma sakar mata kiss tako ta Ina.
Yayinda daga gefe guda kuwa daddaɗan kamshin Oud dinta ke sake kunna sa.

Aninayen dake jere agaban rigar nata ya ɓalle, tare da zare rigar daga jikinta gaba ɗaya, haɗadɗiyar surar jiki dana kirjinta ya zubawa ido, yana me sakejin sonta acikin zuciyarsa.

Jikinsa na rawa tamkar wanda bai taɓayin sex da ita ba, haka ya mannata da jikinsa bayan ya zama naked.

Atare suka soma fitar da wani irin numfarfashi, saboda yanda duk suka ruɗa juna da salonsu.

Zama yayi akan gadon tare da ɗorata asaman jikinsa, lokaci daya kuma yaji numfashinsa na kokarin daukewa saboda yanda yaji Manhood ɗinsa ta samu kekkyawan masauƙi, dumi da kuma daddaɗan sweet da ya samu kansa acikine kuma yasa tunkafun aje ko ina yasoma yi mata wasu kalan sambatun dake nuna yana matuk’ar enjoying mood din.
Domin kuwa harji yake kaman zai shiɗe.
kaman kuma yanda yake azauce haka itama Shatu’n...

After 58minute
Bayan kuma komai ya lafa sunyi wanka

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login