Showing 258001 words to 261000 words out of 299804 words

Chapter 87 - GARKUWA COMPLETE HAUSA NOVEL

17 Jul 2024

111421

sa tafin hannunshi yana shafa lafeffen cikinta".
Cikin lumshe ido tace.
"Kamar ya".
Sunkuyowa ya ɗan yi bisa kunnenta ya kai bakinshi a hankali yace.
"Kamar ko mun samu ƙaruwar akwai shigar cikin Muhammad jikin Shatu".
Da sauri ta manna kanta da ƙirjinshi dai-dai lokacin kuma suka iso bakin ruwan nan inda agwagin ruwa ke cike murya can ƙasa tace.
"A a kam ba wani ƙaruwa".
Ƙara jawota jikinshi yayi tare da matseta murya can ƙasa yace.
"To muje muyi fatauci Allah yasa muyi dace da katarin ƙaruwa, mu samowa Mamey jikoki masu kama dake in ta dawo ta samu masuyi mata surutu."
Da sauri ta ɗan kalleshi dai-dai lokacin kuma ya juyo da ita suka nufi hanyar komawa falonshi murya a nitse tace.
"Wacece Mamey Ina take? Yaushe zata dawo".
Cikin sanyi ya ɗan kalleta a hankali yace.
"Da gaske Aish ina son haihuwa matuƙa gaya, inason inga jinina ina son samawa Mamey na jikoki".
Ya kauda zancen tambayar da tayi mishi.
Da wannan batun yana kuma mai kai hannunshi kan cikinta.
Dai-dai lokacin kuma suka shigo falon.
Meda ƙofofin yayi ya rufe kana a hankali yace.
"To muje in baki saƙonki".
Cikin nazarta zantukanshi tace. "To". daga nan suka nufi bedroom ɗinsa.

A hankali suka shiga bedroom ɗinsa,
Komai kimtse sai ƙamshi turarukanshi da suka kama ɗakin.

A hankali ya iso da ita bisa, carpet zama yayi kana itama ya ajiyeta.
Suna fuskantar juna, kwaren da ke gefen gadonshin ya jawo ya ajiyesu tsakiyarsu.

Cikin nitsuwa ya janye fefeyin saman.
ya ɗaura matashi bisa cinyarta, wasu dandatsa-dandatsan al'kyabba na matan sarakuna ya fidda masu masifar kyau guda uku ya ɗaura mata kan fefeyin dake bisa cinyarta.
kanshi a sunkuye yace.
"Wannan kyautar tukuicin budurci ne daga tambarin Masarautar Joɗa."
Ya ƙarashe mgnar yana fito da wasu takalma da linzamin dawakai biyu, ya ɗora bisa rigunan.
kanshi ya ɗan ɗago ya kalleta ido cikin ido.
Idonshi ya ɗan lumshe mata ganin yadda take kallon sajenshi.
cikin tsokana yace.
"Ya dai kin ƙyatsa ne?".
cike da kunya tayi murmushi tare da cewa.
"Nida abuna."
Wani yalwataccen murmushi, sai kuma ya tsareta da ido jin tana cewa.
"Ngd matuƙa Allah ya saka da al'khairi".
"Amin Amin". yace kana ya jawo ƴar ƙaramar ƙwaryar dake gefen babbar, a hankali ya buɗe hannunshi yasa ya ɗauki wata iriyar fitinenneyar sarƙar ɗanyen gol mai ɗan karen kyau da masifar sheƙi na ɗaukar idanun mutun.
da sauri ta waro idanunta woje cikin tsananin mamaki da al'ajabi take kallon sarƙar.
Shi kuwa Sheykh miƙo mata sarƙar yayi tare da cewa.
"Ga kyautar da ko wacce matar masarautar Joɗa ke harin ya kasance a sashinta.
sai dai banda Mamey na, ita batayi harinshi ba, kuma Allah ya ƙaddara aka batashi, wanda kuma batashi bai zame mana al'khairi ba. Tsawon shekaru babu wanda ya sake ganin makamancinsa, sai kuma gashi a karo na biyu ya shigo cikin ahlinta a hannunki."
Ya ƙarashe mgnar yana jawota jikinshi.
Ba musu ta kwanta cikin ƙirjinsa sabida ƙamshin jikinsa da take son shaƙa.
Sarƙar daya saƙala mata a wuyan nata ta kalla, cikin al'ajabi da mamakin ganin irin sarƙar Ummeynta ce.
Dan komai nasu iri ɗaya harta tambarin jikin sarƙar to sai dai wannan tafi sabunta da sheƙi.

Wannan banbanci na saraƙunan da kuma jin abinda yake matane yasa tayi shiru.
Ta gaza cewa komai, ido ta lumshe jin ya manna bakinshi bisa wuyanta, harshensa yasa yana ɗan lasar fatan wuyan nata a hankali.
Kana hannunshi na zuge zib ɗin rigarta.
batayi yunƙurin hanashi ba, jin yadda yake jan wasu tagwayen numfarfashi masu nauyi.

Ido ta ɗan lumshe ta faɗa jikinsa, lokacin daya gama zare mata rigar tata.
Jingina bayanshi yayi da jikin gado, kana a hankali yasa hannunshin ya jawo jallabiyar jikinshi daga ƙasa yayi sama da ita, ya cireta ya rage dagashi sai gajeren wondon iya guiwa wanda ƙasan shi kuma akwai boxes.

Ita kuwa Shatu manne jikinta tayi da nashi kana tasa hannun ta zagayo bayanshi tayi lib a jikinshi.

Ƙugunta ya zubawa ido cikin tsananin Feeling dake ɗawainiya dashi, yasa yatsunshi biyu ya kama bakin robar gajeren wondon dake jikinta wanda yayi cib da jikinta.
da sauri ta mirgino kanshi tare da tashi zaune bisa cinyarshi ya zama suna fuskantar juna,
hannayenta ta meda ta saƙale wuyanshi, tare da kai bakinta kusa da kunnenshi a hankali tace.
"Na gode Yah Sheykh, Allah ya cika maka burinka Allah ya kare min kai da kariyarsa yayi maka rahama da rahamominsa, ya albarkaci ahlinka da albarkarsa yasa ka gama da duniya lfy".
Hannunshi yasa ya mata wani irin masifeffen rugguma ya matse Caɓɓullenta da ƙirjinshi murya can ƙasa yace.
"Amin Amin. Ameeeeeeen ya rabbil izzati. Yah Aish Mar'atussaliha."
Sai kuma yasa hannunshi ya tallabo kanta ya haɗe goshinsu,
tsinin hancinsa ya goga kan nata,
a hankali kuma yasa harshensa ya fara lasar lips ɗinta kamar mai lasar askirim.
ido ta lumshe jin wani irin masifeffen abu ɗaya taso mata daga ƙan babbar yatsar ƙafarta har zuwa maɗigan kanta.
sabida yadda ya cusa harshensa a bakinta ya kamo nata, yanayi mata sahihin kiss mai lankwasa tunanin.

Yatsunta ta cusa cikin sumar kanshi tana yamutsawa wanda hakan ya zuzuta fitinar dake cinsa.
Hannunshi yasa ya murza gajeren wondon dake guguunshi yayi ƙasa dashi ya rage dagashi sai boxes.
Cikin rawan jiki yasa hannunshi yayi ƙasa ya ɗan nata.
Cikin ɗimuwar daya sata.
ta ruggumeshi gam-gam a jikinta tamkar zata game jikinsu.
da sauri ya yunƙura ya miƙe tsaye da ita.
taku biyu yayi da ita zuwa uku yasa hannunshi ya ɗauki al'kyabbar shi dake gefen gado.
Wore al'kyabbar yayi ya rufesu gaba ɗaya.
Kana ya juyo ruggume da ita sukazo bakin ƙofar.
Rufe ƙofar yayi kana yasa hannunshi ya kashe wutan ɗakin gaba ɗaya.
Duhu ya gama ɗakin,
Kasancewar duk labulayen wondons ɗin a rufe suke.
Ga yanayin ɗan hadarin.

Bakin gadon ya dawo da ita.
zama yayi kana ya jawota gareshi.
wani irin maraitaccen sauti ya sake lokacin da yaji ta fara mishi zazzafan darasin daya koya mata.
"Hyyyuu, Aishhh".
wani irin fitinenne salo mai gigitarwa ta fara mishi wanda yasa gaba ɗaya jikinshi karkarwa da amsa amon aiken da takeyi mishi.
Hannunshi yasa bisa kanta yana mai ɗan shafa kanta da ɗan marin kumatunta a hankali da sauri-sauri.

Da sauri ta janye kanta jin yadda ya saki wani irin sauti da ɗan ƙarfi.
"Ohh yess, Na'am Yah Subahanallah Alhamdulillah".
jawota yayi ta faɗa jikinsa bakinsu ya haɗe, ya fara yi mata wani irin tsadajjen kiss mai wuyar samu.
hannunshi na yawo a jikinta, yanayi mata wani irin sahihin murza mai cike da kwarewa.
cikin rawan jiki take shafa dukkanin sasan jikinsa gaba ɗaya da son nuna mishi kulawarta da tsantsar farin cikin kyautukan daya damƙa mata.
a hankali ya zame bakinshi daga nata.
yana mai laso fatarta yakeyin ƙasa, har zuwa ƙirjinta nan ya ƙara susucewa.
da ɗan ƙarfi tace.
"Shhhhhhhhwhhhh".
gaba ɗaya jikinshi da nata karkarwa sukeyi.
wani irin gigitaccen abu yayi mata mai wuyar a dannewa, kar-kar haka jikinta ya fara karkarwa cikin gigicewa ta yunƙuro ta tashi zaune.
hannunta tasa bisa kanshi.
Murya na rawa alamun kuka takeyi tace.
"Washhhhh Shyyyyyyyyyah Yah Sheykhhhh hyyyyhhhh".
sai kuma ta miƙe tsaye tare da ɗora hannun ta saman kanta, ji takeyi kamar tayi ta surfa ihu sabida wani fitinenne tsotsan da yasata jin tamkar shauƙi zai kasheta, da sauri shima ya miƙe tsaye, stiil al'kyabbarshi na jikinsa.
ganin yadda jikinta ke karkarwar ne, ya ruggumeta gam-gam ta bayanta.
A hankali ya sunkuyar da ita, ta dafa jikin gadon, shi kuwa ya matso kusa da ita ta bayanta.
Ware al'kyabbar yayi ya rufesu da kyau tana sunkuyen yana tsaye.

Kanta ta cusa cikin gadon tare da jawo blanket ta cusa bakinta ciki lokacin da ta amshi baƙoncinsa.
Sabida tabbas in ta bar bakinta a buɗe ji take in numfashin in ya fita bazai dawoba.

Wani irin masifeffen karkarwa yakeyi tamkar mazari hannunshi ɗaya dafe da ƙugunshi ɗaya kuma yasa ya danne nata ƙugugun.
wasu irin gigitattun hawaye yaji suna silalo mishi murya na rawa yake wasu irin gigitattun surutai da yaruka mabanbanta.
"Yah Salam Yah Subahanallah Alhamdulillah. Wayyo Y.M.D.G belɗum. Oh yessss my dear so sweet. Na'am yah Aishhhhhhhh laisa limisluki abadan. Aish! Aish!! Allah ya miki al'barka ya saka miki da jannatul fiedausi ya jiƙan iyayenki yasa ki gama da duniya lfy."
Wani irin kukane ya kubce musu Dukansu biyu. Ita tana kukan farin cikin addu'o'in da al'barkar da yake sakamata tabbacin ta bashi dukkan jin daɗi da farin cikin duniya.
wanda duk mace ta gari takeso ta bawa mijinta.
Shi kuwa Yah Sheykh yarukan da yake gwamutsawa.
Fullanci, hausa, larabci, turanci, Indianci harda barbarci."
Sosai yake yin abunda yakega zai iya sama mishi nitsuwar juye fitinar manyan tunzura dake cinsa.

Wani irin maraitaccen sauti yayi tare da matsawa gareta.
Ya faɗa kan gado.
kana yasa hannunshi ya jawota jikinshi ya ɗaurata kan ruwan cikinsa.
Ya ruggumeta gam-gam a jikinshi yana maida wani dogon numfashi cikin fizgo numfashin da mgnar yace.
"Jazakallahu khairan *Mar'atussaliha*".
Kanta ya fara shafawa jin har yanzu kuka takeyi a hankali yace.
"Kiyi haƙuri Mar'atussaliha dena kuka kinji ko? Kin samu lada mai tarin yawa. Allah ya miki al'barka kinji Nana Aysha Allah miki al'barka yasa ki gama da duniya lfy."
Cikin rauni da gajiya murya na rawa tace.
"Ahhuhh Amin ya Allah". Ya sani dole ta gaji kuma taji jiki dan sam bai bita a hankali ba, dan ta gama gigitashi.
gashi duk jikinta yayi laƙwas sabida dole akwai rashin sabo tunda du-du yaune karonta dashi na uku".
Sunkuyowa yayi tare da kunna hasken wayarshi daya ɗauka ƙasan pillow'nshi fuskarta ya haska, sosai idonta suka ɗan kumbura sukayi jazir.
tafin hannunshi yasa ya share mata hawayenta, kana ya miƙe zaune ya jingina da kan gadon.
Jawota jikinshi ya kumayi cikin sanyi da tausasawa da lallashi yace.
"I'm very sorry Aish, kiyi haƙuri daga yau bazaki sake jin wahala ba.
kiyi haƙuri gaya min me kike son inyi miki?".
Gyara kwanciyarta tayi a jikinshi murya can ƙasa tace.
"Kayi ta samin al'barka, kana roƙa min Allah ya azurtani da aljanna ya bamu ƴaƴa nagari salihan bayi da musulunci zaiyi alfahari dasu kamar yadda musulmai ke alfahari da kai Abbansu".
Da sauri ya rufe mata bakinta da hannunshi tare da cewa.
"Wannan ai na dade ina miki ita kuma in sha Allah har gaban abadan zanyi ta miki ita dan ko a aljanna kece' kece' kece! uwar gidan Yah Sheykh.
gaya min wani abun da kike so?".
Wani irin murmushi na jin daɗi tayi kana a hankali tace.
"Ka dena zuwa part ɗin Hajia Mama, in ta baka abu ko menene kada kaci kazo ka gaya min ni zan maka abun".
Cusa kanshi yayi a wuyanta.
Ya sani ya yarda yanzu dai Shatu ta zama wani sashi na jikinsa yasan irin duk abunda takeyi dan lfyarsa da farin cikinsa hankali yace.
"Me ma zata bani Aish? Ai babu wata mace da takeda abunda zata bani sai ke".
Da sauri tace.
"Ka cemin bazaka sake ciba kuma ka dena yarda da ita kawai".
Murmushi yayi tare da cewa.
"To Bazan sake ciba shike nan ko yarda kuma ai dama bbushi".
Da sauri tace.
"Yauwa Noor Hayat"..
A hankali ya miƙe tsaye al'kyabbar jikinshi ya gyara kana a hankali ya jawo blanket ya rufe mata jikinta.
Wonka yaje yayi kana, ya fito yace itama taje tayi.
Bayan ta fitone.
ya zura mata wata tattausar jallabiyarsa.
kana ya kamo hannunta suka fito falo.
Tare sukaci abinci kana ya jata suka koma ɗaki sukayi baccin liƙe da juna.

A hankali a haka dai rayuwa tayi ta tafiya, lokacin nata shuɗewa.

Zazzaɓin dare kuwa kullum Sheykh kwana yakeyi dashi, asuban fari ya worke.
Shatu na kawo mishi breakfast zai tsareta da salonshi mai gigitarwa.
Sai ya zama in ma bai sameta da safe ba.
Tofa bayan azahar sai ya ritsata.
Zuwa yanzu ya dena bata mamaki sai al'ajabi yake bata sabida ta lura in dai akan wannan fanninne to malamine mai zaman kanshi kullum da salon darussan da yake koyar da ita.

Ya ɗan rame alamun baida cikekkiyar lfy ga kuma aikin fatauci.

Zuwa yanzu kuwa Shatu ta gama gane cewa Huwaila munafukar Hajia Mama ce.
Ita takeyiwa aiki ta gano sam Aunty Juwairiyya Bata san komaiba zagon ƙasa akeyi mata.

Yanzu kusan wata biyu kenan Da Sheykh yake fama da wannan zazzaɓin da yasha mishi mgnin ya binciki kansa har ya gaji bai gano meke damunsa ba.


Yau jumma'a ne, bayan an taso sallan Jumma'a ne yana kwance a ƙasa bisa carpet.
Ita kuwa Aisha tana kwance gabanshi.

A hankali ya kamo hannunta ya manna da bakinshi kiss ya sake mata a hankali yace.
"Gobe Umaymah da Aunty Hafsat da Rahma zasu zo, jirgin magriba zasu biyo."
Cikin jin daɗi tace.
"Eh haka Umaymah tace min, zasu zo da Ishma ko?."
Cikin wani irin sauri.
Ya Tashi zaune y da sauri ya kamo hannunta tafin hannun nata ya zubawa ido cikin mamaki ya ɗago idanunshi ya kalleta cike da al'ajabi da kaɗuwa ya kuma kallon tafin hannunta na hagu.
Ita kuwa ido ta zuba mishi ganin yadda yake kallonta.
Cikin son tabbatarwa yace.
"Aish cik...!?




Littafin GARKUWA na kuɗine Special Group 1k zaki turo ta 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa.
Sai kiyi screenshort na shaidar biyanki ki turo min ta whatsapp 09097853276. In normal group kikeso na 300 ma ta nan zaki turo, in baki da damar turawa ta ac kuma to nayi miki uzuri ki sayi katin Mtn na ɗari uku kacal ki copy numbers ɗin ki turo min ta whatsapp 09097853276 bana son VTU KADA KIYI min bana so.



By
*GARKUWAR FULANI*[3/31, 9:24 PM] +234 806 559 0880: "Ta Suma ne!". Da sauri Sheykh ɗin ya taso, tare da sa hannunshi ya amsheta, da sauri ya juya.
Itama Umaymah da sauri tabi bayanshi.
Side ɗinsa ya koma da sauri key ɗin motarsa ya ɗauka Umaymah na biye dashi a baya kana Haroon ma na biye dasu a baya.

Shatu kuwa cikin wani irin kuka mai rauni daya kubce mata ta koma bakin gado ta zauna gaba ɗaya jikinta kerma yakeyi.

Shi kuwa Sarkin al'adun suna, da rarrafe ya fita ya bar ɗakin yana fita falon ya miƙe a guje ya bar Part ɗin da sauri Jalal ya mara mishi baya, kafinma ya bar Part ɗin ya damƙeshi Part ɗinsu ya wuce dashi.

Mamma kuwa da Gimbiya Aminatu gefen Shatu suka zauna.
Hannunta tasa bisa kafaɗarta a hankali tace.
"Kiyi haƙuri Aysha in sha Allah babu abinda zai samu ƴarki da izinin ubangiji, zata samu lfy".
Cikin rauni murya na rawa ta juyo ta kalli Mamma ido cike da hawaye tace.
"Mamma me tayi musu, da zasu cutar da ita ba tare da haƙƙinta ba, shike nan yanzu duk magautan Yah Sheykh sai su dawo kanta, kawai dan ta kasance ƴarsa, Mamma ya zamuyi".
Da sauri Gimbiya Aminatu tace.
"Babu komai Shatu da izin Ubangiji baza suci nasara a kankuba".

Aunty Rahma da Aunty Juwairiyya da Jannart kuwa jiki a mace suka koma falon Shatu suka zauna.
Gaba ɗaya jikin kowa yayi sanyi.

Khadija da Aunty Amin kuwa tsoron al'amarin masarautar Joɗa ne ya rufesu.

Da sauri Mamma ta miƙa ganin Shatu ta zabura ta miƙe tsaye da sauri tare da tallabe breast ɗinta.
"Aysha zauna".
Murya na rawa tace.
"Mamma maman Afreen na tsastsafo da ruwa,
Ina Yah Sheykh ya tafi da ita? Ni kam zanje inga halin da take ciki".
Ajiyan zuciya mai nauyi Hajia Kubra dake tsaye gefen Mamma tace.
"Asibiti suka tafi, kuma insha Allah zataji sauƙi".
Kai Gimbiya Aminatu ta gyaɗa tare da cewa.
"Sosai ma kuwa tunda har kikaji haka to ta farfaɗo ne".

Dai-dai lokacin kuma Umaymah dake tsaye bakin ƙofar ɗakin da Sheykh da wasu manyan likitocin su na Valli Hospital Suka shiga da Afreen a sume.
Ta sauƙe wata ƙaƙkarfan ajiyan zuciya jin kukan da Afreen ta cillara da ƙarfi.

A cikin ɗakin kuwa.
Kusan a tare sauran likitocin suka sauƙe ajiyan zuciya tare da ɗagowa suna kallon Sheykh daya ruggumeta jikinshi tare da cewa.
"Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!!".
Sai kuma ya juyo da sauri ya kalli Dr Lukman Ibrahim babban likitan yara kenan na asibitin na cewa.
"Ina Maman baby a yi maza a bata mama tasha shi zai taimaka wurin ƙara ƙarya ƙarfin gubar".
Da sauri Sheykh yace.
"To".
Kana ya juya.
Yana fitowa Umaymah tabi bayanshi.
Tana tambayarshi.
"Ta farfaɗo ko?".
Cikin ƙara saurin tafiyarsa yace.
"Eh Umaymah".
Suna shiga motar yaja da sauri ya nufi masarautar Joɗa a guje.

A can part ɗinsu Jalal kuwa.
Wani irin gigitaccen mari Jalal ya yarfawa Sarkin al'adun suna.
Wanda yasa shi jin fitsari ya kubce mishi.
Ba tare daya gama dawowa hayyacisa ba ya kuma jin saukan wasu tagwayen maruka a gigice ya kurma ihu tare da cewa.
"Wayyoooooooo Allah na na shiga uku ni ilu Jalaluddin kayi haƙuri".
A fusace Jalal yasa ƙafarshi ya taɗe sawunshi har saida ya faɗi tib! A ƙasa hannunshi yasa ya tallabe ƙeyarsa tare da sakin wani gigitaccen ihu.
Da sauri Jalal yasa ƙafarshi ya taƙa yatsun hannunshi tare da cewa.
"Sheeeyyt rufe min baki, uban me kuka sa a cikin fatar ragon sunan?".
Cikin kerma da zare ido yace.
"Wlh bani ne na sakaba".
Ƙara taka yatsun yayi tare da murjesu da ƙarfi yace.
"Me akasa a cikin fatar ragon? kuma waya saka? Nawa kuma aka biyaka?".
Cikin sakin fitsarin azaba yace.
"Madarar fiyafiya ce aka saka cikin fatar. Hajia Mama ce ta saka! Dubu ɗari bakwai ta biyani".
Wani irin murza yasun yayi da ƙarfi tare da cewa.
"Okay bari in daddage yatsun hannun da zaiyi kisan kai da amsar kuɗin yin kisan kai ɗin".
Zuwa yanzu ya gigice ihu kawai yakeyi, shi kuwa Jalal rufe Windows ɗinsa yayi ya mishi ɗan karen duka.
Kana ya kira ɗaya daga cikin ma'akatansu na jami'an sirri na soja yazo ya tafi dashi.

A nan falon Shatu kuwa, a hankali Jamil da Yah Jafar Suka koma suka zauna.

Yana gaba Umaymah na binshi a baya a haka suka shigo.
"Aish Aish Aysha!". Ya ɗan ƙare kiran da ƙarfi.
Da sauri Shatu ta miƙe da sauri ta nufo falon.
Ummi da sauran na biye da ita a baya.
Aunty Amina da Khadijah kuma suna zaune.
Da sauri ya kamo hannunta bisa kujera ya ajiyeta gefen Aunty Rahma da sauri yace.
"Bata nono yi sauri".
Da sauri tace to tare da fara kiciniyar ɗago rigarta.
Ina gani yake bata sauri shiyasa cikin sauri ya ɗaura mata ita kan cinyarta.
Kana yasa hannunshi ta baya ya zuge zip ɗin rigar yayi ƙasa da ita.
Hannunshi yasa ya fito da breast ɗinta na dama.
Tare da ɗago kan Afreen daketa fidda wani irin numfarfashi alamun har yanzu numfashin bai dai-dai taba.

Da sauri kuwa ta damƙi nonon tare da fara zuƙa.

Wani irin dogon ajiyan zuciya mai nauyi suka sauƙe a tare shi da ita.
Lokaci ɗaya kuma hawayensu ya kwaranyo bisa fuskokinsu.
Cikin sanyin murya yace.
"Alhamdulillah Aish kada kiyi kuka kiyi mata addu'o'in samun lfy ke wuce addu'aki gareta bata da hijabi".
Hannunta tasa tana ƙara tallaɓe kan Babyn murya na rawa tace.
"Yah Allah ka bawa wannan baiwa taka lfy ka yaye mata wahalar shaƙar numfashi ka sauƙaƙa mata shi al'farmar Annabi da al'ƙur'ani."
"Amin Amin. Ameeeeeeen

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login