Showing 189001 words to 192000 words out of 299804 words

Chapter 64 - GARKUWA COMPLETE HAUSA NOVEL

17 Jul 2024

111374

zaga rugar Arɗabe.
A gaya mata ta shirya gobe sammako zamuyi inga ko zamu gama cikin kwana huɗun".
Cikin murmushin Ummi tace.
"To bari in gaya mata".

To yace shi ya nufi sashinsa.
Ita kuma ta nufi ɗakinta.

A gaban mirror ta sameta tanayiwa kanta kitson kalba manya-manya.
"Kitso kikeyi ne?".

Juyowa tayi tare da cewa.
"Har na gama ma!".

"Kuma yayi kyau sosai fa".
Dariya tayi tare da cewa.
"Allah ko Ummi".
Kai ta gyaɗa alamun eh.
Kana tace.
"Sheykh yace in gaya miki ki shirya gobe zaku tafi tare yawon ziyartan Arɗaɓen inda dama na gaya miki zaiyi tafi, duk an turawa Arɗaɓen saƙon zuwanshi ma".
Cikin jin daɗi tace.
"Kai naji daɗi na, zan fita in zagaya inga makiyayan in huta da zaman wuri ɗaya".
Murmushi Ummi tayi tare da cewa.
"Wato zakije kiga fulani yan uwanki ko".

"Sosai ma kuwa Ummi yanzu tayani shiryawa".
Ta faɗa tana buɗe drower'n.

Nan kuwa Ummi ta tayata ta kimtsa ababen buƙatar ta.

Sannan suka fito falon inda suka samu Jamil ya dawo aiki Jalal kuma dama yana sashin Hajia Mama ne.
Sai yanzu ya dawo nan ɗin nan suka zauna sukaci gaba da hira.

Washe gari da safe suka fito cikin shirin tafiyar.

Motoci guda bakwai ne uku a gaban ta Sheykh uku a bayan tashi.

Biyu na gaba fadawa sai ta ukun Jalal ne da wasu mutane su biyu.

Sai motar Sheykh shida Aysha suna baya Ado na jan motar.

Sai wacce take binsu Affan ne da Ya Hashim sai Sulaiman kana Laminu ɗan jaridar, da zai ɗauki komai.
Sai biyu kuma na baya kuma Galadima ne.
Sai fadawa da godarai sai hadimai mata biyu da zasuyiwa Aysha hidima.

Tafiya mai ɗan nisa sukayi.
Kana suka ratsa wata babbar hanyar birji, suka fara tafiya suna kutsawa cikin daji.

A ƙalla awa ɗaya suna tafiya.
Sunata wuce ƙananan rugagen Fulani makiyaya, da dabbobinsu.

Kasan cewar manyan motocine masu inganci yasa.
Basu jin wannan gargada ta buwayesu.

Jalal da abokanshi sunata hira, sosai Jamil yayi mamakin sakin fuskar Jalal cikin abokanshi.
Sannan sukanyi mgna da wani salo na musamman.

Shi kuwa Jamil waya yakeyi da Khairat sabuwar budurwarshi.

A can baya kuwa Affan ne liƙe da waya a kunne yana mgna da Yusuf.

A motar Sheykh kuwa, shiru kakeji kowa da sabgar da yakeyi.
Shi zaune yake da kyau ya buɗe system ɗinshi yana wani aiki a ciki.

Hankalinshi duk yana kanta.
Ita kuwa Aysha wani irin farin ciki mai zaman kashi takeyi.
Shiyasa hankalinta kab yana kan rugagen Fulani da suke wucewa.
Murmushi mai baiyana shauƙinta da begen irin wuraren takeyi, yana tuno mata Rugar Bani, da sauran inda suka zauna.

Kana tana farin cikin bin wannan tafiyar ne ko zataga wani abin da ya shafi su Ya Gaini.

Ɗan juya kwayar idonshi yayi ya kalli inda take.
Hankalinta duk yana kan window.
Taɓe baki yayi kana ya maida idonshi kan fuskar na'urar tashi.

Wani babban rugar Jafun suka fara isa.

Rugar a cike take maƙil da maza da mata matasa da sofaffi

Bisa alumun sun san da wannan ziyar shiyasa basu fita kiwo ba.
Bayan sunyi parking ne.
Fadawan suka fara fitowa.
Sukazo sukayi buɗe wa sauran motocinsu.
Galadima ne ya fara fita kana gaba ɗaya su Jamil Jalal dasu Affan suka fito.

Ita kuwa Aysha da sauri ta yunƙura zata fita kasan cewar ta gefen da take aka buɗe.
Hannunshi yasa ya riƙo nata.
Da sauri ta juyo ta kalleshi cikin sanyi tace.
"Ba fita zamuyi ba?".
Ido ya zubawa fuskarta yana kallon yadda take mgn da alamun tsiwa da tura baki.
Uhum wato yanzu ta worke tsiwar zata dawo.
Ya raya a ransa,
a zahiri kuma kai ya jujjuya mata, tare da ronƙofowa, kan cinyoyinta.
Hannunshi ya miƙa ya jawo marfin ya rufe.

Su Galadima kuwa kan zuwa sukayi suka zagaye motar tashi, suna jiran fitowarshi.

A hankali ya buɗe marfin dake kusa dashi.
Kana yasa ƙafarshi ta dama, ya fita.
Meda ƙofar yayi ya rufe ganin tana shirin fitowa.

Buɗe al'kyabbar jikinshi yayi kana ya gyara zamanta.
Bayanshi Galadima ya koma.
Sannan Jalal da abokanshi suka koma gefe-gefenshi.
Sauran ayari kuma suka rufa mishi baya.

Su kuwa can cikin taron fulanin da sauri Arɗo Maru ya miƙe da sauran ƙananan Arɗo na gefenshi,
kasan cewar shine Arɗon araɗabe na yankin gaba ɗaya.
Da sauri suka nufosu cikin mutumtaka da fara'a suka iso.
Hannu ya bawa Sheykh tare da nuna mishi hanyar shiga inda sukayi musu shimfiɗa can cikin manyan rufuna.
"Bismillah GARKUWAn mu, gatanmu a idon gwamnatin jiha data ƙasa, bismillah gacan wurin zama".
Kanshi ya jinjina kana yabi bayanshi sauransu suka biyo bayanshi.

Bayan suna zauna ne, duk Arɗo's ɗin suka zagayeshi ta gaba su Galadima da sauran tawagar kuma suna baya.
Kana dogorai kuma na tsaye.
Arɗon araɗabe kuwa, yana gabanshi.

Gyara zamanshi yayi ya fuskanci Arɗon araɗabe cikin tattausan lafazi yayi ɗan murmushi tare da cewa.
"Kuna lfy ko? ba wata matsalar ko?".
Murmushi Arɗon araɗabe yayi tare da cewa.
"Lfy lau Alhamdulillah".
Kanshi ya ɗan ɗago ya kallesu baki ɗayansu kana yace.
"Masha Allah. To Allah ya taimaka".

Amin Amin sukace cike da jin daɗi, shi kuwa fuskantarsu yayi dukansu tare da cewa.
"Na kawo wannan ziyarar ne dan samar da Kekkyawar alaƙa da kauda fitina tsakanin makiyaya da manoma da sauran al',lummar gari.
Ina al'fahari da dukanku biyu uku makiyaya manoma jama'ar gari.
Bana son wani sashin ya cutar da wani sashin.
Ina neman al'farma daku zauna lfy da manoma banda yi musu ɓarna akan haƙinsu.
su wahala su noma kusa dabobbin ku suci su taka kunsa ya tabbata baku da gskya duniya zata ɗaukemu masu tada zaune tsaye.
Amman ina kuka bari manoma suka tattara kayan amfaninsu sai ku nemi izinisu ku shiga kuyi kiwo a gona kinsu".

Cikin gamsuwa da bayaninshi suka haɗa baki wurin cewa.
"In Sha Allahu zamu kiyaye,
bazaka samemu a layin masu tsokana ba mu nan Jafuna".
Kanshi ya gyaɗa cikin gamsuwa kana yace.
"Muddin manomi ya neme ku da fitina ko wasu sauran gama gari kada ku tanka musu.
Ga number wayata zan baku koda yaushe kuka kira zata shiga.
Zan sanar da ƙungiyar *MI YETTI ALLAH* itace ƙungiyar dake kula da matsalolin makiyaya da manoma.
Sannan duk inda kuke akwai mambobinmu a garuruwan dake kusa daku zasu shiga lamarin.
Duk wanda aka samu da rashin gsky zai fuskaci Hukunci.
Kana Ƙungiyar *TABITAL POOLAKU* tana tare daku a cikin dukkan al'amuran ku.
Kiyaye shigar banza kamar dai yadda na ganku yanzu cikin manyan suturu shine abinda yafi dacewa damu a matsayinmu na musulmai".

Cikin murmushin Arɗon araɗabe yace.
"Zamu kiyaye, kuma dama mu Jafunawa bamu ɗaya daga cikin ƙabilun dake yawo a daji da kiwo masu yaɗa barna.
Mu Jafunawa ko suturarmu ta banbanta data sauran makiyaya".

Hannu ya bashi bayan ya basu number miƙewa sukayi tare.
Da musu godiya
Kana suka rakasu har wurin motocinsu, nan Galadima ya miƙa musu kyautan kuɗin taimakon da Sheykh ya ware musu.
Nan suka shiga suka tafi a jere kamar dai yadda sukazo.

Tafiya mai ɗan nisa sukayi kana suka dawo kan hanya.

Jihar Jigawa suka nufa,

Dan yana so a ƙalla dai a yau ya zauna da Arɗaɓen jihohi uku

Kamar yadda ya tattauna da Rugar forko hakama ta biyu.
Sun amshesu a mutunce.
Daga nan suka nufi jihar (Tsinako) Katsina.

Daji suka nausa karfe biyar dai-dai suka isa Rugar da Arɗon araɗabe nasu yake.

Dai-dai lokacin kuma gaba ɗaya makiyayan sunata dawowa kiwo.
Bayan sun fitone, suka nufi inda suke.

Cike da mamaki Sheykh da tawagarsa duk ke kallon mutanen wannan Rugar.
Gaba ɗayansu maza garin kitsone a kawunansu reras har kafaɗunsu.
Ga wasu irin guntayen wondunan yadin atampa na mata,
kana rigunan tashi kabi shanu a jikinsu.
Kowa ka gani da sanda a wuyanshi.

Ba yabo ba Fallasa suka marab cesu.
Bayan sun gaisa ne yayi musu jawabin abinda ya kawosu.
Ɗaya daga cikin Arɗo's ɗin ne yace.
"To wannan shiga dai itace muka samu wurin iyaye da kakanni babu kuma abinda take mana mu ba a takure mikeba kamar yadda kace.
Sannan batun manoma kuma infa suka tsokanemu mu bazamu jira wata hukumar.
MI YETTI ALLAH da TABITAL POOLAKU ba.
Zamu rama".
Murmushi Jalal yayi tare da cewa.
"In kunfi ƙarfin kungiyar ku ta mi YETTI ALLAH da TABITAL POOLAKU.
Tabbas bazakufi ƙarfi mu mu rundunar tawagar sojojin ƙasar ba.
Ku iye harshenku tabbatar da zaman lfy ne ya kawomu nan ba musuba kuma umarnine."
Cike da mamaki Ya Hashim da Laminu da Sulaiman harma da Jamil suka zubawa Jalal ido.
Mgnarshi ta nuna cewa, shi sojane mai ƙarfin iko kenan.
Rigar dake jikinshi ta sama ya cire.
Sai ga rigar sojojin ƙasar Nigeria ta baiyana a jikinshi a saman kafaɗunshi.
Taurari biyu da kuma alamar Shaho colonel ne kenan.

Suma sauran abokanshi biyu rigunansu na sama suka cire.
Ganin hakane yasa waɗannan makiyayan sukayi ƙasa da kawunansu.

Shi kuwa Sheykh.
Gyara zamanshi tare da cewa.
"Zama lfy yafi zama ɗan sarki, inji bahaushe to, tabbas mu zauna lfy shine ci gabanmu."
Sai kuma ya kalli Galadima dake gefenshi yace.
"Waɗannan mutanen a dasawa Rugarsu ayar tambaya.
Ku tashi mu tafi, in naji wani kuskure ko tsokana daga gareku tabbas zaku fuskanci fushin ƙungiyar mu, zamu kuma miƙaku hannun hukumar ƙasa.
In kuwa wasune suka tsokaneku ga number ta ku gaya min haƙiƙa zamubi kadunku bazan lamunci a cutar daku ba."

Da sauri Arɗon Arɗaɓen ya biyo bayansu da sauran wasu dattawansu.
Haƙuri suka bashi tare da al'warin zaman lfy.
Kana bazasu bari ayi husumaba.

Da haka dai sukayi sallama suka tafi.
Madadin su kwana cikin jihar Tsinako indama sukeda cikekken ikon a masarautarsu Haroon ga uwa mai daraja Umaymah sai suka wuce jihar Noka bayan sunyi sallan mangriba da isha'i.

Suka ɗau Hanya.
Gajiya iya gajiya sunyishi.
Gaba ɗaya kowa jikinsa yayi nuƙui sabida ba ƙaramar tafiya sukayi ba.
Wuni a zaune tun karfe bakwai na safe har yanzu takwas na dare kan tafiya suke kuma babu alamun sun kusa jihar Nokan.

A cikin motarsu Jalal da abokanshi sunata hirarsu.

Laminu kuwa tuni ya sanarwa Gimbiya Saudatu ashe Jalal sojane.

Ta girgiza da jin lbrin sosai.

A motarsu Galadima kuwa shiru duk sukayi dan gajiya ga jikin tsufa.

Ita kuwa Aysha dama tunda aka hanata fita, ta kumbura ta cika tayi tib bata sake kulashiba, shima ko inda take bai kuma kallonba.

Bare yanzu aikin tura rahoton tsarin Rugar da suka fito yake turawa Haroon.
Ta E-mail address ɗin shi sabida shi baya whatsapp.
Bayani yake mishi ya isar da saƙon ga masarautarsu dan a sawa mutanen wannan yankin ido sosai, ya lura basu da nitsuwa.


Haroon kuwa Umaymah ya kalla cike da mamaki yace.
"Kinaji Umaymah Sheykh fa yau jihar nan ya wuni.
Wai yanzu madadin ya kwana a nan shine ya wuce Nokan a daren nan".
Murmushi tayi tare da cewa.
"Na sani ai munyi mgna da Aysha.
Tare da ita suke shiyasa bazai iso nanba".
Murmushi Haroon yayi kana sukaci gaba da hirarsu.

Sai ƙarfe Goma da rabi suka isa Nokan state.

Wani tamfatsetsen hotel mai zaman kanshi suka nufa.
A cikin motar ya rufeta.

Kana ya fita.
Su Jamil duk na biye dasu a baya.

Ɗakuna ya kama musu gaba ɗayansu sannan ya juyo ya dawo shi ɗaya.

Motar yazo ya buɗe tare da cewa.
"Bismillah".
Tura baki tayi tare da cewa.
"A barni zan kwana cikin motar".
Kanshi ya sunkuyar tare da kaurara muryarshi yace.
"Ki fito".
A hankali ta zuro ƙafafuwan ta woje,
sun ɗan kumbura alamun dadewa a zaune.

Sabida ko abinci saya sukeyi a cikin mota sukeci.

Sai dai shi wunin duka dabino yakeci.

Miƙewa tayi ta fito.
Hannunshi yasa ya ɗauki jakar kayanshi.

A hankali yayi gaba tana biye dashi a baya.

Hotel ɗin babbane mai matuƙar kyau.

Wani Side shi wai VIP can suka nufa.

Suna shiga cikin falon, ta zauna bisa kujera.

Shi kuwa ajiye jakar yayi kana, ya miƙe tsaye,
Jikin ƙofar ɗakin ya koma ya rufe kana ya zubawa ƙofor ido.
Tsawon mituna biyar, kana ya dawo wurin abun kunna fankan
daga nan kuma ya dawo tsakiyar falon saman jikin fanka ya tsurawa ido.
Ita kuma tana binshi da ido, ne ganin kamar wani abu yake nema.

Bedroom ya wuce.
Ya fara bincikar ɗakin.
A jikin masaƙalin Rimot ɗin AC yaga wani ɗan ƙaramin abu.
Hannunshi yasa ya cire abun.
Kana ya fito jakar ya ɗauka tare da cewa.
"Mu tafi".
Cikin gajiya da wani irin nannauyan masifeffen baccin daya cika mata ido ya kashe mata jiki da gajiya tace.
"Ina kuma zamu je? ni bacci nakeji! Ni na gaji".
Hannunshi yasa ya kamo nata hannun.
Wani ɗakin suka kuma komawa aka basu key tare da bashi haƙurin da ita dai bata san kanme suketa bashi haƙurinba sunata rantsawar basu sani bane.
Ma'aikatan hotel ɗin da kansune suka bi bincika ɗakin kana suka fita,
suna cewa.
"In sha Allah zamu kula zamu kuma kiyaye gaba".

Rufe ƙofar yayi kana ya wuce bedroom.
Ita kuwa bisa kujerar ta kwanta tana sauƙe numfashin gajiya da bacci a take bacci ya saceta.
Shi kuwa Sheykh wonka yayi kana ya fito yayi shirin baccinsa.
Leƙowa falon yayi.

Tuni tayi bacci bisa kujera sai numfashin gajiya take sauƙewa a hankali baccin kuma mai nauyi takeyi.
A hankali ya iso inda take,
"Ke Tashi kije kiyi wonka".
Yace yana kallonta.
Shiru kamar bata da rai ko motsi batayi ba.
Karo na uku ya kuma cewa.
"Ke tashi kije kiyi wonka ki kwanta".
Still ko mitsin batayi ba.
A hankali ya ɗan sunkuyo kanta.
Hannunshi yasa ya ɗan kamo hannun ta tare da cewa.
"Tashi kije kiyi wonka zakiji sauƙin gajiyar".
Cikin bacci tace.
"Uhum-Uhum.
Ni na gaji ka barni bazanyi wonka bacci zanyi".
Kanshi ya juya tare da cewa.
"Uhummm yanzuma tsami kikeyi, Ni in bakiyi wonkaba bazan kwana dake ɗaki ɗaya ba".
Cikin baccin ta ɗan kalleshi tare da lumshe ido tace.
"Ni Ko sati nayi banyi wonkaba bana tsami, kuma ni zan kwana a nan kaje can ɗakin".
Da sauri yace.
"Rufe baki yarinya ko yaushe bakinki baya shiru.
Muje kiyi wonka".
Komawa tayi ta konta, tare da lumshe idanunta, da suke cike da bacci mai nauyi da gajiya tuni ta meda baccinta".
Juyawa yayi ya koma Bathroom ruwan ɗumi mai ɗan zafi sosai ya cika baf ɗin kana, ya fito.

Gefenta ya zauna.
A hankali yasa hannunshin ya fara zuge zip ɗin rigarta,
shiru tayi tana baccinta.
Ƙarasa zuge zip ɗin rigar yayi tare da cewa.
"Tashi! Tashi!! Zan tuɓeki fa".
Shiru kakeji kamar bata da rai".
Kanshi ya jingina da kujerar.
Kana ya fara yin ƙasa dashi tare da ɗan ɗagota ya jinginata da jikinshi.

Still tana baccinta.
Ƙasa yayi da rigar ya cire mata hannayen ya rage bra ne a ƙirjinta, ɗan jawota yayi ya kifeta kan cinyarshi ya ɓalle masaƙalin yayi kana ya ɗan ɗagota ya cireshi a hankali.
Yana cewa.
"Tashi to! Tashi kinji!".
Shiru abinta, ɗan gajeren tsaki yayi tare da.
Manna bayanta da ƙirjinshi.

Shiru yayi tare da zuro kanshi tsakanin wuyanta da kafaɗanta,
Caɓɓullenta da suke tamfatse a cike tab a ƙirjinta ya ɗan kalla.
Da sauri ya rumtse idanunshi,
tare da ƙara mannata a ƙirjinshi.
Hannunshi yasa a hankali ya fara murza rigar yanayin ƙasa da ita,
shiru yayi jin ta ɗan riƙe hannunshi.
Sai kuma ya sauƙe ajiyan zuciya cin ta sake hannunshi ta koma tayi lib alamun ta koma nannauyan baccin gajiyar data kwasa ɗin.

Ƙafarshi yasa tsakanin cinyoyinta tura rigar yayi ƙasa gaba ɗaya.

A hankali yaji idonshi na mishi rawa,
buɗesu yayi ya zubasu kan surar jikinta.

Wani irin harbawa da azaban ƙarfi yaji Sheykh ɗin shi tayi.

A hankali yasa hannunshin kan santala-santalan cinyoyinta, yana kallon yadda gajeren wodon dake iya guiwarta yayi lib a jikinta.
a hankali ya sonkuyo sosai ya kai bakinshi saitin kunnenta cikin wata iriyar raunatacciysr murya mai cike da gajiya, Feeling, da sanyi yace.
"Aish! Aish!! Tashi muje kiyi wonka".
Ɗan buɗe idonta tayi jin ɗumin numfashinsa a kunnenta da ɗan sautin mgn da taji can cikin baccinta.

Mirginawa tayi a jikinshi da kyau, sabida, wani irin masifeffen sanyin ac da taji yana ratsa ta sabida cire kayan jikinta da yayi.

A hankali tasa hannunta ta kamo hannayenshi duka biyu ta mannasu kan ƙirjinta.
Tare da duƙun-ƙunewa a jikinshi.
Wani irin tsalle yayi lokacin da yaji ta manna tafin hannunshi kan C...!




Littafina GARKUWA na kuɗine turo katin mtn na ɗari uku kacal ta wannan number 09097853276 numbers ɗin jikin katin zaki rubuto ki turo min ba hoton katinba. Bana son VTU bana son transfer. In Kuma special Group kikeso kiyi min TRANSFER ɗin 1k ta asusuna na Jaiz bank 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa. Sai kiyi screenshort na shaidar biyanki ki turo shaidar ta number ta da nake whatsapp dashi 09097853276. Banda VTN banda transfern kati.



By
*GARKUWAR FULANI*
Caɓɓullenta.
Wani irin abu yaji zir-zir-zir-zirrrrr yana tafiya daga cikin tafin hannunshi har zuwa tsakiyar maɗigan kanshi.
Da sauri ya rumtse idanunshi tare da matseta a jikinshi sabida wani irin abu da yaji yana sokin sashin jikinshi har zuwa cikin tafin ƙafarshi har kan manyan yatsun sawunshi dukansu biyu.

Wani irin karkarwa lips ɗinshi Suka farayi kamar zasu tsinko suyi ƙasa.
wani irin ja sukayi suna sheƙi kamar an shafa musu mai, suka zama tamkar tattausan kunnen fure.

Tsikar jikinshi gaba ɗaya tashi tayi saye, har tsakiyan kanshi.
Idanunshi ya buɗe cikin yanayin sauyin fitar numfashin.
Kasa buɗe su gaba ɗaya yayi, sabida wani irin masifeffen abu da yakeji kamar hawayen da yakeji suna tsastsafo mishi kuma ba hawayen bane.
Yaune karo na forko a rayuwarshi lokaci na forko da hannunshi ya taɓa Caɓɓulle da ganinsu ziraran miraran a kundin tarihin rayuwarsa, shiyasa abun yazo mishi a bazata ya hautsina mishi kwanya.

A hankali ya ƙara haɗe ta da jikinshi.
Ya buɗe lips ɗinshi a hankali murya na rawa magana can ƙasan maƙoshinsa yake cewa.
"Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Yah Subahanallah. Tsarki ya tabbata ga Ubangijin talikai."
Gaba ɗaya muryarshi sai ta kuma narkewa ta koma can ƙasan maƙoshinsa cikin wani irin yanayi mai wuyar misaltuwa yace.
"A'ich! Ahhhh'i! chhhhh!!!".
sai kuma yayi shiru jin numfashin sa na shirin fiffizgewa.

Ita kuwa Aysha cikin baccin.
Ta mirgina ta juyo jikinshi ta ruggumeshi gam-gam cikin magagin baccin ta fara rawan sanyin.

Karkarwan da jikinshi keyi ya tsananta.

Hannunshi yasa ya tallabeta da kyau, tattaro sauran kuzari shi yayi.
Ya cicciɓeta ya nufi bedroom da ita.
Kan gado ya kontar da ita kana ya kashe wutan ɗakin.
Sannan ya kwanta gefenta, borgon ya jawo ya rimufesu.
Jawota jikinshi yayi, jin ɗumin jikinshi yasata manne mishi da kyau.
hannunshi yasa a tsakiyar bayanta, a hankali ya zura yatsarshi tsakiyan kormin bayanta, daga ƙasa kan ƙugunta, a hankali yake jawo yatsar zuwa sama yanayi yana tafiyar tsutsa.
A hankali ta fara gantsarewa tana ƙara turo mishi ƙirjinta cikin jikinsa,
tare dasa hannunta ta saƙalo wuyan gam-gam.

A hankali yace.
"Wash Allah na Mamey zata shaƙe miki ni".

Sai kuma ya mirginata, tayi ƙasa shi kuma ya zama yana samanta.
Sake mata nauyinshi yayi kaɗan.
Da sauri ta buɗe idonta tare da cewa.
"Wayyo Yah Sheykh".
Da sauri ya haɗe goshinsu wuri ɗaya, haƙoranshi yasa ya ɗan kama lips ɗinta duka biyu ya ɗan ciza a hankali.
Zilllo ta kumayi tare da janye kanta kana tace.
"Wayyo Ummey na bakina".
Kanshi ya manna kan ƙirjinta,
bada saninshi ba kuma bada niyarshiba ba kuma da sonshi ba, ba kuma da zatonshi ba.
hakanan yaji ya manna bakinshi kan Nipples ɗinta.
Zillo tayi da ƙarfi.
shi kuwa danneta yayi da kyau, kana ya liƙa tattausan harshensa ƙan Nimple ɗinta.
ya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login