Showing 30001 words to 33000 words out of 85260 words
wata banza taje office naka kunyi mgn"nama d'auka wannan jakar matar takace.....you are very stupid! akan me zaki zagenata suhan?wato bibiyata kika saka Anayi miki ko?"to bari kiji sbd ke bazan fasa Abinda na gadama ba muddin be sab'amawa sharia ba"Hjy zainab tazo office d'ina dalilin na zama lauyan y'arta da Akayima fyad'e"daga yau idan kinsan.....wai sbd na zagi Hjy zainab kome kake wannan fad'an ko kuwa sbd na zagi bak'auyar matarka ne??.....doguwar tsuka yaja yakashe wayar"ransa na bashi dole bayan Aurensu da suhan yataka mata burki game da irin wa'annan halayen"saukinsa guda tana sonsa zata dena duk Abinda bayaso sbd son datake masa"yana jan tsaki yana shiryawa"bayan ya gama yasaka kayan da yasmeen ta fito masa dashi"ba k'aramin kyau yayiba"idanuwansa sun d'an rage Jan"kasancewar yanada Alwallah sai kawai yafito yatafi masjeed....da dare bayan sallar isha'i"yasmeen na zaune kan kujerah ta gama cin Abinci tana Assignment"sai sauri takeyi ta gama tabar parlourn sbd bataso sadeeq yadawo yasameta Anan"saidai adduarta bata karb'uba sakamakon motsin shigowarsa dataji"tarasa meyasa baya son bud'a baki yayi sallama yadda zata iya ji"saidai kallo be ishetaba me makon yayi gaba dayake son tak'alarta yakeyi saidai kawai taga mutum na k'ok'arin zama gefenta"kuma kan 2 seeter ne"tana ganin ya zauna ta tashi tsaye da sauri"yak'ara mata k'afarsa gaba d'aya saita fad'o saman jikinsa.....✍️
wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251
Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
2/26/24, 14:08 - Ummu: *Littafin kud'i ne!*
....... rik'eta sadeeq yayi gam Ajikinsa da hannu guda "ta lumshe Ido sbd dad'in k'amshin turarensa datake shak'a Ajikinsa"hannunsa guda yasaka ya murd'e mata kunne cikin mugunta"bbu shiri tasaki k'ara tana turjewa dason ta k'wace...ya tab'e baki yana fad'in cire miki kunnan k'ashin da kike dashi zanyi"tunda na lura bakyajin mgn"kome sai Anta yi miki maimai"nidai dan Allah kayi hak'uri ka k'yaleni"haba yaya sadeeq! tunda fa ka shigo niban tanka kaba....d'allar mata lips da yayi yasaka tayi shiru ta koma rintse Ido sbd Azabar zafin dataji"ban hanaki mgn Ina mgn ba?"kinsan dama inada haushinki d'azun"idan nayi niyar rik'eki chakulkulinki bazai saka na cikakiba"shine kin ganni yanzun zaki gudu sbd kinsan bakida gaskiya ko?"ni wlh da gaskiya ta rashin gaskiyar mema nayi?"ta k'are maganar tana sakar masa mintsini saman hannunsa daya murd'e mata kunne"be kulataba saidai rik'e hannun nata yayi ya sark'e da gudan hannun" sbd wayarsa dake ringing kuma suhan ce "yana jan tsaki ya yanke wayar sbd ba k'aramin haushi ta bashiba d'azun....yaya sadeeq nidai dan Allah ka k'yaleni naje na kwanta"idan nak'i fa?"kinada Abinda zakimun ne ko kuwa iya k'watar kanki kike iyawane Ahannuna??"dubeki dallah kin samu jiki me taushi kinyiwa mutane zaune"dad'in Abin bani nace Azaunar daniba"in bacin tursasawarka wlh bazan zauna a jikin kaba"idan yanzun ka cikani ko second guda bazan k'araba"tayi maganar kanta a sunkuye sbd bata son had'a Ido dashi"shi kuwa yana sauraren ta har tayi shiru yatureta daga jikinsa yana yatsina fuska cikin jin haushinta"ta zame gefe zata tashi tace"dan Allah yaya sadeeq gobe idan na fita zuwa skul zan biya muyiwa wata y'ar Ajinmu bark....baza kije ba"b'accemun da gani"da mamaki ta kallesa yana danna waya ya tsuke fuska"bazaki tafi bane?"batayi mgn ba tabar wajen tana fad'in Allah ya kyauta Aranta"tana shigowa d'aki ta cire kayanta ta saka na bacci sbd dama tayi wanka sannan tayi isha'i "ta kwanta ta lumshe Ido tana tunani"tarasa meyasa yau sai taji bataso tabar jikinsa"matsalarta guda dashi gaya mgn dason yamata mugunta"fatanta Allah yasa karya kusanceta yau"dan har yanzun batajin dad'in wajen daurewa kawai takeyi"sai y'an tunane tunane takeyi har bacci yasaceta..... Ab'angaren sadeeq Lamid'o yajima a parlourn sai wajen k'arfe goma ya haura saman yayi wanka "bayan yagama shirin bacci ya kwanta"saidai me gaba d'aya Abinda yafaru d'azun da yamma tsakaninsa da yasmeen yadinga tunawa"sai kuma yatuna yadda yake fita hayyacinsa yayin Auratayyarsu"Atake yaji sha'awarta na bujuromasa"ya duba time 10:48 pm"k'aramin tsaki yaja yana tunanin da suhan ya Aura kamar yanzun suna rungume da juna ko kwana zaiyi yana hud'd'a da ita yasan bazata gajiba"Amma yanzun yasan yasmeen tunda bason ya kusanceta takeyiba ihu da kuka zata dinga masa "kuma batayi masa Abinda zaiji dad'i saidai ta wani k'ame masa tana kuka"yaso ya hak'ura ya doje saidai yadda mararsa ta d'aure yasaka yakasa jurewa"yana tunanin yaka mata Azo Ayi Asaka musu ranar nan dan tunda yafara kwanciya da yasmeen ya fahimci yanada buk'ata"bazai kuma iya jure kwanciya da itaba bata masa wasu Abubuwan dazaiji shauk'in sbd bata sonsa kamar yadda shima baya sonta"maleji kawai yakeyi da ita kafin suhan tazo"mik'ewa tsaye yayi ya d'auki jallabiya yasaka,yana rik'e da wayarsa ya sakko down stairs d'in....
Ahankali sadeeq yaturo k'ofar d'akin ya kunnah flash light d'in wayarsa ya hango yasmeen kwance a tsakkiyar bed d'inta tana baccinta cikin nutsuwa da kwanciyar hankali"ta rungume pillows, yayinda gashin kanta me tsayi da taushi bak'i k'irin ya baje saman pillows d'in ta tsuke lips nata"kusan mintina 3 ya d'auka tsaye yanata kallonta"ya d'an tab'e baki sbd tunawa da yayi duk sadda zaiyi kissing nata bata yadda ,kuma bata bari yayi romancing nata"yau kuma ya shiryawa tarar duk wata fitinarta"ya Ayyanah hakan Aransa yana harowa saman bed d'in"Ahankali ya tsugunna gefenta yafara yin sama da rigar baccin dake jikinta yabi shafaffen cikinta da kallo kamar bata zuba masa komai Acikinsa....wani nauyayyan numfashi ya sauke dayayi tozali da manyan Albarkatun k'irjinta da sukayi jajir suka ciko"kashe flash light d'in wayarsa yayi da sauri yana mik'a dogayen hannuwansa yakai musu kyakykyawar cafka"wacce tasaka yasmeen farkawa azabure"saidai daddad'an k'amshin turarensa data shak'a ya tabbatar mata da cewa shine"gabanta yafad'i! tafara k'ok'arin ture masa hannayensa tana rintse Ido sbd zafin dataji a k'irjin nata dayake murzawa"me makon ya janye hannuwan nasa saima ya kwantar da kansa a tsakkiyar k'irjin nata"yasaka nashanun nata a tsakkiya"kuka marar sauti ta saki tanata turashi dason ta k'wace"Amma bayada niyar d'agata "saima ya janye Abinda yayi saura daga cikin jikinsu"yasmeen ta fashe da kuka tana fad'in idan kana yiwa Allah ka k'yaleni yaya sadeeq "meyasa bakamun Adalci baka tausayamun?"zafi nakeji Awajen dan Allah ka k'yaleni "tamkar tana mgn da gunki yamata banza "tanata kuka tak'i yadda yayi romance d'inta "ya rik'e hannuwanta duka da k'arfi ya manna fuskarsa gefen tata yanaso yayi kissing nata Amma tak'i yadda"sai shure shure takeyi Amma yak'i d'agata yama sake mata nauyin sa"dayaga tak'i yadda yayi kissing nata sai yafara k'ok'arin yimata me gaba d'aya"nanma ta nuna zahiri bata yadda dashi"da k'arfi ya gyara mata kwanciyarta yashigeta gaba d'aya da k'arfi"tasaki ihu tana fad'in dan Allah kayi hak'uri yaya sadeeq zafi nakeji"wayyo Allah ummanah.....shi kuwa nishi da gurnaninsa kawai ajekin sauti Acikin d'akin"tun yasmeen na rok'arsa tana kuka harma ta dena"saida yasamu biyan buk'atar sa da ita sannan ya k'yaleta yana jin yadda take sauke Ajiyar zuciya"bayan ya suturta jikinsa be tankataba yabar d'akin"ta rintse Ido tana tunanin wai haka zasu cigaba da zama saidai yasameta ya tumurmusa ya barta da jinya?.....Tasha kuka sannan taje ta tsarkake jikinta tayi Alwallah"bayan tasaka doguwar riga ta fara jero nafilfili dayin Addu'ar Allah yazab'a mata Mafi Alkhairi ga rayuwarta"tun kafin tayi Aurenta na farko take Addu'ar Allah yazab'a mata miji na gari sai gashi ta Auri sadeeq"fatanta idan shiba Alkhairi bane ga rayuwarta Allah yakawo silar rabuwarsu....washe gari tunda Lamid'o yatashi yayi break fast a part nasa yayi wanka be fitaba"yarasa meyasa yakejin son sai yaji motsinta kafin ya fita?"hakan yasa yazo yayi zaune cikin parlourn "tun yana tunanin fitowarta harya dena"har k'arfe 9:18 am yasmeen bata fito ba" ya dinga jan tsaki yana jin haushin kansa Akanma me zai damu da ita wai??"mik'ewa tsaye yayi da nufin yafita Adaidai lokacin ita kuma ta fito cikin sanyin jiki"kallo d'aya zaka mata ka fahimci tana cikin damuwa"ga idanuwanta dake nuna taci kuka ta godema Allah"tana ganinsa ta koma d'akin,dama ta d'auka koya fita ne"dogayen tsuka yaja kamar zai huda harshensa yabita Azafafe cikin d'akin bbu ko sallama yasako kansa ciki"tana kwance rub da ciki saman bed "kusan rabin cinyoyinta Awaje sbd mini sikat ne Ajikinta da t shirt me gajeran hannu.....wlh wlh !!duk ranar dakika koma ganina kika koma sai kin raina kanki"Angaya miki ni Ina buk'atar ganin nakine ko damuwa dake?"ko kuwa sbd na kwanta dake kike zaton kin Isa kikamun rainine ne?"to bari kiji! sbd suhan bata a gidan nan shiyasama nake kulaki....tunda hakane saika bari kajira zuwan nata ka dinga kwanciya da ita"ni bana so"duk ranar daka koma kusantata saina kashe kaina"ta fad'a cikin zafin zuciya sbd yakaita bango"ta fashe da wani irin mugun kuka"yaja tsaki yana fad'in haka kika ce ko?"ko dayake banyi mamaki ba sbd dama kincemun ke mahaukaciya ce"sbd haka ki kashe kan naki banida damuwa ko Asara"yafad'a yana d'age kafad'a "yana fad'in hakan yasakai yafita yadoka k'ofar da k'arfi yana bar mata daddad'an k'amshin turarensa.... Ayinin ranar cikin b'acin rai sadeeq yayishi yasha Alwashin kuma bazai koma kusantar tataba "taje ta rik'e Abinta ,dama rabuwa da ita yake buk'ata daya Auri suhan....lokacin daya dawo gidan kuma yasmeen tanama skul"koda ta dawo yana main parlour zaune yana Aiki da laptop kallo bata isheshiba balle tasamu Arzik'in dazai Amsa sallamar ta"to itama kallon nasa bata yiba ta wuce d'aki ,ta cire kaya ta shiga wanka"saida ta gasa jikinta sosai sannan tayi wanka tasaka kaya marar nauyi ta fito ta shiga kitchen.......
*Bayan kwana 3*
kimanin kwana 3 kenan sadeeq Lamid'o na fushinsa da yasmeen "ga sha'awa na bala'in damunsa dojewa kawai yakeyi yana basarwa baya damuwa da ita"itama A fanninta idan ta gansa nunawa takeyi kamarma bata san dashiba"ko part nasa ta dena gyarawa"yasani Amma ya k'yaleta"Ayau yakama week end saima wajen 12 pm yafita"sai sannan yasmeen ta fito tayi y'an Aikace Aikacenta"dad'in ta takeji sbd yafita sabgarta"dama damuwarta ya kwanta da ita"kwana 3 d'in nan dabaiyiba ba k'aramin dad'i tajiba"da yamma suna zaune cikin parlourn itada sarah da zarah da farooq sunata fira sai shewa sukeyi"yasmeen nata dariya"Ahaka sadeeq Lamid'o ya turo k'ofar ya shigo "yana ganin sarah da zarah ya had'e rai"yasmeen kuwa tana lura dashi ta gimtse dariyarta.....wato sbd ga mak'iyinta ta gani shine ta rufe baki?"yafad'a Azuciyarsa yana Amsa gaisuwar su zarah da suka mik'e tsaye sbd ganinsa zasu tafi"badai tafiya ba?"cewar yasmeen cikin kashe murya har saida sadeeq dake k'ok'arin wucewa ya kalleta suka had'a Ido "harara ta wurgo masa"wanda yayi matukar mamaki"saiya saki murmushi Azuciyarsa tare dashan kwafa ya haye upstairs "kamar Ance ya juyo yaga yasmeen tabisu da Alama rakkiya zata musu"k'ugunta yabi da kallo yana mamakin yadda yayi wani irin girma"sai Akayi sa'a taku d'aya idan tayi sai sun juya"d'auke kansa yayi da sauri yana jin yana yinsa naneman fara sauyawa ya wuce saman"be sakko ba sai gab da sallar magrib"yasmeen na zaune tana kallo"saida gabanta yafad'i data lura dashi yana sakkowa daga stars d'in "har zai wuce yadawo Agadarance ya nufi gaban tv stand d'in yakashe kayan kallon"da mamaki yasmeen ke kallonsa saidai bata tankashiba"shi kuma ba haka yasoba"Adak'ile yace"sai Ance miki kije kiyi sallah?"dama ka tab'a kula da Addini nane?"banji me kikace da kyauba bara na matso sai naji"da sauri ta mik'e tsaye sbd ganin zai iso inda take"ki dawo ki zauna mana idan kin cika marar kunya"wai dan Allah Ina ruwanka dani?"doguwar tsuka yaja yana fad'in banida lokacinki"Amma very soon zanyi maganinki"yana fad'in hakan yafita"yasmeen ta tab'e baki ta tattara inata inata"ta koma d'akinta ta rufe tabar key Ajiki"sbd ta lura da take takensa zai fake da janta fitina yace"zai kwanta da ita"bata fatan hakan yanzun tafiso saiya gane tanada mahinmanci ko bata dashi"saidai tanajin koya zo baza tak'i yadda dashiba"sadeeq kuwa yana fitowa daga masjeed aka kirashi office sai 11 saura yadawo gida.....haka zaman nasu yaci gaba da kasancewa"idan yasmeen ta gaidashi ko yimasa sannu da zuwa baya Amsawa sai gaya mgn"bayan skul ya hanata zuwa ko Ina"ga mama yanzun bata sakar masa fuska kuma ransa na bashi sbd yasmeen ta dena zuwa ne"gefensa da suhan kuwa Anata shan soyayya saidai basu cikakken sati guda basuyi fad'a ba"yayinda sha'awa keta Addabar mutumin naku Amma zafin kansa yak'i barinsa yaje wajen yasmeen"gashi 2days d'in nan k'ananun kaya take yawan sawa"gashi tayi wani irin mugun kyau da haske"nashanunta sunyi mugun girma kamar me shayarwa"har ita kanta Abin yafara bata tsoro....tunda ta tashi yau batajin dad'in jikinta"ga zazzab'i da tashin zuciya"kusan sau 2 tayi Amai"tana d'akinta kwance duk yau bata fitoba"ko skul bata jeba"tea ne kawai acikinta shima ta Amaryar "da Azahar da k'yar ta iya sallah tadawo main parlour ta kwanta tana jin bakinta babu dad'i....sam bataji motsin shigowarsa ba saidai kawai taji k'amshin mayataccen turarensa"Atake tafara jin Amai"wasu ledojine a hannunsa farare manya ya Ajiye saman center table"ya zauna gefen hannun kujerar fuskarsa kadaran kadahan babu daurewar sosai"yana sanye da light blue d'in shadda kansa babu hula"yayi wani irin sihirtaccen kyau"hannunsa guda ya Aza yaja karan hancinta yana fad'in tashi muyi mgn "hannun nasa ta doke da sauri sbd k'amshin turarensa dake hawar mata kai"shi kuwa d'aure fuska yayi yana k'ok'arin yimata masifa tace"dan Allah yaya sadeeq katashi wlh Amai nakeji bana son k'amshin turaren ka"kallonta yayi saima sannan ya lura tayi kama da marar lafiya"Amma saiya tab'e baki yana fad'in ko baki buk'ataba zan tashi daga nan sbd bana buk'atar zama inda kike"wacce nake buk'atar zama da ita any time ta kusan isowa nanda wata 4 in sha Allah "ga kayan saka rana nan Ance dole sai An baki"idan kin gadama zab'i biyu zan baki"koki shirya muje Asibiti wajen mama ta dubaki ko muje wani Asibintin......✍️
wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251
Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe mi
2/26/24, 14:08 - Ummu: *Littafin kud'i ne!*
........tunda yafara bakak'en maganganunsa idanuwanta na'a lumshe"ita tama d'auka tuni An saka ranar Ashe sai yanzun Aka saka"da k'yar ta tashi zaune batare data yadda ta kallesaba tace"Allah yasa Alkhairi saidai ka rik'e bana buk'atar duk Abinda zai fito daga hannunka"da zaka burgeni shine ka sallameni kawai"batun zuwa Asibiti kayi zamanka bana buk'atar fita tare da kai"idan natashi zanje mama ta dubani....bata rufe bakiba ya matso ya bige mata bakin cikin tsawa yace ni kike gayama mgn?"Angaya miki na damu da lafiyar takine?"sanin kankine sbd su Abba nake zaune dake kuma sannu a hankali zan rabu dake"zaki tashi ki sako mayafi muje ko saina mammareki"kuka yasmeen tasaka ta tashi ta koma saman 3seeter ta kwanta"da mamaki yake bin jikinta da kallo"musammun ma k'irjinta"kodai yarinyar nan juna biyu gareta?....mlm Akanme zaka tasani gaba kana kallo?"idan nice na kalleka da kamun tsawa kace nadena kallonka ko?"ta fad'a cikin tsiwa"bece komai saiya mik'e tsaye ya dawo kan hannun kujerar datake zaune Akai ya zauna"Aikuwa tafara kakarin Amai da sauri ta tashi zaune zata gudu taje tayi"sadeeq ya ruk'ota ta fad'o jikinsa yafara murd'e mata baki iya karfinsa"tasaki ihun Azaba"da gangan tafara kwara masa Amai yellow Ajiki....ya kauda kansa yana tureta"ita kuma ta k'ank'amesa tana yunk'urin Aman "yaja tsaki yana yamutsa fuska yace"wlh sai kin wanke su kin gogesu koda kuwa ciwon Ajali kikeyi"dan renin wayo shine zaki b'atamun jiki da Amai?"yasmeen ta kauda kanta hawaye na zubar mata a fuska cikin sanyin murya tace"ban tab'a zaton k'iyayyar dakake mun takai har hakaba"idan akace rashin lafiya dole saida uzuri Amma kai baka damu da lafiyata ba ta jikinka kawai kakeyi ko?"banza ya mata ita kuma tana ganin jiri ta mik'e tsaye tana dafe bango ta shige daki ta murza key"shi kuwa tashi tsaye yayi ya wuce sama ya cire kayan yayi wanka yacanza zuwa k'ananun kaya "ya sakko k'asan yatafi masjeed sbd yayi sallar la'asar"yasmeen kuwa da k'yar tayi wanka ta canza kaya zuwa jallabiya baka ta d'an shafa turare"kamar zata fad'i sbd yunwa"da k'yar taje ta goge parlourn ta turaresa da boner"sannan ta nufi kitchen ta had'a tea Acanma tasha"sannan tad'an silala indomie da taji Attarugu ta juye a plate ta d'akko lemo fanta ta fito ta zauna tana d'an ci tana Addu'ar Allah yasa karta koma yin wani Aman"tana cikin ci Lamid'o yaturo k'ofar yashigo"yana ganinta ya tsuke fuska"kina nufin saina jiraki kin gama ne?"kofa sallah banyiba"dan Allah ka barni ni naje da kaina"sbd bakisan yawo da mak'iyinki ko?"shiru tayi, yazo ya zauna"yaya sadeeq! yamata banza"kanafa jina dan Allah"menene wai zaki wani dameni?"idan zaki kalleni kiyi mgn kiyi idan bazaki iyaba ke kika sani"nidai dan Allah kaje daga waje wlh bana son k'amshin turaren ka....kallon bakida hankali yajefa dashi cikin shan k'amshi yace"ni kike bama umarni?" Ah ah wlh"yaja tsaki yana fad'in tabbas sai nayi maganinki sannan mu daidaita"shiru tayi bata kulashiba ta d'auki plate d'in Abincin ta koma d'aki ta zauna taci gaba daci "sai sauri takeyi sbd tasan halinsa zai iya shigowa yamata tas"tana idarwa ta shiga toilet ta wanke bakinta da hannunta ta fito ta saka hula ta yafa mayafin jallabiyar"wani irin sanyayyan kyau naban mamaki tayi"ita kanta tsaye tayi tana kallon kanta ta cikin mirro"Ahaka taji motsin shigowarsa"ta juyo suka had'a Ido "da sauri ta sunkuyyar dakai"yanata kallonta yace"zo muje"waini yaya sadeeq dole sai munje tare?"tsaki yaja afusace ya Ida shigowa cikin d'akin"murmushi na sub'uce mata tace"dan Allah kayi hak'uri muje"matsowa yayi ya finciki hannunta"wai yaya sadeeq meyasa idan bakamun muguntaba bakajin dad'i dan Allah?"kima shirya idan muka dawo har kuka zan saki"yak'are maganar suna fita daga cikin d'akin"na manta wayata pls"ya yatsina fuska yana fad'in wannan wayar har wayace?"Eh zakaranka rak'uminka"baka bani mafiyintaba ,yaya mohd ne yasiyamun kuma Ina godiya har gobe....toko wajensa zaki koma ne?"yafad'a yana fasa fita ya tsareta da mayatattun idanuwansa"ita kuwa kasa mgn tayi sbd mamakin meyake nufi?"yaja tsaki yana fad'in last time bance kimun list d'in Abinda kike buk'ata ba? sbd kin rainani kika k'i"sai yanzun zaki kama yimun maganar banza"to bari kiji na haramta miki Amfani da wayar da sim d'in bara mudawo na Amshesu"yanzun kuma idan mun fita zamu biya ki zab'i duk kalar wayar da kikeso....shiru yasmeen tayi tana mamakin duk meya