Showing 24001 words to 27000 words out of 85260 words
kuma yaja tsaki yana fisgar hannunta ta gartsa masa cizo ko gezqu be yiba har tagaji ta cika hannun nasa"ya yatsina fuska yazaro handcheef yagoge wajen still yana duk'e gabanta yana jin k'amshin turaren wankanta"saida yagama gogewa ya koma kallonta yaga kuka takeyi"idan zaki burgeni shine kiyi na jini"sbd naga jikinki shine kika saki towel to nagani sai kuma Akayi yaya?"yafad'a cikin k'ank'ace ido"wlh ka cuceni dakamun wannan fassarar kuma daka kalleni ban yafe maka ba"katashi kaban.... shiru tayi ta rintse Ido sbd ganin zai mareta"yasaki murmushin mugunta yana fad'in zaki san baki yafeba tunda haram na kallan Ajikin naki"barama na kwance towel d'in naki naga kin Isa ki hanani ne?"yafad'a yana cafkota"ta saki k'ara tana rirrik'e towel d'in tana girgiza kanta "yatab'e baki ya d'auketa gaba d'aya tana ihu cikin tsananin tsoro da fargaba ya Azata saman bed d'in"tana k'ok'arin matsawa yadaka mata wata rikitacciyar tsawa yana fad'in zaki nutsu na duba k'afar ko kuwa?"tsit tayi jikinta na rawa"ya kalli k'afar tata data k'awatu da jan lalle yayi maroon gwanin ban sha'awa "hannu yasaka zai kama k'afar tayi saurin janyewa tana fad'in dan girman Allah katashi katafi Abinka"zan kira zarah ta turo baba hassu tamun kamu.....shiru yayi na kusan second 10 fuskarsa a gimtse yanata kallon y'an lukutayen k'afafuwan nata"can yaja tsaki ya kalleta ta kawar dakai"idan kina ganin musun naki da rok'ar natafi shine daidai mu zuba mugani idan zaki iya k'watar kanki Agurinah "ba'amun dole kuma ba'a tursasani,sannan ba'a bani hak'uri sbd haka garama ki barni"Angaya miki inason kasancewa ne dake?"shiru tayi tana share hawayenta"wlh koki rufe min baki kiyi murmushi ko kuma na d'akko my cat na kamiki ita Anan....koda zaka kasheni bazan yi maka murmushi ba"dana Maka murmushi gara na dauwama banyi shiba Arayuwat...relax mana y'an mata "waya fad'a miki buk'atar son ganin murmushin naki nakeyi?"balle har kanki yafashe"so nake na tursasaki kuma dole kiyi"murmushin mutum guda nakeso wato suhan kuma kullum saita mun"yanzun kuma dole ki maida kukanki murmushi ko kuwa banyafe miki ba"gabanta yafad'i tama rasa me yake nufi ?"wato sbd yasan tasan Akwai zunubi idan tak'i masa biyayya shine zaice haka?....damk'ar k'afarta da yayi yasaka tasaki k'ara tana yarfe hannunta "be kulataba yaci gaba da murza mata k'afar ta daure tayi shiru"saida yagaji dan kansa yagama"kuma Alhamdulillah tajita normal"sakko k'afafuwan nata tayi k'asa cikin daburcewa sbd jikinta na bata kallonta yakeyi"bata Ankara ba ya damk'i gashin kanta ta rintse Ido batace masa komai ba....bazaki ce kin gode ba?"da k'arfi ta ture masa hannu ta janye kanta ta tashi tsaye ta wuce gaban ward rope"yayi mamakin baiwar gashinta"saiya tab'e baki sbd tunanin Ina ruwansa ma?"hijab tayi saurin zarowa ta saka Ajikinta tana sauke Ajiyar zuciya"yatab'e baki yana fad'in idan yanzun naso na rabaki da komai bakida k'arfin hanani"batun kuma baki yafeba dana kalleki Anjima zaki tabbatar da hakan"idan kin gadama kiyi list d'in Abinda kike da buk'ata na cefane dana Amfani ki turomun a text message"tunda kinfi k'arfin kizo kice babu wani abu.....banza ta masa"shi kuma be koma mgn ba ya mik'e tsaye cikin nutsuwa yafita daga cikin d'akin"yasmeen ta sauke Ajiyar zuciya tana fad'in banyafe maka ba"dama nace ko kasheni zakayi bazan yi murmushin ba"list kuma baza'ayiba"duk ta fad'a tana nufar bakin k'ofar d'akin ta murza key"saida taje ta wanke fuskarta sannan ta dawo ta gyara jikinta ta busar da gashinta"cikin English wears ta shirya tayi zamanta ta hau online tana chats..... sadeeq Lamid'o kuwa ba k'aramin jarumta yayiba da yaga suran jikin yasmeen k'arara"wani irin mugun feeling yaji yafara taso masa"dama cikin y'an kwanakin daurewa kawai yakeyi"to kuma yanzun yayi kyakykyawan gani"yana fitowa daga d'akin yasmeen ya kwanta kan kujerah dab'as yana jin mararsa na d'aurewa"ya lumshe Ido yana tuna wayarsu da suhan ta daren jiya"wacce saida yayi fushi da ita wai ita tana buk'atarsa"sau tari rashin kunyar ta na bashi haushi"yana nan kwance yanata juye juye tun yana jiran yasmeen ta turo text har yadena jira"Atake ransa yab'aci yana tunanin yaushe yabari ta masa irin wannan raini?"yasan sarai tanada number nasa sbd be isa da itaba shine zatak'i turowa"dukda yasan Abinda zai kawo ita zata Amfana "yayi hakane sbd ko Akwai Abinda take buk'ata zata iya sakawa a list d'in"saidai yasha Alwashin zai k'yaleta ita tasani"cefane kuma zaiyi gobe saidai dole ta gane shayi ruwa ne"ya Ayyanah hakan a ransa yana tashi ya wuce upstairs yana matse k'afafuwan sa sbd yanayin daya tsintsi kansa"da k'yar yayi Alwallah yaje yayi sallar magrib da isha'i"yana fitowa daga masjeed yanufo cikin gidan "yana shigowa yasmeen na fitowa daga cikin kitchen"tana rik'e da plate d'in jalop d'in super getting "tana ganinsa ta juya ta koma ciki ta banko k'ofar"wani irin mugun haushinsa na kalleta dayayi takeji"shi kuwa ba k'aramin k'uluwa yayiba"saiya shareta ya nufi side nasa yashiga wanka"yana tunanin sbd ya d'aga mata k'afa na wasu lokutta shine zata kamasa wargi"to daga yau zata dawo yin duk Aikin daya gadamar sakata"yana wannan tunanin yana wankan"bayan ya fito yafi mintina 20 yanata shafe shafe kamar wata mace"bayan yagama yasaka boxer da jallabiya ya d'auki wayarsa yafito down stairs d'in"kai tsaye kitchen yanufa ya had'a coffee yadawo parlourn ya zauna yana sha yana lumshe Ido "zuciyarsa na hasaso masa suran jikin yasmeen"kafin yagama shan coffee d'in wata iriyar sha'awa daya kasa control d'in kansa ta taso masa"babu shiri ya Ajiye cup d'in coffee d'in yana dafe da mararsa ya wuce wajen loka d'in dake jikin tv stand ya d'auki key yanufi d'akinta sbd jikinsa yabashi ta murza key"hakanne kuwa yana tura k'ofar yajita rufe da key"yaja tsaki yana saka nasa Atake k'ofar ta bud'e"yasmeen na kwance saman bed harma tafara baccinta"dum night ce dake Ajiye saman bed side drower kawai a kunne "yatab'e baki yana tunanin dayaje ya Aikata zina gara kawai yayi maleji da ita kafin zuwan suhan daga baya yasan yadda yarabu da ita"ya Ayyanah hakan a ransa yana zare jallabiyar jikinsa ya kwanta gefenta.....yasmeen cikin bacci taji ana tab'ata tana bud'e Ido taga mutum gabanta yana zare mata kayan baccinta"ta kurma ihu tana k'ok'arin guduwa"yadako mata tsawa yana fad'in garama ki tsaya sbd bazan fasa Abinda nayi niyaba"na lura kinaso Amiki tunda kike sakin towel sbd naga jikinki"gara na miki kawai na sauke nauyi da hakk'inki....wlh ni banaso ! inma Akwai hakkin toni na yafe maka shi"dan Allah kayi hak'uri ni bana so"banza yamata ya rik'eta da kyau sai juye juye takeyi da son k'wacewa takeji Amma yak'i cikata"gaba d'aya jikinta rawa yakeyi sbd tashin hankalin ganin Abinda yake shirin yi"ta kauda kanta sbd lura da babu komai Ajikinsu "be tsaya wani romancing dintaba sbd tasaka hannayenta ta k'ank'ame jikinta"babban fagen kawai ya nufa...... yasmeen ta saki k'ara lokacin dataji yana k'ok'arin bin hanyarsa"shi kuwa yamata rukon da bata iya k'wacewa"hakan yasa ta rintse Ido hawayen Azaba na zubar mata tana tunanin datasan sadeeq ne zai Amshe mata mutuncinta batare dayana sontaba da tuni tabama rabe kanta(wanda tafara Aure).... sadeeq Lamid'o ba k'aramin namiji bane"kuma yayi tunanin dama zai sameta a budurwa shiyasa yayi k'ok'arin tafiyar da ita yadda yadace"sai uban nishi da gwanani yake saki"yayinda yasmeen keta kuka ta rufe Ido ta masa kamar gunki.....saida ya d'auki kusan Awa d'aya da Rabi Akanta sannan ya k'yaleta sbd ya fahimci ta galabaita "kuma bayajin zai iya yimata wani taimako"janye jikinsa daga nata yayi ya d'auki jallabiyar sa yasaka zuciyarsa wasai sbd ya sauke Abinda ke damunsa" yana d'an murmushi dukda suna cikin duhun cikin taushin muryansa yace "yanzun ma baki yafemun ba?"batace masa komai ba taja bed sheet ta rufe jikinta agalabaice "shi kuwa wayarsa ya d'auka yabar d'akin"rad'ad'in da yasmeen taji a zuciyarta har yafi wanda taji Ajikinta "in bacin babu kyau mutum yakashe kansa da a yau takashe kanta"sunan Allah kawai take kira a zuciyarta"tafi Awa guda kwance daga bisani ta lallab'a ta tashi tana had'e hanya ta shiga bath room "tafi mintina 30 tana gasa kanta daga k'arshe tayi wankan wajibi ta fito"tafiyarma a wawware takeyinta "da dubara ta canza bed sheet tasaka kayan bacci ta kwanta"saidai baccin yak'i zuwa sai tunani takeyi"tasha jin Ana cewa Adaren farko tattalin mace da ririta Akeyi Amma ita bataga hakan ba Atare da ita"wani irin tsananin zafin sadeeq ne Aranta dajin nauyin sa"wato baya sonta Amma yana son yabiya buk'atarsa da ita"gashi babu halin tak'i yadda dashi ta sami zunubi"tajima tana tunani har baccin wahala ya d'auketa"washe gari kuwa saida safe tasamu tayi sallah"batama jin zata iya zuwa skul sbd ba sosai take iya zama dayin tafiyaba"bayan tagama Azkhar ta lallab'a ta gyara d'akin sannan tayi wanka"bakin nata babu dad'i ko kad'an sai d'aci yake mata "doguwar rigar shadda pink tasaka wacce akayima Aiki da blue d'in zare"ko d'an kwali bata d'auraba"yunwace ke damunta bataso kuma ta fito taga mugun yaya sadeeq d'in nan"sai wajen k'arfe 9:11 pm ta fito daga cikin d'akin sbd Azatonta ya fita"tana fitowa ta shak'i k'amshin turarensa"gabanta yafad'i ta kalli cikin parlourn ta hangosa zaune kan kujerah ya d'ora k'afa guda kan guda"yana danna laptop"yana sanye da wani yadi light brown....tana ganinsa ta juya zata gudu....kin d'auka na fita ko?"toban fitaba"kika koma guduwa sbd kin ganni wlh sai kin sani"bata kulashiba ta koma d'akin da sauri" ya Ajiye laptop d'in yamik'e tsaye da sauri kamar zai tashi sama ya biyota"tana k'ok'arin murza key ya turo k'ofar da k'arfi"tasaki k'ara ta janye jikinta"ya shigo fuskarsa Ad'aure "tayi k'asa da kanta jikinta na kirma"bakiji mena ce miki bane?"ta masa banza"ya matso,saidai taji ya d'auketa gaba d'aya yafito da ita daga cikin d'akin"kuka ta fashe dashi tana turashi Amma yamata banza"saima yanufi saman kujera ya zauna yasakata a tsakkiyar cinyoyinsa ya matseta"cikin tsawa yace sai naga ta yadda zaki gudun yanzun ko?"marar kunyar k'arya"wlh koki nutsu ko kuwa na miki Abinda na miki daren jiya har sai kin kwanta Asibiti "sbd kinga Abin yazo miki da sauk'i shine kikemun haka"Allah yakaimu da dare zaki sani...uffan yasmeen batace masa ba har gayama masifarsa yayi shiru tana a jikinsa batada k'arfin k'wacewa sbd jikinta babu k'arfi ga yunwa dake damunta"kanta na'a sunkuye gefen k'irjinsa tak'i yin mgn kuma batayi kuka ba"saidai idanuwanta sunyi kumburi da ja sbd kukan dataci jiya"yana k'ok'arin jawo laptop d'in da hannu guda wayarsa tayi ringing"ya d'auka sbd ganin mohd ne"yana yin picking mohd yace"ka fito Ina daga waje"kashigo mana"yafad'a yana yanke wayar "yasmeen dake Ajikinsa ta rushe masa da sanon kuka tana fad'in"yaya sadeeq dan Allah nika k'yaleni karya shigo yasamemu Ahaka bazan iya wannan Abin kunyar ba"ta fad'a tana shure shure dason ta k'wace kanta"na d'auka ai bazakiyi mgn ba kega wacce kike fushi ko?"to bari kiji bbu inda zakije Ina ruwanki dashi?"dama tunda baki wayeba dole kiji kunya ko?"Eh naji kome zakace kace"muddin yaga gashin kaina kaine keda zunubi bani ba tunda naso natashi....bata rufe bakiba taji sallamar mohd daya turo k'ofar"da sauri ta chikwikwiye sadeeq tana sakin k'aramin kuka ta b'oye fuskarta a tsakkiyar k'irjinsa har goshinta na shafo sajensa.....✍️
Adinga sharhi gaskiya 😫
wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251
Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
2/26/24, 14:08 - Ummu: *Littafin kud'i ne!*
.......kinsan Allah koki nutsu kona b'ata miki rai "Abokinah bak'onkine ? yafad'a yana tab'e baki"mohd kuwa da mamaki ya tsura musu Ido"zahiri daga nesa idan ka hangosu zaka d'auka irin masoyan ma'auratane masu masifar son junansu"murmushi shimfid'e saman fuskarsa yace"gaskiya ne Abokinah kace kana nan kaida madam Anata soyewa shiyasa kak'i fita ko Ina ko?"tsabar takaicin kalamansa kasa mgn Lamid'o yayi saidai ya had'e rai "yana jin yasmeen nata mintsininsa gefen cikinsa da Awazunsa Amma yayi kamar bejinta"kaga ni bara na wuce naga yasmeen kunyata takeji kasameni Awaje"yafad'a yana dariya"mlm idan zaka zauna muyi mgn ka zauna muyi"ka fita batunta"kunyar k'arya ce da gulma kawai"mohd ya girgiza kansa Aransa yace"har yanzun da sauranka"bece komai ba ya juya yafita yana tunanin tayaya yasmeen har sadeeq yasake mata take hawa jikinsa?"saiya d'age kafad'a ya zauna kan tasting chairs yana jiran fitowarsa....mohd na rufe k'ofar yasmeen ta d'ago kanta batare data yadda sun had'a Ido da shiba sbd wata iriyar kunyar Abinda yafaru takeji"Amma ta lura shifa ko Ajikinsa "yaya sadeeq! fad'i matsakarki"yafad'a cikin shan k'amshi "ka cikani yunwa nakeji"idan nak'i fa?"sai tayi shiru tafara kiciniyar k'wacewa"yaja tsaki yana rufe laptop d'in gabansa ya tsareta da Ido yana fad'in kin gama mintsinin nawa?"dama kinsan har cizona kikayi jiya duk na k'yaleki ko?"uhmm zaki sani bara nadawo"daga haka yatureta daga jikinsa"ya mik'e tsaye yanufi k'ofa "ban yafe maka ba....to shikenan dan Allah idan kin cika marar kunya ki tsaya nazo"yafad'a yana fasa fitar ya juyo ya kalleta....yana tab'e baki "ita kuma bata yadda ta kallesaba ta mik'e tsaye da sauri ta nufi hanyar kitchen"na lura wata rashin kunya kike jida ita ko? to very soon zan gyara miki zama"Allah yasa nadawo nasamu k'ofar can Arufe"banza ta masa ta shige kitchen "kasancewar da nefa saita jona ruwan zafi ta soya k'wai guda ukku"ta juye a plate ta had'a tea me kauri ,kafin ta bud'a fridge ta d'auki meat pie guda ukku ta fice daga cikin kitchen d'in"tana shiga d'aki ta murza key tabarsa Ajiki"tana zama kiran sarah na shigowa cikin wayarta"murya a sanyaye tayi sallama bayan tayi pickin" suna gama gaisawa sarah tace" lafiya baki shigo skul ba"naga har 10 am ta wuce baki zoba??"bana jin dad'i ne shiyasa k'ilan sai gobe ko jibi"to shikenan Allah yakaimu lafiya daga haka sukayi sallama "Ahankali tafara break fast d'in tana tuna Abinda yafaru tsakaninta da sadeeq Lamid'o Adaren jiya.....cikin shan k'amshi ya fito yanata d'aure fuska sbd kar mohd yamasa zancen yasmeen "mohd d'in kuma ya ganosa"saiya dinga b'abb'aka dariya yana kallonsa"shi kuwa koma had'e rai yayi batare daya zaunaba yace"mlm kana qlau kuwa?"da zaka tasani gaba kana mun dariya "kaga Ango ka zauna muyi mgn"kaje ka kama y'ar mutane kanata laluba,yanzun ka fito kana wani cin magani. tab'e baki sadeeq yayi yace"ka Adana wannan kalmar sai nan gaba ka kirani da sunan Ango Ango idan muradin raina ta shigo"mohd yatab'e baki yana fad'in Allah ko?"uhmm next month za'a saka ranarmu nida suhan ,data kammala bautar k'asarta nanda 5 month musha biki"wai yanzun ko shekara guda bazaka bari yasmeen tayiba zaka k'ara Aure fisabilillahi?"idan danginta da mahaifinta sukaji ai babu dad'i ko?"kuma bbu Adalci" d'agekafad'a yayi irin ko Ajikinsa d'in nan yana zama gefensa saida ya d'auki kusan second 10 yana danne danne Awaya kafin yace "bayan shigowar suhan Agidan bana zaton zata k'ara wata biyu zan san yadda nayi na sallameta dakake wani zance daban"sanin kankane Atsarina bana buk'atar tara mata so kama dena zancen banyi wani Adalciba "Allah sarki in sha Allah in har ka rabu da yasmeen Akwai wanda zan had'ata dashi dayafika komai....inda zaka burgeni kai yaka mata ka zab'ama kanka ita"idan nike da muradin hakan bana jin komai na fad'a"dukda Akwai haramci sbd har yanzun matarkace"kace baka sonta to meye ma'anar ganinku manne da juna?"sbd ka ganta ajikinah shine kake zaton sonta nakeyi?"to laifi tamun zata gudu na rik'eta"kuma ko yanzun ba k'yaleta zanyiba "Akan me Lamid'o?"Agundure yace"sbd time d'in daka shigo ta dinga mun mugunta.... murmushi yasub'uce ma mohd"yanzun sai yaji yana son ma Lamid'o ya Auri suhan ta hakane in sha Allah yasmeen zata samu y'an ci Agidan indai ta rik'e ajinta"to idan ta rufe k'ofar fa?"matsalata dakai ka cika bin k'waf"na kaika ne?"yatab'e baki yana fad'in koda ta rufe zan iya bud'e window na wurgo mata my cat datake masifar tsoro "yafad'a k'ayataccen murmushi na sub'uce masa"wlh kaji tsoron Allah Lamid'o "shine kake tsorota ta da mage?kaga dan Allah Adena zancen villager girl d'in yarinyar nan"uhmm wata ran bazaka ce hakaba"Ayanzun yasmeen ta wuce a kalleta Akirata da haka duk hassadar mutum kuwa"ko jerasu Akayi da y'ar gold d'in taka ita za'a zab'a....kaga pls idan wannan zancen yakawoka zan wuce ciki inada Abinyi"mohd be furta komai ba zuciyarsa tsananin tausayin yasmeen ne, fatansa Allah yasa Lamid'o be kwanta da itaba bayan ba soyayya tsakaninsu....motsin mik'ewarsa tsaye yasaka ya kallesa ya daure fuska yana fad'in wlh katafi nida gidan nan har Abada "sadeeq beyi mgn ba ya zauna suka cigaba da mgn game da wata shari'a"suna gamawa mohd yayi tafiyarsa"tare dashan Alwashin bazai koma yimasa maganar yasmeen ba"sadeeq kuwa yana shigowa bebi takan yasmeen ba sbd haushi yaji tana bashi Akan yadda mohd ke kareta yana kushe masa suhan"side nasa ya koma yamayar da laptop d'in ya d'auki Abinda yakeda buk'ata yabar gidan....yasmeen kuwa tana gama break fast d'in ta kira babanta suka gaisa sannan ta kwanta taci gaba da bacci...sai wajen 12 pm ta tashi ta wanke bakinta ta fito taje tafara gyaran main parlour "tana idarwa tayi wanka da sallar Azahar"Agurguje ta shirya cikin riga da siket na Atamfa me golden "siket d'in yaka mata irin me tsaga daga baya ne"d'aurin ture kaga tsiya tayi ta feshe jikinta da zafafan turarukan jiki da kaya sannan ta yafa mayafi kalar Atamfar" ta jawo plate shoes ta saka tayi wani irin kyau"sai tayi kamar me yaron ciki"Ahankali ta fito ta rufe k'ofar sashen nasu ta wuce side d'in su mama....saida gabanta yafad'i dataji muryar Anty salma"da suke fira itada zarah da moon a parlourn mama"tunda ta shigo tayi sallama salma ke kallonta da mamaki"Aranta tace Ansha jan miya da madara dole ki canza"zarah da moon nata na nan nan da yasmeen "bayan ta zauna tace"Anty Ina yini?lafiya! shine ta fad'a cikin izgili"har ranta yasmeen bataji dad'i ba "tarasa me takashe ma matar a rayuwa datake jin zafinta? yasmeen kece yau Agidan?"taji muryar mama"da sauri ta sakko k'asa ta gaisheta"ta Amsa tana zama tace"ko yau saida nacema sadeeq kwana 2 kindena zuwa mana"idan farooq yaje sai yace baki nan kina skul"Eh wlh"yanzun ma haka shirin exams mukeyi"to Allah yabada sa'a"zarah tashi ki kamata Abinci "dato ta Amsa ta tashi ta zubo musu Alkubus da miyar taushe" Atare sukaci itada yasmeen sunata fira"wacce data d'ago kanta sai taga Anty salma na kallonta"bayan sun idar ta wuce sashen Anty suka gaisa tadawo ta zauna suka fara fira"saida la'asar tayi sannan ta shiga d'akin mama tayi sallah.....tunda