Showing 63001 words to 66000 words out of 85260 words

Chapter 22 - _NIDA_BARRISTER_SADEEQ_Complete

04 Apr 2025

7437

tana fad'in wlh bakamun Adalci sadeeq "wayace haka Akayi?"kimanin sati ukku kenan da kwana3 baka bani hakk'ina na Aure sai ita wacce kakeso kake kwanciya da ita"kuma harka tsaya Agabana kana kissing nata....naje nayi ! ko zaki hana ne?"bama kissing ba har saduwa da ita zan iyayi Agabanki sai wata tsiyar?"yasmeen ko zan kwana Akwanta bazata k'i yadda daniba balle hartamun Allah ya Isa" ke kuwa sau nawa kinamun?"ki fara zuwa ki gyara tsakaninki da ubangijinki dani kaina "ki kuma je ki bama iyayena hak'uri da yasmeen sannan zaki sameni yadda kikeso"yasmeen d'in banza....rufe Ido tayi sbd ganin ya matso gabanta Azafafe yana huci"ta d'auka ko marinta zaiyi sai taji shiru"yaja tsaki yana yamutsa fuska Agadarance yace"yasmeen tafiki komai Awajena da wajen kowa nawa"sannan ta wuce ki kirata da banza"wannan kalmar tazama itace ta k'arshe da zanji kin kira matata da ita" kedai kike hauka dajin zafinta ita da zuciya guda take zaune dake"ko tsire da kilishin da aka kamiki d'azun darajarta kikaci wlh da bazaki ciba.....wlh bazai yuyuba sadeeq na gaji! idan bazaka iyaba ka bani takardata "tsaki yaja yasakai yafita daga cikin parlourn "yana sakkowa k'asan yasmeen na fitowa daga cikin d'akin baccinta"saida gabanta yafad'i dataga daga inda yafito"Atake ta had'e rai kishi ya motsa"saima ta juya zata koma d'akin.... yasmeen Ina kuma zakije?"pls wlh ba wani abu naje nayiba gargad'i kawai naje na mata ki fahimceni"yak'are maganar yana biyota cikin d'akin, dukya rikice yayi kalar tausayi yabiyota inda ta zauna"ta juya masa baya"ya koma biyota, ya tsugunna gabanta ya aza kansa saman cinyoyinta ya rik'e hannunta guda in a low voice yace"yasmeen kiyi hak'uri ki yafemun kinjiko?"wlh magana naje mukayi sbd ta shiga d'azun har gaban mama ta daki su farooq"dana san zakiyi fushi da tare najaki muka je.... Ajiyar zuciya ta saki Ab'oya sbd ta tuna d'azun kan idonta suhan tabi su farooq tanata danno Ashar"Ashe har can tabisu ta dakesu"kai gaskiya suhan batada kunya....hannunta guda ta Aza saman sumar kansa me sulb'i ta shafa masa zuwa sajensa dake matuk'ar burgeta "sbd yana masa kyau sosai"shikenan yaya sadeeq ya wuce"na yadda dakai nasan baraka mun k'arya ba"bara naje na had'a maka coffee kasha saimu kwanta ko? No yasmeen bama saina shaba"farin cikin dakika bani ya isheni komai matata"Allah yayi miki Albarka "kawai muyi kwanciyar mu nan muna fira har muyi bacci"nan kakeso mu kwana?"Eh ko d'akina kike so?"inda kakeso nima shi nake so yaya sadeeq"ya d'ago kansa suka had'a Ido "tasaki murmushi ta rufe fuskarta da tafikan hannayenta tana dariya"shidai yana mata dariyar wai tarage kunya"ya tashi yacire jallabiyar jikinsa ya fita yaje ya rufe k'ofar main parlour da key"sannan yadawo d'akin yasamu sai hasken dum night "sbd karna kalleki sosai shine Akamun wayo Aka rage haske ko?"yak'are maganar yana haurowa saman bed d'in "yasmeen ta murgino ta haye saman k'irjinsa yayi saurin rungumeta yana sinsinarta"Ahankali tace yaya sadeeq nagode Allah yasaka da Alkhairi "godiyar me akemun my princess?"ta sark'a da y'an kunne mana"sai d'azun naduba nagani"karki damu kin wuce komai Awajena "kinga gobe idan zan fita dake zan fita"muje sai ki zab'i kalar motar da kike so"cikin murna ta mak'alk'alesa,yayi murmushi yace"bakida lactures d'in safe ko?"12 pm zan tafi skul fa"okay daga can saina saukeki ko?"Allah yakaimu lafiya "Ameen "kasan ko yaya sadeeq?saikin fad'a my princess" damafa ina son naga Ina driving wlh"gashi Allah ya Amince ko?"saidai yasmeen kink'i sanarmun matsayina Azuciyarki "kanta ta d'ago Ahankali tana rad'a masa kalmar ilove you"ilove you too my princess "saidai gaskiya kisamun sabon suna irinna masoya koya kikace? ya fad'a yana d'age gira "tayi murmushi tana kwantar da kanta kan k'irjinsa tana shafa gashin dake kwance saman k'irjin nasa"my princess pls ki cire rigar nan sai muyi baccinmu ko?"bbu musu tace to"kamar yana jira yazare mata da kansa"saidai gabanta yafad'i dataji harda bra duk ya b'alle mata"ta rintse Ido da k'arfi sbd jin ya aza bakinsa saman nashanunta yana tsotsa"bank'are masa tayi tana shafa kansa suna shafar jikin juna"da kanta ta janye masa fuska tana manna bakinta cikin nasa"daga haka suka cigaba da romancing d'in juna "Atake sadeeq Lamid'o yakoma second round kuma ta bashi had'in kai"saidai dukta gaji"ko wankan shine da kansa yamata"ya lura da k'yar take zama da tafiya"duk yadamu yanata nan nan da ita da tattalinta"sai wajen 12am suka kwanta"yasmeen ita ta rigashi bacci"shi kuwa farin ciki ya hanashi yin baccin"ga k'asan zuciyarsa dayake jin fad'uwar gaba"sai kawai yaji shidai be yadda yayi bacci ba"kawai saiya lallab'a yatafi d'akinsa ya d'akko bindigarsa mecin bullet8 ya Ajiye under pillow"ya d'auki jallabiya yasaka"sannan ya d'auki wayarsa yalalibo wata number yatura sak'o kafin ya Ajiye ya kwanta ya rungumo yasmeen jikinsa"yaji zafi sosai Ajikinta"my princess Allah batada lafiya kawai dai tana b'oyemun ne"da safe zan kaita Asibiti Adubamun ita......misalin karfe 2:11am k'aramar wayarsa baby Nokia tayi ringing"da sauri ya d'auka yana fad'in Ina jinka farke"gaskiya yallab'ai da matsala! kayi kyan kai daka sani duba hanya"wlh ga wasu manyan y'an daba nan sunfi su goma da manyan makamai suna dirawa ta Katanga"Ina lura da kwaranga suka zo"kayi saurin sanarwa security da Alh"....✍️

wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
2/26/24, 14:09 - Ummu: ❤‍? *NIDA BARRISTER SADEEQ*❤‍?

*55&56*




*littafin kud'i ne!*
......... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! shine Abinda sadeeq lamid'o ya furta cikin wani yanayi yana yanke wayar "damuwarsa guda family d'insa"be wani damuba Akan suhan yafi damuwa Akan yasmeen yasan tanada tsoro "fatansa kar a cutar da kowa nasa sanadinsa"yayi mamakin samun nassarar y'an daban bayan gaban gidan da bayansa duk security ne da masu gadi"ko farke yana daga cikin Amintattun masu gadin gidan"ya sauke Ajiyar zuciya ya lalibo number mohd"bugu ukku ya d'auka yana fad'in Abokinah gabana yafad'i danaga kiranka" Allah yasa lafiya?"da dai sauk'i y'an daba Aka turomun sunma shigo"damuwata su Abba da yasmeen mohd"Amma zaka iya turo polices"saidai inaso kasani wlh bbu shegen dazan d'agama k'afa cikinsu"yana fad'in hakan ya yanke wayar da sauri yana koma kiran Abba "bugu biyu ya d'auka cikin muryar bacci yace"sadeeq meke faruwa dama naji kamar motsin mutane daga bayan d'akina?? "kuma yanzun me gadi ya kirani yace"gaskiya Akwai mutanan da suka shigo ko y'an daba ko b'arayi"ture ne Akamun Abba karka damu ku tsaya nan kar wanda ya fito"sannan ku sakama k'ofar main parlour key"Amma sa....yanke wayar yyi yasakata cikin Aljihun jallabiyar jikinsa "kafin ya d'auki bindigar itama yasakata Aljihu"yana k'ok'arin sauka daga saman bed d'in yasmeen ta rik'e hannunsa guda sbd k'arar sautin muryarsa ya farkar da ita"gabansa yafad'i ya juyo ya kalleta ta tashi zaune tana fad'in yaya sadeeq ina zakaje a tsakkiyar daren nan??"yasmeen i'm sorry cikani kinjiko?"bance ki fitoba ki tsaya nan"kuka ta fashe dashi tak'i cikasa"Adaidai lokacin sukaji wani mahaukacin knocking"yasmeen ta k'ara tsorata "yayinda sadeeq ko Ajikinsa ya kamota ya rungumeta Ahankali yace"hak'uri zakiyi yasmeen "bbu lusarin namiji irin matsoraci"kuma har Abada matsoraci be tab'a zama gwani"ki bani k'warin gwiwa yasmeen naje naji uban waye ke mana knocking irin haka kinjiko?"ki zauna zanje nagani su waje?"kodai wanda ya bugo waya ne suka zo?"ba mamaki"banaso ki damu oya koma kiyi baccinki"yaya sadeeq bazan iya ba nidai muje na bika"no yasmeen karsu cutarmun dake ki zauna kina jina?"yafad'a murya bbu alamar wasa yana cikata yafita da sauri"saida ya fara lek'awa ta k'afar makulli ya hangosu tsaitsaye rik'e da makamai"yayi murmushi murya Adake yace"waye ne?"Ajalinka ne! uhmm ! Ajalinah da naka duk yana wajen Allah d'an mahaukaciya! idan kuma zaka iya kasheni kai d'aya bara na bud'e naga zaka iya"saidai kafin nan waye yaturoka?"idan ka cika namijin gaske ka bud'e kafin mu b'alle k'ofar mu shigo"Azuciye sadeeq lamid'o ya bud'e k'ofar yana huci"tsaye yayi be fitoba be juyaba ,suna kallon kallo dasu yanata huci.....me kuke jira dashi ne da bazaku yi kansaba?"cewar wani b'akin k'ato da bbu digon imani Aransa"sai d'oyi sukeyi bak'i k'irin dasu"d'an murmushi sadeeq lamid'o yayi yad'an shafi kansa ya ida fitowa yana kallonsu one by one"sbd sunci sun gyare ko safar fuska basu sakaba"saidai gabansa ya fad'i dayaga su shidda ne bayan Ance sunfi su goma"Atake ransa yabashi sauran sun nufi part d'insu mama....mun yimaka gargad'i Amma kak'i ji sbd taurin kai"zamu kashe iyayenka da matanka, sannan mukasheka"yanzun haka mun kashe security guda 6 sauran sun tsere "idan kana gadarar suke tsaronka yanzun bbu su"Amma nayi mamakin ina body quards naka suke??....kai wawa! Allah shike tsare da kowa"dama haka yake yau zasu mutu sai kuka zamo sanadi"ina jiran nafara ganin tawa mutuwar kamar yadda kuka fad'a "yak'are maganar yana tun karo babban nasu"mutum biyu suka nufesa da manyan makamai.... Atake ya had'e su su duka biyun yana gwara kawunansu da fuskokinsu suka baje k'asa hanci da baki fashe"guda biyu na koma nufosa ya zaro bindiga ya harbesu ga ciki"Atake shima k'aton yazaro bindigarsa ya saita sadeeq" yana fad'in zan kashe....shiru yayi sbd isowar sauran y'an daban tare dasu Abba da mama da Anty dasu zarah"gaba d'aya y'an daban suka kama wata iriyar mahaukaciyar dariya"gaban sadeeq yafad'i"shi fatansa kar Ayima zarah da moon komai su dake y'an mata"Ajiye bindigarka"bbu musu ya Ajiye"kai dodo inaso kayi reping y'an matan nan Agaban iyayens....saukar wuk'ar da sadeeq yajefo masa ga hannu bindigarsa ta fad'i yasaka yayi shiru"kafin ya duk'a ya d'auki bindigar sadeeq ya d'auki tashi bindigar ya harbesa ga k'irji"Atake ya baje k'asa "yaci gaba da harbin sauran ,wasu na gocewa wasu yana samunsu har bullet nasa yak'are"ga mutum hud'u da sukayi saura"Adaidai lokacin kuma suhan ta fito bakin k'ofar parlourn Arud'e tana ganin mutane yashe"ga y'an gidan tsaye sadeeq na Artabu da y'an daban"yasmeen kuwa tana hango komai ta window"saidai itama takasa hak'ura ta zauna d'akin"Aganinta idan Aka kashe su ita tana raye batayi adalciba....gaba d'aya sauran k'attin hud'u suka Afkawa sadeeq yana Artabu dasu, sauran masu gadin gidan biyu suka iso tare da police"mutum biyu sukayi k'ok'arin guduwa"sadeeq yabi guda"Ashe yanada wuk'a ga jikinsa"ya zarota ya yankesa gefen kafad'a "cikin zafin nama ya k'wace wuk'ar ya sokesa da ita suka baje k'asa cikin jini"Adaidai lokacin yasmeen data fito ta hangosu mohd da wasu police na nufar wajensu"ihu ta saki da gudu ta iso wajen sadeeq ta duk'e gabansa tana jijjigasa da kiran sunansa tana kuka"saidai jini ya kwashesa ya sume"Atake itama ta fad'i sumamma"hankali tashe mama da zarah sukayi wajen yasmeen "gashi rigar bacci ce kawai Ajikinta"mohd kuwa shida Abba suka d'auki sadeeq lamid'o suka nufi mota dashi"yayinda sauran police suka kwashe mutanan dake yashe k'asa wad'anda sadeeq yadaka da wad'anda ya harba" suka sakasu mota suka nufi station"moon ce tayi k'arfin halin shiga sashensu yasmeen ta d'akko mata hijab aka sakamata suka kaita mota"suhan dake tsaye tana kallon komai Afili tace Allah yasa shegiyar ta mutu ,dama ita suka yanka"ta k'are maganar ko Ajikinta da saran sadeeq da sukayi"saima ta juya ta koma ciki ta rufe k'ofar da key"Anty da moon ciki suka koma"yayinda Abba da mama da mohd da driver suka nufi Asibiti dasu sadeeq lamid'o....suna Ahanya mohd ke sanar ma Abba mak'iyane kawai suka turosu sbd wata shari'a da sukeso sadeeq yafidda hannunsa Aciki"in sha Allah dashi za'a kammalata"in har kadogara ga Allah bbu Abinda zai sameka"burgan banzace haka Allah yaso"saidai banji dad'in mutum biyar da suka kashe mana Acikin security ba" bana zaton sun mutu su duka"saidai zuwa safen mugani bayan likitocinmu sun dubasu"Amma Abba yaka mata har body quards nasa su dinga kwana gidan mana"nasanar masa da haka tuni yanuna beso mohd"fatanmu dai Allah yabasu lafiya....suna isowa Asibintin Aka wuce emergency room dasu"cikin Awa guda sadeeq ya farka ,lokacin har sun masa d'inki Awajen ciwon"aka turashi wani room aka saka masa drip da yimasa Alluran bacci sbd ya huta"bayan likitan yafita ya kalli mohd dake zaune kan farar kujerah yace"ina yasmeen dasu Abba?"Abba yana can tare da mama a office d'inta "yasmeen kuma tana wani d'aki bacci takeyi Ammata Allurai,kuma an d'aura mata drip"dama Ashe bata lafiya?"saida ta ganka ka zube itama tashin hankalin yasaka ta sume"pls mohd zoka ciremun drip d'in muje ka kaini wajenta na dubata"dama tun jiya na fahimci bata lafiya tana dai b'oyemun ne....yah sallam! wace irin mgn kakeyi lamid'o?"ka bari sai zuwa safe mana basai kaje ba"kaida kafita jin jiki ma"shiru sadeeq yyi sbd baccin dake fusgarsa"mohd ya sauke Ajiyar zuciya Aransa yana tunanin lallai yasmeen da sadeeq ba k'aramin so sukema junaba"ikon Allah kenan! me yadda yaso lokacin kuma dayaso"Ada basu son juna Amma gashi yanzun komai ya wuce"yana wannan tunanin Abba yaturo k'ofar yashigo da sallama yana murmushi yace"ina tayaku murna mohd Ashe yasmeen d'inma juna biyu ne da ita"kai Alhamdulillah Allah ya inganta yabata lafiya "Abba ya Amsa da Ameen"mohd ya mik'e tsaye yace"Abba zauna nizan wuce tunda jikin nasa da sauk'i"inaso naje police station d'in "idan nakai zuwa safe banjeba wlh tsab zasu iya murd'e case d'in Anemi y'an daban Arasa"hakane mohd Allah ya shige muku gaba yabar zumunci"ya Amsa da Ameen daga haka sukayi sallama Abba ya zauna"sai kallon sadeeq dake bacci yakeyi"lokacin harma hud'u da rabi tayi Anata kiran farko"Abba na nan zaune yana gyangyad'i har Asuba tayi sannan ya tashi yatafi masjeed"mama kuwa tana tare da yasmeen daketa bacci"bakin mama yak'i rufuwa"sbd murna"saidai ranta yabata tabbas sadeeq kafin yasmeen ta koma gidansa yamata wannan cikin"sbd cikin sati 4 ne da kwana5 cif"gashi suhan satinta hud'u Agidan da kwana5 "kuma yasmeen satinta ukku da komawa gidan yanzun"tayi murmushi tana tunanin dole ta jama sadeeq kunne tunda ta lura fitinannan ne kar Aje Akoma samun matsala kamar wancan karon" Anan cikin d'akin mama tayi sallah tad'an kwanta saman Abin sallar bacci ya kwasheta sai wajen k'arfe 7:30 am ta tashi"ta d'auki wayarta ta kira zarah ta sanar mata su shirya Abin break fast,kuma taje ta d'akkoma yasmeen kaya idan ta tashi tayi wanka ta canza"tana k'ok'arin kashe wayar yasmeen dake kwance ta bud'e ido tana hamma had'e dayin salati"kin tashi yasmeen?"uhmm har rana ta fito tashi kiyi sallah"bara na cire miki drip d'in naga sauran kad'an ya ida k'arewa"itadai tayi shiru tana tunanin ina sadeeq? "har mama tagama cire mata drip d'in batayi mgn ba tana tunani"tayi kawaicin hardai ta kasa daurewa tace"ina yaya?"mama tayi murmushi tace "suna d'akin dake kallon nan suda Alh"karki damu jikin nasa da sauk'i "kiyi sallar saiki koma can ki dubasa"inaga yauma zamu koma gida tunda da sauk'i "yasmeen ta Amsa dato ta tashi tashiga bath room"sai ya mutsa fuska takeyi tana jin kamar zatayi Amai"daurewa kawai tayi ,bayan ta kama ruwa ta d'auro Alwallah ta fito"koda ta fito mama bata cikin d'akin hakan yasaka ta gyara hijab nata ta hau kan carpet ta kabbara sallarta.....tana idarwa ta shafa Addu'a ta mik'e tsaye Ahankali k'afafuwanta ko takalmi babu ta bud'e k'ofar d'akin ta fita........ sadeeq na zaune saman d'an gadon da farar vest da wondo 3 quarter Ajikinsa "wanda ba'a jima da kama suba yasaka yayi sallah"tunanin yasmeen ne d'ankare Azuciyarsa da kuma murnan k'aruwar da suka samu Akaro na biyu shida ita"saidai baya fatan saduwar da yayi da suhan ta d'auki ciki"Abaya kafin yasan mugun halinta har burgan itace uwar y'aya'nsa yakeyi"saidai tunda yasmeen ta sami wancan cikin ya saduda da wannan furucin"ga kunyar kalaman mama datayi gaban Abba wai ba'a yawan haikema mace me yaron ciki yakiyaye"shi yanzun burunsa Abba da mama su fita yatafi wajen matarsa.....yana wannan tunanin yasmeen ta turo k'ofar ta shigo da sallama cikin siririyar muryarta "Abba da mama dake zaune suna mgn suka Amsa"sadeeq yatsura mata Ido tun daga kanta har saman k'afafuwanta masu lalle"tayi y'ar rama"sai uban fari da yellow datayi"cikin sub'utar baki yace"my princess Ina takalminki kike yawo bbu takalmi?kuma ba'a so mace na tafiya bbu takalmi"kasa mgn tayi sbd kunyar kalamansa"tadai kallesa tad'an hararesa yamata gwalo"har k'asa ta duk'a ta gaishe dasu Abba dake zaune sunata yimata sannu"bayan sun gaisa mama tace"jeki zauna kan gadon"bara naje shop na Amso mata silifas Anata lafiya waketa wani takalmi"gaskiya kam" muje nima driver yamayar dani gida"cewar Abba suna mik'ewa tsaye suka fita"kamar yana jiran su fita yace"to my princess taso ki dawo nan kusa dani naji d'umin jikinki ko?"ta nok'e kafad'arta tana turo baki"menene kona taso ?"bakai bane sai kayita bani kunya ko?"yasmeen kenan"har yanzun bakisan matsayinki Azuciyar Lamid'o ba shiyasa kike d'aukar kulawar danake baki Amatsayin rashin kunya ko?"batayi mgn ba tazo gefensa ta zauna murya can k'asa tace"Ina kwana?"lafiya qlau yajikin namu?"tana murmushi tace"nifa na warke yaya sadeeq"kaine dai har sun baka lafiya ko?"ta fad'a tana kallon ciwon cikin nuna tausayawa"yazame jikinsa ya kwanta saman cinyoyinta"sannu beyin zafi ko?"bayamun maman baby "k'ilan twins zaki haifamun ko?"da mamaki tace"uhmm sai kace wata me juna biyu?"ta k'are maganar tana shafa kansa "da gaske nefa ranar da aka d'aura Aure nah da suhan Aranar na juye miki Ajiyata"ya fad'a yana dariyar shakkiyanci yana d'age gira "ta murd'e masa hanci tana fad'in kaiko?dukda bakada lafiyar yaya sadeeq"to my princess idan banyi fira da nishad'i dakeba dawa zanyi?"Ina jin farin cikin kasancewarmu haka"some time abaya wlh da gangan nake tsokanarki ko sakaki Aiki sbd kawai mukasance da juna Ashe duk soyayya ce ko?"ta shafi fuskarsa tak'i yin mgn"wlh serioustly kinada ciki"na yadda sbd canjin dana gani ajikinah "kinsan me?"ah ah"wai mama mudena yawan sex Ayanzun sbd kar Asamu irin waccan matsalar"gashi kinsan yasmeen bazan iya hak'urin danayi Akanki yanzun kamar Abaya ba"da har sati ukku nakeyi ko biyu Ina fama da ciwon mara"Amma gaskiya bazan iyaba"to yaya sadeeq baga suhan nan ba?"tsaki yaja yana fad'in bana son zancenta"tayi shiru bata koma mgn ba"can ya kalleta yace "me kike tunani?"muggan da suka zo jiya"dan Allah kayi hak'uri ka cire hannunka daga shari'ar tasu yaya sadeeq kar suje su illamun kai"yana murmushi ya hard'e tafin hannunsa da nata yana girgiza kansa yace"saidai kiyi hak'uri kitamun Addua yasmeen Amma bazan janyeba ki barsu"na saba da ganin irin hakan"yanzun pls inaso kiyimun kiss irin na jiya da marece "kai yaya sadeeq kofa brush banyiba"ni Ina ruwana?"tunda nima Ai banyiba"kuma ni bana k'yank'yamin komai naki"tayi murmushi tana tuna lokacin da yace bazai iya cin Abinda yafito daga hannun taba....bazaki mun ba yasmeen?"yaya sadeeq idan wani yazo ya ganmu fa?"so

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login