Showing 72001 words to 75000 words out of 85260 words

Chapter 25 - _NIDA_BARRISTER_SADEEQ_Complete

04 Apr 2025

7422

yake mama?"kinga zo muje office muyi mgn"ta fad'a tana kama hannunta "Abba ya girgiza kansa sbd ta bashi tausayi"bakin k'ofar shiga emergency room d'in Abba yakoma yaci gaba da jira"befi mintina 30 ba wasu doctors maza suka fito"Abba yasha gaban d'aya yana fad'in yaya dai likita?"Alhamdulillah to"Amma wacece yasmeen da suhan?"matansa ne su dukan"to zancen gaskiya beson ganin suhan d'in" koda yafara bud'e Ido ita yake cewa yatsana yana mata Allah ya Isa"yayinda kuma ya gane inda yake yaketa tambayar Ina yasmeen?"ya zama dole yanzun taje wajensa sbd samun lafiyarsa"Allah yasa Abin yazo da sauk'i da zuciyarsa ta fashe"yakamu da ciwon zuciya sakamakon wani b'acin rai daya samu "bincikenmu ne yanuna hakan...... innalillahi wa wa inna ilaihir raju'un! ciwon zuciya kuma?"k'warai saidai da An kiyaye b'acin ransa shikenan"Akira yasmeen d'in taje room 13 ta samesa mun turashi can"sannan dole suhan ta ni sancesa "kuma kaida Dr yaka mata ku jashi Ajiki kuji meye ya haddasa masa wannan matsalar ?koda Akwai maganin da zaku iya masa"dato Abba ya Amsa ya masa godiya yanufi office d'in mama"ya samesu zaune tanata rarrashin yasmeen da har lokacin kuka takeyi"bayan ya zauna yace"Alhamdulillah ya farka yana room 13, yasmeen kije can gamu nan zuwa"tun kafin Abba yarufe baki yasmeen tayi saurin tashi ta fita"shi kuma yaci gaba da yima mama bayani"tasaki murmushi me ciwo tana fad'in tabbas wani d'iban Albarka ko cin Amana ta masa"saidai wlh Alh muddin abun me girmane ya gama zama da ita"ta k'are maganar tana cigaba da sanar masa miyagun halayen suhan ,da rashin tarbiya datakeyi"harda Abinda tayiwa su salma ,da zuwanta har sashen nasu ta daki su farooq da yadda take ikrarin kashe yasmeen..... fad'a Abba yaka mayi Akanme bata tab'a sanar masaba?"to Ai gashi yanzun kaji"sbd haka muje muji menene ta masa har sanadinsa yakamu da ciwon zuciya?? Abba bece komai ba ya mik'e tsaye suka fita shida mama.... Ahankali yasmeen ta tura k'ofar d'akin ta shigo da sallama"sadeeq na kwance yayima silin k'uri da jajayen idanuwansa ga drip an d'aura masa"yana jin motsin turo k'ofar ya waigo suka had'a Ido da yasmeen "my princess pls kizo kona samu sassauci Azuciyata"yafad'a yana tashi zaune ya ware mata hannayensa"da gudu ta iso ta rungumesa tana kuka"yaya sadeeq meke faruwa dakai ?"hankalina duk yatashi d'azun danaje inata nemanka ban gankaba"tamkar wani d'an yaro haka yashige jikinta yayi kwance kan k'irjinta"ta dinga shafa fuskarsa da kansa tana masa sannu"yasmeen kaina ciwo yakeyi da zuciya ta Amma dana ganki naji sun rage"sannu yaya sadeeq Allah yabaka lfy "ko zaka sha ruwa ne?"ya girgiza kansa yana rirrik'eta kamar za'a k'wace masa ita"cikin taushin muryansa had'e da raunin zuciya yace"hak'ik'a yasmeen naga ishara"ba'a sanin Abinda zai faru Agaba"da kowa na sanin mezai faru Agaba? da bamu Aikata wasu Abubuwan ba"suhan ta cuceni ta cuci rayuwata "Ayau na saketa saki ukku..... subahanallahi har saki ukku yaya sadeeq?"ta cancanci fin haka ma"sbd bayan sakin saida jikinta ya gaya mata tana wani d'aki itama.....komai yamata bayani yana dafe saitin zuciyarsa"innalillahi wa inna ilaihir raju'un"wannan wane irin Abin kunya ne?" Ai ita bata san shiba"ga yadda na fahimta dama tajima tare dashi suna soyayyar shan minti"dan Allah ki yafemun yasmeen wlh harda hakk'in kin....wai yaya sadeeq sau nawa zance na yafe maka? dama can haka Allah ya rubuta Allah ya shiryeta"kama dena fad'in hakan"saidai banaso sbd wata banza kasama ranka damuwa irin haka"dole na damu yasmeen na tsorata da Al'amarin nan"k'ilanma mohd yasan hakan shiyasa tun Asali yanuna be sona da ita"gashi tayi sanadin kamuwata da ciwon zuciya"ciwon zuciya kuma?"ta fad'a tana zaro Ido"sai kuma ta fashe da kuka tana k'ara k'ank'amesa"bbu komai yasmeen duk laifina ne, saidai kawai muce Allah ya kyauta gaba"kidena kuka kinjiko?"kece kawai nake gani naji farin ciki"wlh dama bana son zama da ita sai Allah yatoni Asirinta yau"dama sbd Ina zargin ta,sbd ta turo me Aikinta tamiki bincike a dining table"shine naje d'akin nasamu tana waya hardama k'udurin ta zubar mun da cikinki..... yasmeen na k'ok'arin mgn mama da Abba suka shigo....✍️

wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
2/26/24, 14:09 - Ummu: ❤‍? *NIDA BARRISTER SADEEQ*❤‍?

*63&64*



*Littafin kud'i ne!*
........cikin tsananin jin kunya yasmeen tayi saurin cika sadeeq ta matsa gefensa"iyayen nata kallonsu cike da burgewa"yayinda mutumin naku ko Ajikinsa saima gyara zamansa yayi yana kallon Abba dake k'ok'arin zama kan kujera fara yana fad'in babana ya jikin?"Alhamdulillah"to Allah ya k'ara lafiya "yanada kyau kasan yadda zaka dinga tarban Abin b'acin rai"sannan koma miye suhan ta maka be kamata kamata irin wannan dukan ba"kamar ka sami namiji d'an uwanka kana duka hakafa kamata?.... mik'ewa tsaye yasmeen tayi da nufin ta basu waje su gana da d'ansu"yasmeen Ina zakije??"mama da sadeeq suka furta Atare"ta sunkuyar da kanta tana goge hawayenta tace"zan d'an fita kuyi mgn ne"Allah sarki kaji me hankali da sanin yaka mata,dawo kiyi zamanki kinjiko?"kin zama mu mun zama ke yasmeen"cewar Abba cikin jin dad'i "bbu musu tadawo gefen sadeeq daketa kallonta ta zauna"ki dena wannan kukan my princess na sami sauk'i sosai Aiko?"k'in mgn tayi su kansu iyayen saida sukaji nauyi Amma shi Lamid'o koma Ajikinsa"sadeeq menene suhan ta Aikata maka?"yanzun da zamu shigo na hango meenart yayarta ta shigo Afusace ta shiga d'akin da suhan d'in take"cewar mama tana kallonsa....ya sunkuyar da kai cikin wani yanayi sadeeq yafara yimusu bayanin komai daki daki har zuwa sakin daya mata.....mama ta zaro Ido tana furta innalillahi wa inna ilaihir raju'un! tabbas suhan ta cutar dakai "Allah ya shiryeta yasa hakan yazama iznah ga y'an baya"wannan shine hukuncin daya dace da ita"ko baka saketaba nida kaina zance kasaketa"saidai banso ka had'a mata da duka ba"cewar Abba cikin damuwa da b'acin rai "wlh Abba Allah ma yatsare kawai da Abu marar kyau zai faru"garama mama kisaka Asanar musu subar....be rufe bakiba meenat ta turo k'ofar da k'arfi fuskarta da Alamun rashin mutunci bbu ko sallama ta shigo"kai sadeeq ! Akan ubanme zaka kama suhan kamata irin wannan dukan? harda d'inki Agoshi, ga baki da hanci a fashe?? wlh wlh!! kotu ce zata rabamu dakai"badai kana tak'ama kai brr bane zaka san katab'amu"Aurenka ko Auren k'addara"sbd wannan matsiyaciyar kake....ya isheki haka! wawuya jaka! wacce ba'a basu tarbiya ba"cewar sadeeq A haukace yana k'ok'arin dirowa daga saman bed d'in yasmeen tayi saurin rirrik'esa"yayinda Abba da mama ke saurare basuce kanzil ba"dallah sakesa idan yacika d'an halak yatashi yadakeni nima in har zai iyane....K! mintina 5 na baki kija fasik'ar k'anwarki ,kuma jahila irinki kuje ku bani waje"k'ara dakike mgn kunjima bakuyiba"Aranar zakuga tonon Asirin Abinda tayi"nagode ma Allah da ban had'a zuria dakuba dangin tsiya da babu komai Atare daku sai jahilci....dole kace haka mana butulu! Kuma wl....shiru tayi sbd turo k'ofar da Akayi police biyu maza suka shigo suna dako mata tsawa sukace ta fita"Adole ta fita sadeeq yaja tsaki"Afili yace"wlh laifinane Abba"da tun farko na rik'e Amanar yasmeen da hakan be faruba"na musgunawa yasmeen Abaya na.....dan Allah yaya sadeeq kayi shiru komai ya wuce ,kuma nima ai na maka laifin ko?"kin fad'a sbd ki kareni kawai yasmeen"Abba da mama dan Allah ku yafemun"Ajiyar zuciya Abba ya sauke yana fad'in gaskiyar daka fad'a mana da lura kayi nadamar Abinda kamata Abaya yasaka mun yafe maka "ke kuma yasmeen Allah yayi miki Albarka" kinga ribar hak'uri da biyayya ga iyaye ko?"duk wanda yayi hak'uri in sha Allah sai yaci nassara Arayuwa"ni kaina sarai Ina lura da wasu Abubuwan na barka ne ka Aureta sbd yazama darasi gareka"kuma bansan me gaba zata haifarba"Amma nasan sam yarinyar ba y'ar gidan mutunci bace"ban mance ranar da zanje garin su yasmeen ba Ina mota na hangota tsaye kuna mgn da ita"da shigar banza Ajikinta"wannan dalilin yasaka dana je naga yasmeen har nayi kwad'ayin Aura maka maka ita"sadeeq ya sauke Ajiyar zuciya domin yatuna ranar"saidai bece komai ba "mama ta kallesa tace"zanje wajen doctors d'in da suka dubaka na Amso maka magunguna dakuma y'an shawarwari zuwa dare ku koma gida"dato ya Amsa jikinsa Asanyaye"Abba da mama suka mik'e tsaye suka fita"da sauri sadeeq yamatso ya kwanta jikin yasmeen ta rungumesa tanata rarrashinsa da kwantar masa da hankali"suna Ahaka wayoyinsa dake cikin Jakarta suka hau ruri"yaya sadeeq Anafa kiranka"da yake na taho maka da woyoyinka"kin kyauta my princess dama sune nake tunanin wazan tura ya d'akkomun,kuma d'akinma Abud'e na barsa"duk na rufe Ai na taho da keys d'in"ta k'are maganar tana jawo hand bag d'in ta d'akko phones d'in duka"Nokia d'in dake ringing ita yafara dubawa yaga mohd ne"d'agawa yayi da sallama"daga d'ayan bangaren mohd yace"gani nan naje office d'in mama bbu kowa kuna wane room ne?"yasmeen dakejin maganar mohd tace"room 13 ne"room 13 ne"cewar sadeeq yana yanke wayar"ya mik'a mata yana zame jikinsa ya kwanta saman cinyoyinta "ko waye yasanar masa kana Asibiti?"k'ilan zarah tasanarwa sarah ita kuma ta kirashi ko?"may be"ta furta lokacin da mohd yaturo k'ofar ya shigo"saidai ba yunifoam bane jikinsa k'ananun kaya ne"yasmeen ta Amsa sallamar sa ,ya zauna suka gaisa kafin yace"Abokinah ya jikin?"Alhamdulillah "bansan kana Asibiti ba saida naje yanzun gida, zarah ke sanar mun kaida suhan kuna nan"Lamid'o ya girgiza kansa yana danne b'acin ransa yaci gaba da masa bayanin komai "Amamakinsa shida yasmeen sai sukaga mohd na dariya yace"wannan tsohon labari ne Ai"kuma dalilin hakan yasa na nuna bana sonka da ita tuni"saidai da naga ka d'auki Abin da zafi saina barka"idan katuna tun ranar dana fara ganinka da ita nace kaje kayi bincike kanta mana"kacemun kayi "ni kuwa musty na sanshi sbd munsha kamen y'an drugs akamo dashi"wata rana na tab'a ganinsu shida ita wani restorent"za suci Abinci"nima nazo cin Abinci sai wasu dake gefena naji suna maganar su"wai da wuya ya Aureta saidai yab'ata mata rayuwa"ko lokacin banyi zaton suna k'azamar Alak'aba"sai bayan na gane kana sonta naje nayi bincike wajen Abokansa"suka tabbatar mun soyayyar shan minti sukeyi"koda basu Aikata zinaba ta hanyar sex Ai suna ganin tsiraicin juna da tab'a juna"kuma shima beda maraba da zina"dukda haka na nunama salis daya sanarmun ban Amince ba"kwatsam wata rana saiga short vedio Anturo mun ita dashi kwance tsirara suna romance Awani room hotel"Anan na yarda da ita ba d'iyar Arzik'i bace"naso na nuna maka vedio d'in"saidai nasanka matsayinka na lauyer zaka iya cewa Ai had'ashi Akayi sbd Arabaku"sbd haka saidai kayi hak'uri kawai tunda kun rabu"Allah ya shiryeta kawai zamuce Amma ta riga ta gama cutar dakai dukda Akwai laifinka"Ina me baka shawara ku zauna lafiya da yasmeen dan Allah Lamid'o"mohd kenan"Ai bama saika rokeni ba na riga naga ishara"canza topic d'in yasmeen tayi da cewa" Ina Amarya yau bataje skul ba tayi missing paper guda?wlh tana busy ne kuma tacemun gobe zakuje wajen yin lalle ko jibi"saidai jibin idan mijina yasami lafiya"gaskiya ne yasmeen "wato Lamid'o ka mayar da ita marar kunya ko?"sbd ta fad'i gaskiya shine batada kunya?"ko kuwa so kakeyi taje wajen gyara maka mata ni kuma tabarma wa nike nan?"ah ah maida wuk'ar "duk sukayi dariya gaba d'aya"Adaidai lokacin zarah da moon suka shigo da kaya nik'i nik'i na Abinci A hannunsu da ruwa da lemo"bayan sun zauna suka gaisa da yima sadeeq ya jiki"yasmeen nata jansu da fira"yayinda mohd ke fira shida sadeeq"sai gab da sallar magrib mohd ya tafi bayan sunci Abinci shida sadeeq "su zarah ma Ana kiran sallar magrib suka tafi gida"yasmeen ta kalli sadeeq Ahankali tace "nan zakayi sallar ko masallaci?"gara dai nayi nan my princess jikin nawa bbu k'arfi "bayan sallar isha'i saimu tafi gida tunda jikinah bbu laifi da sauk'i bana son zama Asibintin"nidai Allah masjeed zakaje kasami ladar jam'i ko?"ta fad'a cikin shagwab'a tana kama fuskarsa ta d'ago kansa yatashi zaune yanata d'an murmushi yana kallonta"gaba d'aya shagwab'ar tata takashe masa jiki"Ahankali yace"to zanje my princess Amma zanyi fitsari muje ki rakani"ta turo baki tak'i yin mgn "yaja karan hancinta ya rungumo gefen kafad'arta suka mik'e tsaye yashafi cikinta daya d'an fara turowa"Allah yasa baby girl zaki haifa mun"Ameen yaya sadeeq saika saka mata sunan ummanah dan Allah "in sha Allah my princess"wai yaya sadeeq ka tab'a sanin na Auri wani kafin kai?"nasani mana baby love ban kuma damuba tunda ranar da aka kaiki kuka rabu"kamar yadda baba ya sanarwa Abba shi kuma yasanar mun"kinga Allah ya tsaga rabon nine zan ratsaki"ta murd'e masa kunne"yayi dariya tare da cewa"saidai dama inaso na miki mgn inaso naje gidan yarin da aka kaisa na shiga case d'in"kinsan dalili?"ta girgiza kanta"idan da wannan k'addarar bata faruba da bazan sameki ba yasmeen"Amma yanzun sbd murnan nasameki zan je natsaya masa yayi y'an shekaru yafito yakoma wajen iyalansa ko hakan zai zama iznah ga tsaffi masu hangen yara suce zasu aura sukashe musu rayuwa"kinga hujjar farko Ansan be tab'a kisaba balle yafara kanta"hujja ta biyu beyi hakanba da niyar yakasheta, ya daketa cikin fushi ne"hujja ta ukku idanda bata shiga sabgarsaba bazai daketaba "hasalima Ance tayita fitina ta kore y'an kawo Amarya"hujja ta k'arshe "yanada yaran dake buk'atarsa idan aka kashe masa rayuwa zasu ta gayyara"wannan hujjojin sun Isa su wankesa koda shekara 3 yak'ara tunda shekaransa biyu yanzun"wannan gaskiya ne my brr! irin wannan zazzafar brain haka masha Allah"ya rungumeta sukayi dariya"to yanzun yaya sadeeq idan zamuje bikin lami sai kuyi zancen da baba ko?"Eh dama inada burin hakan "saidai dama na bari nafara jiran yaddarki"idan kinaso Ayi idan bakiso Abari "shiru tayi tana tuna lokacin da mama ke cewa wata ran sai yadda tayi da sadeeq"Ada tana ganin Abin kamar wasa ,kuma bazai tabbataba" sai yanzun ta gani ya tabbata.....me kike tunani?"bbu komai muje ciki"saida sukayi Addu'a suka shiga...tab'ara iri iri Lamid'o ya dingayi Acikin toilet d'in,wani ta biye masa wani taji kunya har sukayi Alwallah suka fito"saidai Anan d'akin sukayi sallar sbd lokacin da suka fito daga toilet duk masallatan sun idar"bayan sun gama sallar sadeeq ya kwanto Ajikinta yana shagwab'e murya yace "my princess wanka zakimun kuma zansha coffee"kayi hak'uri idan munyi isha'i sai mu tafi gida na maka komai kake so ko?"ta fad'a cikin rarrashi"yasaki murmushi"ita kuma ta kama dariya"sai firansu sukeyi dan ba k'aramin sakewa da rage kunyarsa yasmeen tayiba"Ana idar da sallar isha'i driver yazo ya d'aukesu suka nufi gida......
Ab'angaren suhan kuwa bayan ta farko Ankaita wani d'aki ta nemi Arzik'in Aron waya wajen wata nurse ta kira Anty meenat "sai kuka takeyi ta sanar mata k'arya da gskiya"bata jimaba ta iso Asibintin ",hankali tashe take kallon suhan dake fama da fuska Akumbure ,ga goshi da d'inki"tana ganinta ta fashe da kuka "ubanme kikayima d'an iska harya miki irin wannan dukan?"rasa me zatace tayi sbd dai bazata iya sanar mata yaka mata tana waya da wani ba"saidai kawai tace sbd yasmeen ne"kuma shima yana cikin Asibitin bashida lafiya"Ina uwarsa take?"sai kuma taja tsaki bata jira cewar taba ta fita daga cikin d'akin Afusace,
"dukda suhan ta tsaida ita Amma bata jiba"tana fitowa ta tambayi d'akin da sadeeq yake shine taje tayi rashin mutunci "koda police d'in da mama ta turama sak'o ta waya suka je suka fito da meenat"d'akin da suhan take suka bita ta kamata suka fito suka shiga mota suka nufi gida"lokacin da iyayenta da yayanta suka ganta hankalinsu yatashi sai tambayarta sukeyi meya faru?"Anty meenart ta sanar musu yadda sukayi da sadeeq da kalaman daya furta"daddynta na binta da mugun kallo yace" "fad'amun gaskiyar meke faruwa?"in har k'arya da sharri yamiki wlh saiya san yatab'oni" bazai dokeki ba harya fitar miki da jini ya wanye lafiya ba"ga saki har ukku na cin zarafi"ga kuma sharrin zina"tana kuka ta cigaba da cewa"kuyi hak'uri sadeeq ba k'arya yamun ba"saidai be fad'a daidai ba"romance kawai mukeyi da musty kafin na Auri sadeeq"kuma bayan na Auresa ban tab'a bari ko hannuna yakama ba"jiya mun jima muna chats dashi nasanar masa inada sha'awa sbd sadeeq be jimawa a romance sai sex hakan yasa bana yadda dashi"shine yau mukayi waya zamu had'u, Ina wayar ne sadeeq yajini"koda inada laifi kad'an ne daddy "laifin ku kaida mommy yafi yawa" matsayinku naniyaye garemu,baku bamu ilimin Addini ba saina boko"kullum hud'ubarku garemu shine muyi ilimin boko me zurfi duniya tasanmu ta dama damu"kuma mu k'yamaci talaka"shiyasa muka taso bamu san darajar kowaba sai masu kud'i y'an boko y'an gayu irinmu"kuma gashi bamusan wasu Abubuwan da Addini yakoyar Ayiba koya hana Ayi"sadeeq ya kirani da jahila marar tarbiya"duk idan natuna sai naji zuciyata kamar zata fashe"koda be sakeni ba wlh na gama zama da mutumin dana fahimci dama badan Allah yake sona ba sai dan sbd na waye "daya fahimci banida ilimin Addini yafara wulak'antani da cimun zarafi"sau tari ba kowane y'an boko bane basuda ilimin Addini"sbd kokan k'awata feedyn ya isheni darasi"tanada ilimin Addini sosai"sbd sau tari ita nake tambayar Abinda banganeba"ko idan taga nayi wani abu tamun gyara tana mamaki"daga baya data fahimci bansan komai ba saita dena mamaki"ku fad'amun miye laifina Anan?"ta k'are maganar tana sakin kuka kamar zata shid'e.....✍️

wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
2/26/24, 14:09 - Ummu: ❤‍? *NIDA BARRISTER SADEEQ*❤‍?

*65&66*




*Littafin kud'i ne!*
..... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! dama da gasken yakeyi kenan?"cewar meenat cikin wani yanayi tana dafe kai"daddy da mommy kuwa da babban yayansu ramadan suma kasa mgn sukayi"saidai kowa da irin kalar tunanin dayakeyi Azuciyarsa da Auna maganganun suhan a mizani"ramadan ya sauke Ajiyar zuciya yace"Amma dan ubanki koma miye yaka mata da Aurenki ki kula wani? Ai kinsan dai bbu kyau"sbd haka ke kika sani saiki zauna Agidan inkin samu wani ki Aura ko kuwa shi Abokin lalatar taki ya Aureki"saidai zancen gaskiya daddy kafi kowa laifi saidai kayi hak'uri "ni kaina in bacin uncle iro daya sakani islamiya tare da muntasir da nima haka zan taso bbu ilimin Addini"dole na bama yarana biyun nan ilimin Addini idan sun isa shiga skul"sbd gudun irin haka"sau nawa itada meenart zasuyi Abu na musu mgn mommy kiyita

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login