Showing 48001 words to 51000 words out of 85260 words

Chapter 17 - _NIDA_BARRISTER_SADEEQ_Complete

04 Apr 2025

7425

tab'a baki irinsaba"matsayinku guda da ita , Auren ta nakeyi kamar yadda nake Aurenki "ikon Allah! Irin wannan tada jijiyar wuya haka"ince Ance ka koreta tana sashen su mama"mitsssssuw! da kaina zan kawota ta cigaba da zamana"ta haka zaki k'aryata zancen ki"itama kuma me Aiki zan d'aukar mata"kamar yadda kika d'auka "babu wacce tafi wata Acikinku"zancen dukiya da kike mgn kibi Ahankali rayuwa bbu irin matakin da bata kai mutum"me kyau ko Akasin hakan"yana fad'in hakan yaja tsaki yafice kamar zai tashi sama"gaba d'aya kuma sai taji wani iri"dukda kalamansa sun girgiza zuciyarta musammun kan yasmeen "saidai ranta yabata Asiri yasmeen ta masa"tana zaune tana sak'a da warwara can ta mik'e tsaye ta Ajiye wayar ta sakko down stairs d'in "baya cikin parlourn hakan yasa ta murd'a handle d'in k'ofar d'akin yasmeen tajita Arufe"saita murd'a handle d'in gudar k'ofar ta shiga "ta hangoshi yayi kwance saman bed yayi rigingine "yana ganinta ya had'e rai"kukan shagwab'a tasaka tafad'a saman jikinsa, ta kwanta kan k'irjinsa tana shure shuren k'afafuwa.....✍️

wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
2/26/24, 14:09 - Ummu: *Littafin kud'i ne!*
......duk Abinda suhan ke masa sbd taja hankalinsa yanaji "Amma zafin kansa ya hanashi tankata"sbd wani irin haushi ta bashi d'azun "yarasa meta d'auki kanta Arayuwa?"yanzun haka mohd da wani brr kamal Abokinsa sunce zasu zo gobe"yana gudun kar suzo suhan ta kunyatashi.....baby kanafa jina kak'i tankani?"muryarta ta katsesa masa tunani"ya yamutsa fuska tare da cewa "me kikeso nace miki suhan?"tunda haka kika zab'i ki dinga b'atan rai babu damuwa kiyi"nidai pls kayi hak'uri baby"shikenan"d'an murmushi ta saki ta d'ago kanta ta manna masa kiss Asaman red lips nasa masu taushi"da sauri yabiye mata suna kissing d'in juna"daga nan yafara lalubarta"basu d'auki dogon lokacin suna romance ba sadeeq yafara me gaba d'ayar"kasancewar haka yasaba yi da yasmeen"cikakken minti 30 beyiba suhan tafara ihu da tureshi ita zafi bata iyawa"shi kuwa Alokacinma yake jin son Abun"be k'yaletaba saida yaji tana cewa"wayyo Allah mommy zai kasheni!"Allah ya isa mugu....da sauri ya zare jikinsa daga nata zuciyarsa na wani irin had'ewa yabita da kallo da jajayen idanuwansa tana kuka harda hawaye"bed sheet yaja ya rufe jikinsa ransa Ab'ace....matarsa cefa ta sunnah! sbd ya kwanta da ita take masa Allah ya Isa da kiransa mugu"sai kace wanda yayi mata fyad'e"sai kuma yatuna da yasmeen duk wuyar da zataci hannunsa bata tab'a gaya masa mgn irin haka ba"ta daice masa bata yafe ba....baby baka kyautamun ba"gaskiya banida juriyar sex gara dai romance kawai"saima naji kamar na yau yafi na jiya zafi"ka taimakamun na tashi naje toilet"banza ya mata sbd b'acin ran data haddasa masa Azuciya ko mgn yakasa"ganin tafi mintina 5 da masa mgn yak'i tankata saima kama Ido ya rufe da yayi"saita tab'e baki ta maida kayan jikinta tana tafiya tana d'ingishi tabar masa d'akinsa "yaja dogon tsaki kamar zai huda harshensa,kafin yatashi ya nufi bath room sbd ya tsarkake jikinsa....
suhan kuwa saida ta kwanta ta huta sannan tayi wanka kamar yadda ya nuna mata"data tashi Azahar da la'asar ta had'e tayi bayan ko k'arfe ukku batayiba"acewarta gara tayi ta wuce wajen"bataso tayi kwalliya ta koma wata Alwallah"tana gama shiryawa cikin k'ananun kaya ta nufi cikin parlourn sbd taci Abinci"k'asan zuciyarta tana tunanin Abinda tayi ma sadeeq d'azun yasaka yake fushi da ita har yak'i tankata"dukda itafa Aganinta ba wani laifi tayi ba"da wannan tunanin ta wuce dining area ta duba warmers d'in Abincin"farfesun kifi ne datace Ayi shi daban, sai soyayyan naman kaji da fried rice and cost low"komai ta zuba tanaci tana korawa da lemo"Aranta tana yaba girkin"saidai tasan tsab sadeeq zaice be masaba"tabbas ta iya girki saidai bazata iya wahalar zama tayiba"idan bazaici name Aiki ba ya zauna da yunwar cikinsa ne Ai"ta Ayyanah hakan Aranta tana tab'e baki "bayan ta gama cika cikinta ta sakko down stairs saima a sannan ta k'arewa parlourn yasmeen kallo taja tsaki ta zauna kan kujerah tana chats.... cikakken minti biyar batayi ba sihirtaccen k'amshin turaren sadeeq Lamid'o me kashe jiki da sanyaya zuciya yakaima k'ofofin hancinta ziyara "da sauri ta juyo ta gansa yafito daga cikin d'akin da Alama fita zaiyi.....wow! sweet heart irin wannan zazzafan wanka haka?"baka tab'a yimun kyau kamar yau ba"yamata banza ya nufi k'ofa fuskarnan murtuk"batayi fushiba ta sassauta murya tana fad'in haba baby !kayi hak'uri pls muje kaci Abinci"juyo kansa yayi batare daya kalletaba yace"na sanar miki bana cin Abincin masu Aiki "idan kin damu naci saiki girka da kanki"daga haka yasakai ya fita "ita kuma ta tab'e baki tana tunanin to Ina zashi?bayan yana Ango, kamata yayi Ace yana tare da ita yana riritata"kodai wajen mayyar yarinyar nan zaije ne?(yasmeen)"da kuwa Anyi masifa da bala'i"ta furta Afili "tana mik'ewa tsaye ta kira talatuwa ta bata kayan da sukayi break fast tace"taje sashen su mama ta mayar"daga nan ta lurar mata ko sadeeq na nan"ta Amsa dato tana fita"ita kuma ta kama safa da marwa cikin main parlour.... sadeeq kuwa part d'in su mama kai tsaye yanufa"yana shigowa sukayi clashing da zarah zata je takai musu lunch"ke biyo ni! Abinda yafad'a kenan yana shiga cikin parlourn"bbu musu ta biyosa ta duk'a gefensa yana zaune kan kujerah "ki zubamin wanda zanci ita tayi girki"to meya hanashi yaci ne?"ta fad'a Azuciyarta"bakiji ne?"da sauri tace"to yaya"ta d'auki basket d'in ta wuce dining area"bayan ta zubo ta had'o masa da ruwa tazo ta Ajiye masa saman center table "ya kalleta Ahankali yace"Ina yasmeen?"tana d'aki bacci takeyi tun bayan ta gama girki"wane girki?"wannan dana Ajiye maka"beyi mgn ba yayi shiru"ya fahimci yasmeen batada k'yuyar Aiki kamar bata son jikinta"gashi ko Anan tana k'ok'arin kyautata ma mahaifiyarsa"har zarah takai bakin k'ofar d'akin ya dakatar da ita gun cewa"ki tasheta kice nace tazo zasu gaisa da baba ta waya"dato ta Amsa ta wuce d'aki"sadeeq besan lokacin da yaja plate d'in Abincin yafara ciba sbd k'amshin girkin dake dukan hancinsa"dambun shinkafa ne da miyar k'oda da hanta da k'wai"tun spoon na farko daya kai bakinsa yaji kunnansa ya tsinke"Atake yafara tunanin to a Ina ta iya girki har haka??"saidai bashida Amsar tambayar yaci gaba daci"Adaidai lokacin kuma yasmeen ta fito daga cikin d'aki tanata tsuke fuska"idanuwanta sunyi d'an ja"sadeeq na lura da ita saiya kara wayarsa Agefen kunne yana tsura mata Ido"tana sanye da doguwar riga ta material d'inkin bubu,sai hula bak'a dake saman kanta"gashin gaban goshinta ya bayyanah"bata yadda ta kallesaba ta masa sallama"ya kalleta yana fad'in baba gata kuyi mgn"harga Allah Azatonta da gaske ne sbd dama yau basuyi wayaba"saita d'an duk'o zata k'arba"tana mik'o hannunta ya fincikota ta kusan fad'owa Ajikinsa"na shiga ukku ! miye haka yaya sadeeq?"ka manta inda muke ne?"ta fad'a tana zaro Ido tana y'an kalle kalle"kinga fira nazo kimun Ina cin Abinci"yafad'a batare daya cikataba"yayinda yake cin Abincin da hannu guda"tana k'ok'arin masa mgn talatuwa ta shigo"Aikuwa ta dinga kallonsu"ya had'e rai yana fad'in lafiya ?"dama Hjy tace"Akawo wannan kayan"Ajiye Anan"tana Ajiyewa ta fita"yaya sadeeq ka rufan Asiri ka cikani wlh da kunya Abba ko mama wani ya shigo ya ganmu zaune haka pls"so what idan Angammu?"Ai nasan idan cewa nayi kizo baraki zoba"shiyasa kawai nayi miki wannan dubarar"batayi mgn ba tafara masa chakulkuli yacikata yana dariya"ta tashi tsaye ta wurgo masa harara had'e da gwalo"nidai ko?"uhmm nasan maganinki"kima shirya wlh barin wajen mamar zakiyi"bata kulashiba ta shige d'aki...yana gab da kammalawa mama ta shigo lokacin Anata kiraye kirayen sallar la'asar "ta kallesa ta kalli plate d'in gabansa kafin ta zauna kan kujerah"mama sannu da zuwa"yauwa ya gidan? lfy qlau"miye Amfanin kazo nan kaci Abinci?"suhan tayi girki Abinda ta girka bemun bane"kai kuma bakada matsayin da zaka ce ta girka maka irin wanda kakeso ko?"to bari kaji! dama nayi niyar daga lunch baza'a koma kai muku Abinciba ta fara girkinta da kanta"wannan ya zama shine na k'arshe dazan koma ganin kazo nan kaci Abinci"nima bani ke girkawaba tunda yasmeen ta dawo itada zarah sukemun girki"dana dawo daga office saidai na zauna na huta"tana fad'in hakan ta mik'e tsaye tabar masa parlourn"ya Ajiye spoon d'in hannunsa yasha ruwa ya mik'e tsaye sbd yatafi masjeed"Adaidai lokacin kiran suhan ya shigo cikin wayarsa "yana ganin itace yaja tsaki yak'i d'auka yayi gaba...yasmeen na murmushi ta shigo cikin d'akin suka kalli juna itada zarah"uhmm soyayya dad'i Anty yasmeen"dama na fad'a miki wata ran komai zai wuce"wai su waye ke soyayyar? uhmm ku mana"kinga dan Allah mudena wannan maganar"yayi dai soyayyar da Amaryar sa suhan Amma baniba y'ar k'auye wannan sai ita y'ar banni"hmmm! be kamata kina tuna bayaba Anty yasmeen"wlh baki bina bashin rantsuwa yaya yafara sonki tun kafin zuwan wata aba suhan"kuma kema kina sonsa?"k'wayar idanuwanki kawai zai nuna"dan nasan yayana ya wuce Ak'isa wlh.... shigowar mama d'akin yasaka zarah tayi shiru suka fara yimata sannu da zuwa.... sadeeq kuwa yana gama sallah yadawo ya d'auki mota yafita"suhan ta masa miss call kusan fin 20 duk yana gani yamata banza....tunda talatuwa tazo tasanar mata taga yana rik'e da yasmeen tana zaune gefensa yana cin Abinci hankalinta yayi mugun tashi"wani irin bak'in kishi yataso mata"Allah yasa bema d'auki wayartaba da sunyi rigima"sosai taci kukanta ta godema Allah"tana jiran yadawo taji dalilin zuwansa sashen su mama harya rik'e yasmeen bayan kwanantane.....sai gab da magrib ya shigo gidan"Amamakin sa yasameta zaune a main parlour"tana jin yana sallama ta masa banza "yaja tsaki yana fad'in kin kuwa san falalar Amsa sallama?"bansaniba! dole kazo kana wani fad'an kare kai"Akanme zakaje ka rik'e wannan barzar y'ar iskar yarinyar bayan kwanane??wlh dalili guda yasaka ban sameka Acan ba dakunga hauka"ta k'are maganar fuska Ad'aure tana binsa da wani irin mugun kallo"da matuk'ar mamaki yake jinta da saurarenta har tayi shiru"afusace yace"ke kin Isa ki dinga d'agamun murya kamar wani yaronki?naje na rik'eta"wacce ta gaya miki tayi kuskure sbd har rungumeta nayi mukayi kissing juna"idan kin Isa ki hana mana"nace ki hanani in zaki iya"yafad'a cikin d'aga murya yana tunkarota"ta sunkuyyar dakai sbd tsoron karya mareta"yaja tsaki yana fad'in daga yau karki koma zamar mata a parlourn ta ki tsaya iya naki"gaba d'aya tunda kika shigo cikin gidan nan kike k'untatamun da b'atamun rai"karki sake ki yadda ki kaini bango"Aikin banza kawai"ya fad'a A harzuk'e yana matsowa ya finciko hannunta guda "ta saki kuka tana fad'in mezaka mun sadeeq?"dama irin wannan wulak'ancin zakamun Agidan naka?"mitsssssuww! ke bakiga Abinda kikeyiba na rashin daidai"wlh wlh!! kinji na rantse kika kaini mak'ura zan miki Abinda zaki d'auka na tsaneki"zaki wuce muje nayi Alwallah kema kinayi nazo wajen sallah kiyi duk yadda nayi"kamar yaya?"bansaniba"iya sallar kikayi ne?"saidai nuna ke watace Amma baki iya ibada ba"sadeeq ni kake tozartawa haka?"banza yamata ya jata da k'arfi yanufi d'akin baccinsa da ita"yayi mugun d'aure fuska da suka shiga bath room d'in"yadako mata tsawa yana fad'in matsa daga can idan zaki kama ruwa ki kama"bbu musu ta matsa ta kama ruwan"bayan ta idar yafara Alwallah cikin nutsuwa tana hawaye tana binsa"bayan sun gama suka fito yace"taje ta d'akko hijab"tana kuka taje ta d'akko ta dawo Atare sukayi sallar"suna sallamewa zata tashi ya fincikota"murya bbu Alamar wasa yace"bansan meye yasaka baki bama Addini mahinmanci ba Arayuwarki suhan?"na lura duniya kawai kika sama gaba"dafashi zaki tsira"sbd haka zan koma yimiki bayanin yadda Akeyin sallah saiki gyara inda baki iyaba"tayi shiru tana share hawayen bak'in ciki"dan ta gama fahimtar sadeeq ya gano batasan komaiba game da ilimin Addini"iya saninta tun tana y'ar 5yrs tafara zuwa nusery skul"tanada 8 yrs ta fara zuwa islamiya"shima bata wani maida hankali "tanada 11 yrs aka kaita bourding skul daga nan tama manta da wata islamiya" koda tadawo hutu bata zuwa har ta kammala secondary school taci gaba da jami'a"saidai wasu Abubuwan da suka shafi Addini tana gani ta waya misali,A social media ko idan tana kallon TV"mommynta ma bata bama ilimin Addini mahinmanci ba saina boko.... sadeeq Lamid'o na lura da ita tunani takeyi, saidai bega laifinta sosaiba yafi ganin na iyayenta, sbd hakk'in sune su bata ilimin Addini su kuma bata tarbiya me kyau....bisa dole ya daure shiba malamiba yafara mata bayani da k'yar sbd rashin sabo"lokacin da suka gama bayanin isha'i tayi sai suka tashi ita tayi tata shi kuma yatafi masjeed.....koda yadawo bebi takan taba ya shiga wanka ,bayan yafito ya shirya cikin jallabiya ya shiga kitchen d'in yasmeen ya had'a coffee ya zauna a parlourn yana sha"yasara meyasa yake yawan tuna yasmeen dason jin muryarta?"uwa uba kuma son ya kusanceta ne Aransa "ya fahimci bama'a had'asu wajen ni'ima itada suhan nesa ba kusaba.....yana wannan tunanin kiran mohd ya shigo cikin wayarsa "ya tab'e baki sbd yasan gulmace ta saka yakira"muddin kuma yasan irin yadda suketa samun matsala da suhan dariya zai masa"d'agawa yayi yana fad'in mlm Akanme zaka takurani da kira bayan kasan Ina tare da madam?"daga d'ayan bangaren mohd yasaka dariyar shakkiyanci yace"wlh k'arya kakeyi fad'i gaskiya dai Angon daga baya yasha miya"yafad'a yana kecewa da dariya"sadeeq Lamid'o ya yanke wayar sbd yasan mgn ce mohd yasaki Abaibaice"Ida shanye coffee d'in yayi yana sauke Ajiyar zuciya gaba d'aya duk Abinda suhan ta masa d'azun daya kwanta da ita yana ransa"yana tunanin ya hangota tana sakkowa daga saman stars" dama baby kadawo shine baka nemeniba?"wai meyasa kake haka fisabilillahi?"sai kace wad'anda sukayi Auren dole"bbu lallashi da riritawa?"duk laifinkine suhan"batace komai ba tazo ta zauna gefensa ta kwantar da kanta Agefen kafad'arsa tana sakin kukan shagwab'a "yanzun ya Isa haka ki tashi muje mu kwanta"Amma d'akina zamu kwana"to nidai ka d'aukeni mana"bece komai ba ya d'auketa....baki dama nauyi sosai kamar yasmeen....kaga saukeni mlm tunda itace Aranka "k'in sauketa yayi yanufi d'akinsa da ita"sai d'aure fuska take ya Azata saman bed ya shiga bath room "be jimaba yafito ya rage hasken d'akin ya kunnah dum night"yana kallonta tana masa danne danne Awaya"ki Ajiye mun waya kiyi Addua ki kwanta"yafad'a yana hawowa saman bed d'in yaja pillow ya kwanta"ita kuwa bincike take masa ko zataga text ko Alamar sunyi waya da yasmeen"duk taga babu ko d'aya"sannan ta Ajiye ta cire rigar jikinta ta haye samansa"kasancewar bbu riga shima Ajikinsa saidai kawai yaji fatar jikinsu ta had'e"rintse Ido yayi yana son ya janyeta daga jikinsa Amma tak'i bashi damar hakan saima shafashi datakeyi"tuni yabiye mata"saidai tana ganin zai fara babban Aiki ta kama kukan k'irsa tana fad'in baby banfa warkeba" nidai muyi iya romance kawai"ni bana gajiya koda zamu kwana muna yinsa....tsaki sadeeq yaja yatureta da k'arfi daga jikinsa Afusace yace"kin isa ki kafamun doka Akan yadda zan kwanta dake?"ki rik'e Abinki bana so"bayan ke inada wata matar da bata tab'a yimun irin hakaba"koda zan kwana Ina kusantarta"ke kuwa har Allah ya isa kinmun sai kace wanda ya Aikata zina dake koya miki fyad'e "na baki minti 2 kiyi gaggawar fitarmun daga cikin d'aki ko ranki yafi nawa b'aci....✍️

wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
2/26/24, 14:09 - Ummu: ❤‍? *NIDA BARRISTER*❤‍?

*43&44*




*Littafin kud'i ne!*
......ganin yadda yake maganar cikin zafin zuciya da tsananin fusata yasaka suhan tsorata da yanayinsa"batace masa komai ba ta sauka daga saman bed d'in tafita batare data damuba"sadeeq kuwa fitarta batare data bashi hak'uri ba ko nuna bata kyautaba yakoma tun zura zuciyarsa"be tab'a zaton ko A mafarki zasuyi irin wannan zaman da suhan ba"kwana 2 kawai da zuwanta gidan tana neman haddasa masa ciwon zuciya"to dama yayi me wuyar "tunda yakoya mata wankan wajibi da Alwallah da sallah saura ita tasani"batun nuna mata buk'atarsa ya gama koda kuwa da kanta zatazo ta nemeshi.....sosai yake juye juye da sak'a da warwara Azuciyarsa "daga k'arshe ciwon mara yamasa sallama"da k'yar yayi bacci "sai gashi yayi mafarkin yana saduwa da yasmeen dason ranta tana jiyar dashi dad'i yanata ihu da sabbatu"hakan yasa ya farka cikin wani yanayi na nishad'i"ya kalli jikinsa duk ya b'aci, gashi yamakara sallar Asuba"hakan yasaka ya sakko daga saman bed d'in ya shiga bath room "bayan yafito yayi sallah ya shirya cikin suit farare yabar gidan.....Asashen suhan kuwa itama tasha Alwashin bazata koma zuwa d'akinsa balle har yamata wulak'anci koya gaya mata bak'ar mgn"saita cigaba da harkan gabanta"koda safe sai wajen k'arfe 9 tayi sallah bayan ta fito daga wanka tayi break fast tabi lafiyar kujerah ta hau online, batare data damu da sadeeq yatashi yayi break ko kuwa fita yayi ba"shi kuwa yana can yana sabgoginsa har bayason tunawa da suhan"sai yamma yanufo gidan"sbd yayi lunch a wani restorant"kuma mohd yakirashi kan zasu zo ,yasanar masa baya gida"shi kuwa mohd murmushi kawai yayi sbd yasan suhan tafara nata Aikin"dama duk wanda yasiyi rariya saita zubda masa ruwa"kai tsaye sashensu mama yanufa"babu kowa a parlourn sai me Aiki datake gyarawa"zarah kuma tana skul sai yamma zata dawo"yasmeen kuwa yau tun k'arfe ukku tadawo daga skul"ta sami sak'on mama dake cikin kula wai ta cinye tas"tana dubawa taga dahuwar y'an shila ne da sukaji magunguna"daurewa kawai tayi ta cinye ta shanye roman kamar yadda mama ta sanarwa me Aikinta ta fad'a mata"bayan taci tayi sallar la'asar ta shiga wanka"koda ta fito gefen bed ta zauna tana shafa"Ahaka sadeeq Lamid'o ya shigo cikin bed room d'in da sallama cikin taushin muryansa me ban sha'awa "gabanta yafad'i! Atake dukta daburce"gashi k'aramin towel ne Ajikinta "da sauri ta mik'e tsaye da nufin ta shige bath room" yayi saurin shan gabanta fuska bbu walwala yace"wai dodo kika mayar dani kome yasmeen??da kin ganni kike guduwa ko d'aure fuska? k'in mgn tayi saidai fuskarta bbu walwala "ya kalleta Ahankali yace"baki jimaba a skul yau?"uhmm"jeki zauna kiyi shafanki"nidai ka fita mana"yayi shiru yanata kallon lumtsuma luntsuman cinyoyinta yana tuna mafarkinsa da ita d'azun "wai mlm lafiya zaka wani dinga kallonah kamar wacce taci maka bashi?"d'an girgiza kanta yayi yana ware idonsa yace"tabbas kin cimun bashi my princess kuma very soon zaki biyashi"sosai tayi mamaki"tana tunanin kodai to yafara sonta ne? tunda yanzun sai sake mata

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login