Showing 9001 words to 12000 words out of 85260 words

Chapter 4 - _NIDA_BARRISTER_SADEEQ_Complete

04 Apr 2025

7413

Abincin nan "muna godiya k'warai da gaske"irin wannan kayan dad'i haka....wani irin kallo irin na zamu had'u dakai sadeeq Lamid'o yajefesa dashi"shi kuwa nunawa yayi bema san yana yiba"saiya mik'e tsaye yana kallon sa yace"Abokinah bara na baku waje tunda baka son yimata mgn Agabana"yana fad'in hakan yafita......soron ya d'auki shiru,ita kanta a sunkuye, k'irjinta nata bugawa sbd tsoro da fargaba"shi kuma yana danna waya"kallo bata isheshiba"har yanzun kuma be kalli fuskartaba" jin shirun yayi yawa yasaka ta dago Ahankali ta d'an kalli gefen dayake zaune da idanuwanta ta bud'e baki cikin muryarta me taushi da nutsuwa tace"Ina wuni?"yatsina fuska yayi yak'i yin mgn "Ina wuni?"ta koma furtawa Akaro na biyu "gajeran tsaki yaja"gabanta ya fad'i tabishi da kallo "sai Akayi sa'a shima ya d'ago kansa"sai suka had'a Ido "k'irjinsa yabuga!ita kuma gabanta yafad'i "tayi hanzarin kawar da kanta gefe fuskarta babu walwala"saidai itama tayi mamakin kyawunsa da had'uwarsa "Uwa Uba kuma daddad'an k'amshin turarensa daya tsaya mata Azuciya....saidai taji shakkun irin mugun kallon daya watso mata" sadeeq kuwa kallon second 3 yamata ta d'auke kanta ya tab'e baki yana sauke numfashi cikin cool voice d'insa yace"bana buk'atar gaisuwar taki"meyasa tun farko dakika shigo baki gaisheniba?dukda koda kin gaisheni d'in bazaki burgeni ba"hakama Ake gaida mutane babu ladabi ko?...."sbd kina tak'ama kega Amarya ko?"uhmm! sannu kinjiko?"me kake nufi?"bansani ba "daga yau na koma mgn kina tambayata zaki gane kuranki"stupid kawai"innalillahi wa inna ilaihir raju'un! wane irin mutum ne wannan ni yasmeen?"ta tambayi kanta"saidai zuciyarta ta dau zafi"dukda tasan ba kyau miji na fad'a kana fad'a saita girgiza kanta tace" banyi zaton hakan daga garekaba"Akwai hadisin monzon Allah S W A daya ke cewa" wanda yabada gaskiya da Allah da ranar lahira ya fad'i Alkhairi ko yayi shiru"inaso ka sani umarnin mahaifina nabi shiyasa harka kasance miji Agareni"bayan haka dabaka ganniba balle harka wulak'antani....ta Ida maganar kuka na sub'uce mata"sadeeq yaja tsaki yana kuma dana sanin Abinda yayi sbd gudun kar babanta ya shigo yagani kota sanar masa"Amma dayake d'an renin wayone"sai yaja tsaki yana fad'in wlh ko kimun shiru kona fashe miki bakin dakike ma mutane kuka"kin Isa kimun rashin kunya ne?"yafad'a cikin tsawa yana matsowa gefenta"da sauri ta matsa tana fad'in dan Allah kayi hak'uri wlh nadena"ya tab'e baki ya zauna yana jin kamar ya rufeta da duka"yana kallon hijab d'in jikinta yakoma Jan tsaki Aransa yace"sai kace wani abu gareta da zata b'oye"kina jina?"uhmm"kika sake kika sanarwa wani Abinda yafaru wlh sai kin sani"batun fita bance kije gidan uban kowaba sai idan nine nace kije"gayan mgn kuma bazance ki denaba zakizo har inda nake"in bacin haukanki Anfada miki na dace dake ne?"ki rubuta ki Ajiye bazan tab'a sonkiba"kuma inada muradin raina da kikayi sanadin k'in shigowarta hannuna "Amma very soon zata shigo tanan zaki gane matsayinki name Aikinta yasaka kikayi gigin Aure mata miji"yana fad'in hakan yaja tsaki yamik'e tsaye"uhmm Allah yaka mata kaji tsoro ba mutum ba" batun fita kuma idan yazama.....shiru tayi sbd tunkarotan da yayi ta rintse Ido jikinta na b'ari"yaja tsaki Adaidai lokacin da mohd ya shigo cikin soron....da kallo yabisu one by one"saidai yadda yaga yasmeen tayi k'asa da kanta shi kuma yanata cin magani yatabbar bakak'en maganganu masu zafi ya gaya mata"beko kallesa ba yace"yasmeen zamuje muyi sallar la'asar sai mudawo muyi sallama ko Akwai Abinda kike buk'ata ne??"k'ok'arin b'oye yanayinta tayi batare data d'ago kanta ba tace"bana buk'atar komai"shiru yayi domin yadda yaji muryarta ya tabbatar da kuka sadeeq yasakata"saiya daure yace"kinada waya ne?"ah ah"okay bara muje ga kayan nan ki mayar mun gode"daga haka ya Ajiye kayan beko kalli gefen da sadeeq yakeba yafita yana tunanin wace irin zuciya ce da sadeeq?"wani irin tausayin yasmeen yaji"yaso Ace tanada zafi kodan sbd halin sadeeq Lamid'o saidai yalura tanada sanyin hali"yana tsaye gefen motar sadeeq ya iso yanata Harare Harare be tankasaba suka wuce masjeed Ak'afa "suna fitowa mohd bebi takan saba yanufi bakin titi"kai tsaye wani shago da ake siyar da wayoyi sabbi da second hand da sim card yatsaya"waya me kyau sabuwa k'irar spark 10 yasiyama yasmeen da sabon layi"bayan ya sallamesu yanufo gidan"sadeeq na zaune saman mota yana waya da wani mutum"kallo be isheshiba ya wuce soron.... yasmeen kuwa mohd na fita sadeeq yaja tsaki shima yanufota yana fad'in maimaita mun Abinda kika fad'a?"wai meyasa dukda masifa yakemun Amma muryansa da dad'i ne?"ta fad'a Azuciyarta....da sauri ta d'ago kanta jikinta na kirma sbd ganinsa dab da ita yana binta da wani irin kallo yana huci"da sauri tafara k'ok'arin ja da baya"yayi hanzarin take mata k'afa guda"tasaki k'aramin kuka tana yarfe hannunta guda sbd Azabar zafin dataji....zaki koma mgn Ina mgn?"yafad'a cikin isah yana hura hanci"kasa mgn tayi sai kanta datake girgizawa da sauri"yaja tsaki ya janye k'afarsa ya fita"kwashe kayan tayi ta koma cikin gidan da k'yar tana d'angyasa k'afar"tana ganin lami ta fashe da kuka tana fad'in lami bazan iyaba gaskiya! idan baba yadawo zan sanar masa "zan iya jure komai Amma banda wulak'anci lami"kinga yadda yatasani Agaba yana mun masifa?kamar zai dokeni"wlh ni tsoronsa ma nakeji"kinga wanke fuskarki muje d'aki muyi mgn kar baba ya shigo"batayi mgn ba ta wuce wajen da suke Ajiye ruwa ta wanke fuskarta suka shiga d'akin yasmeen d'in "lami na binta da kallon tausayi tace"ba farar d'aya ba Ake samun nassara Arayuwa ba k'awata, dole sai Anyi hak'uri da ganin jinkiri"ni kaina kallo d'aya na masa na fahimci zaiyi girman kai"saidai wannan Aganina bata kai matsalar da zaki gayawa baba sbd kinsan yanada hawan jini"kuma mutuncin mahaifinsa zaki duba"koda rabuwa zakuyi yasmeen inhar zaku rabu bayan kin kammala karatun dakike da buri da sauk'i"balle bana miki fatan rabuwa da mutum kamar wannan"lami kenan! duk kyau,ko dukiya ko mulki idan babu hali basuda Amfani "dana zauna da wanda zai wulak'antani me tarin dukiya, gara na zauna da wanda koda zaiyi garuwane yabani in har zai mutuntani"tabbas inada burin cigaba da karatu Aduniya"inhar zai zamemun Alkhairi kamar yadda nake yawan Addua"naji dad'in shawarki lami"sai yanzun na tuno da Alkhairin mahaifinsa"banaso nayi Aure da wata manufa Araina nafiso nayishi da zuciya guda"zan dage da Addu'a kamar yadda baba kemun"yauwa hakan shine daidai"kinga kuma dama kince Agidansu zaku zauna bana zaton zai iya cutar dake"kedai ki d'auki shawarwarin da ummanah ta baki"kuma in sha Allah nima bazan sanarwa da kowa komai ba..... yasmeen na k'ok'arin mgn sukaji knocking"ko waye kuma?"inaga sune sbd dama masallaci Abokinsa yace zasuje"to kije mana"gaskiya wannan Abokin nasa yanada kirki sosai"hakane lami bara naje"daga haka ta fita ta nufi soron"mohd na tsaye ya Amsa sallamar data masa cikin tausayawa"ya kalli idanuwanta ya kauda kai ransa na bashi taci kuka"ledar hannunsa yamik'a mata yana fad'in gashi wayace yasmeen kisaka chargy"sannan Akwai takarda na rubuta number d'ina da sunana saita sarah idan kin bud'e wayar kin kirani"dan Allah kayi hak'uri kabarshi yaya mohd"ah ah yasmeen ki Amsa mana indai da gaske ni yayankine"kuma sadeeq ne yasiya miki ba nib....da sauri ta girgiza kanta tace"bana son duk Abinda zai fito daga hannunsa"kiyi hakuri dan Allah yasmeen ga wanda be fahimci halayen Lamid'o ba zai masa fassara daban daban"tabbas nine na siya "kuma tanada Amfani gareki wayar damu gaba d'aya"shawarata dake shine kiyi hak'uri dan Allah komai zai wuce wata ran"banaso kisanarwa da baba komai sai Alkhairi"kuma sannu a hankali sadeeq zai dena miki hakan"kanta Ak'asa ta Amsa tana masa godiya"yayi murmushi yace"karki damu fatana shine ki shigo cikin gidan Abokinah da zuciya guda da niyar zaman Aure kikazo yi"zaman Aure kuma kinsan ibadane"karki damu da wasu kalamansa babu Abinda zai miki"batace komai ba tayi dai shiru"yauwa batun kud'in hidimar da zakuyi keda friends naki dubu d'ari nawa kuke bukatane ??"da mamaki tace"dubu d'ari nawa?"Eh ko sun kai million ne?"tayi d'an murmushi tana fad'in ah ah bama buk'atar ko sisi sbd babu Abinda zamuyi da kud'in"hakanma mungode Allah yatsare hanya"da matuk'ar mamaki mohd ya Amsa da Ameen yamata godiya yana fita"lallai tun kafin tafiyar tayi nisa yatabbar da yasmeen mace ce ta gari me gudun duniya da Abinda ke cikinta"Atake yatuna lokacin da suhan tayi bath day Millon 5 tacema sadeeq yabata zasuyi party itada k'awayenta"in bacin yamasa mgn yabata million 2"hakan ba daidai bane tun kafin ya Aureta zai shagwab'a ta da kashe mak'udan manyan kud'ad'e irin haka" da bemasa mgn ba million 5 d'in zai bata.... sadeeq na ganinsa yatab'e baki yana drowa daga saman motar yace"na d'auka k'ilan kwana zakayi a soron?"idanma k'ayata ta kamaka to meye zaka mun??"baka canka daidai ba"yasmeen bata cikin irin wa'annan matan"wanda Ayanzun ba lallai ka ganeba hakan ba"k'ilan saika had'a wuta da ruwa sannan zaka gane.....sosai sadeeq ke k:ok'arin fassara kalaman mohd Aransa saidai yakasa"saiya tab'e baki yana d'age kafad'a irin ko Ajikinsa d'in nan ya bud'e motar ya shiga"tunda suka shiga motar har suka iso gida Anata sallar magrib mohd be tanka saba"sbd haushinsa yakeji"driver na gama parking yafito yanufi wajen motarsa ya bud'e yashiga"sadeeq yaja tsaki yace"kayi ka gama indai sbd wannan k'azamar yarinyar ne"yana fad'in hakan ya nufi side nasa ta k'ofar baya"Agaggauce yayi wanka da sallar magrib yanufi masjeed yayi isha'i"yana idarwa yanufo cikin gidan sbd wata iriyar yunwa ke damunsa rabonsa da Abinci tun break fast d'in safe"tun kafin ya iso cikin parlourn yaji surutun y'an gidan nasu"ya yatsina fuska ya shigo fuska Ad'aure"tuni su moon suka nutsu suna gaishesa be Amsaba ya kalli Anty dake zaune tanata wani shan k'amshi su salma da hafsat na gefenta zaune" sadeeq sai yanzun kadawo ne daga wajenta?"cewar salma uhmm"Anty sannunku da gida"yafad'a kamar Ammasa dole"kaine keda sannu kaida kaje k'auye "wai sadeeq dan Allah me ka gani jikin y'ar k'auye ne?"cewar hafsat tana jan tsaki"mama dake kitchen ta fito tana fad'in Abinda namiji ke gani jikin mace shine yagani"shashashar banza "maza ku tashi ku koma gidajen mazajenku"yanzun dan Allah sbd tayi mgn mama kike korarmu?"muna ji muna gani ba'a yi shawara damuba d'an uwanmu zai kwaso mana gayyar tsiya"ga suhan daya dace da ita"yarinya me aji y'ar babban gida"saiya kwaso mana y'ar mlm taje ta mallakesa"sadeeq dai tab'e baki yayi ya wuce dining area"mama kuwa kallonsu tayi batayi mgn ba ta wuce d'aki "hakan yasaka suka biyota Anty ta raka bayansu da harara"tare dashan Alwashin saita sanarwa mahaifiyar suhan sbd k'awarta ce.... Ashe bakuda mutunci salma?"gaban kishiyata kuke wannan rashin wayon?"wato ku Abin duniya shine gabanku ba mutunciba"to yana sonta Ahaka "ku fita daga idona na rufe tunda wuri ko kuwa wlh ranku yab'aci"karku sake ku yadda Alh yaji kuna irin wannan maganar banzan"maza ku tashi ku tafi gidajenku"kowace tayi k'asa da kai tana bama uwar hak'uri"saidai a zuciyarsu basusan Auren.....
kwana 2 da faruwar hakan mohd yayi bala'in daukema sadeeq kai"ga Bilal lamis daya kama ya rufe ya gudu"wanda Ana zaton daga cikin ma'aikatan wasu suka bashi hanyar guduwa yabiyasi kud'i"Abin tashin hankali ya gudu washe gari yayima k'aramar yarinya fyad'e"yanzun haka sadeeq yaje wajen iyayen yarinyar dake gadon Asibiti ya musu tambayoyi da ita kanta yarinyar sannan yabasu umarnin suyi k'ara shine zai shige musu gaba"yakuma sha Alwashin sai yayi sanadin dayakai bilal mak'argama....Ayau friday Lamid'o na zaune a office nashi suna mgn da wasu maza guda biyu"yasha gayunsa cikin k'ananun kayan da sukayi matuk'ar haska choco skin nashi"gaba d'aya beda walwala sbd wannan Aure "daurewa kawai yakeyi...suhan ta turo k'ofar A haukace ta shigo babu ko sallama"idanuwanta sunyi jajir Alamar taci uban kuka ta k'oshi"ga wuk'a sabuwa dal Ahannunta.....k'irjin sadeeq yabuga! yabita da kallo Atake ransa yabashi taji labarin wannan kaddararran Auren"wanda kullum da b'acin ran Auren yake tashi ya kuma tashi dashi.....baby ni zaka ciwa Amana?inane gidansu y'ar iskar yarinyar koni ko ita wlh saidai kowa yarasa"ta kare maganar tana kurma wani uban ihu tana nuna masa wuk'ar"gaba d'aya mutanan dake zaune suka bita da kallo kamar TV.....โœ๏ธ
wannan book d'in na kudine

regular grp 300
vip grp 1000
special group 2k wato 3pages in a day

zaku biya kud'in ku ta wannan acc number๐Ÿ‘‰2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
kituro shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

300 kawai ake turo kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne

banason transfer d'in kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kiraโ?

y'an nijar ku tuntub'i wannan number ๐Ÿ‘‰ +227 88 01 90 50
normal grp 500f
vip grp 1000f
special grp 2000f

dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biya ba
2/26/24, 14:08 - Ummu: ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ

โคโ€๐Ÿ”? NIDA BARRISTER SADEEQ โคโ€๐Ÿ”?

๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ



Story &written by
mommyn fareesa

Last free page9&10 ๐Ÿ™Œ

......wata rikitacciyar tsawa sadeeq Lamid'o yadaka mata yana zaro mata fararen idanuwansa da sukayi jajir lokaci guda ya nunata da yatsa yace"Are you mad?"Eh" indai Akanka ne na yarda banida hankali sadeeq "ya kakeso nayi da raina ne?"ka fad'amun da saka hannunka aka kullah wannan shegen Auren ko kuwa? ta k'are maganar tana sakin wani irin malalacin kuka...shout up suhan! ya katseta cikin zafin rai yana mik'ewa tsaye murya babu Alamar wasa yace"get out of my office now! yak'are maganar yana nuna mata k'ofar fita"yayinda yakejin kunyar mutanan dake zaune suna kallonsu.....ni kake kora sadeeq?"doguwar tsuka yaja ya matso ya fisgi hannunta suka fito waje"tun kafin tayi mgn taji saukar lafiyayyan mari"ta dafe kuncinta tana binsa da kallo with a very chock tana girgiza kanta hawaye na tsiyaya saman fuskarta"yaja tsaki yana huci ya kauda kansa"uffan batace ba saidai kawai tayi k'ok'arin barin wajen....sai kuma yaga kamar be mata Adalciba"da sauri ya rik'e hannunta guda yana fad'in suhan meyasa kin kasa fahimtar halayena ne?"batayi mgn ba sai juyowa datayi ta rungumesa tana rushewa da sabon kuka"Ina sonka sadeeq! bazan gaji da sanar maka da hakan ba"kaima kasan dole nadamu da wannan rikitaccen tashin hankalin danaji tunda aka sanar da mugun labarin An Aura maka wata banza"pls kasanar mun kana sonta ko kuwa??....saida ya janyeta daga jikinsa batare daya kalletaba yace"banida wannan Amsar"and last one karki koma zuwamin office da irin wa'annan maganganun"sanin kankine bazan k'i bin umarnin iyayena ba sbd ke"idan kinyi hak'uri bayan na Aureki zan saketa"ta rintse Ido tana sauke Ajiyar zuciya cikin muryarta data shak'e wacce ke nuna Alamar taci kuka ta gaji tace"pls baby kamun Alk'awari bazakayi sex da itaba..... mitsssssuww ! yaja doguwar tsuka had'e da binta da kallon bakida hankali" yana yatsina fuska yajuya yakoma ciki batare daya k'ara cewa komai ba"sbd Aganinsa ta gama dashi datayi zaton zai iya had'a shimfid'a da yasmeen....suhan ta sauke Ajiyar zuciya tana juyowa suka had'a Ido da mohd daya iso wajen yaga komai Akan idonsa dg nesa, saidai bejin me suke fad'a"yana sanye da kakinsa na y'an sanda"ba k'aramin kyau suka masa ba"kallon ukku saura kwata suhan ta jefesa dashi taja tsaki ta wuce sbd ranta yabata dashi aka had'a baki aka kullah wannan shegen Auren"danta jima da fahimtar mohd baya san Alak'arta da Lamid'o"mohd kuwa yaji zafin Abinda ta masa"ya k'yaleta ne kawai sbd sadeeq Lamid'o"bayan haka da wlh saiya rufeta yaji dalilin da zata masa kallon banza harda tsaki"Afusace ya nufi cikin office d'in"yana k'ok'arin shiga b'akin dake ciki suka fito.... sadeeq kuwa cikin bad mood yashigo office d'in yana jin tsananin k'in yasmeen Azuciyarsa sbd itace sanadin komai "fuskarsa babu walwala ya zauna kan kujerah tana juyawa dashi"kusan second 5 kafin da k'yar ya iya cewa"pls zaku iya tafiya Anjima zan nemeku"daga haka ya d'auki Nokia d'insa dake ringing "wacce yawanci duk idan aka kirashi da wannan layin to mutanansa ne dake son yataimaka musu wajen sheria"d'auka yayi beyi mgn ba"daga d'ayan bangaren yasmeen dataji Alamar ya d'auka cikin tsananin fargaba da bugawar zuciya tayi masa sallama Ahankali kafin murya na rawa tace"nice yasmeen! damaaaa....dama dan Allah zan je gidan su....wata doguwar tsuka yaja cikin zafin rai yake fad'in uban waye yabaki contact nawa har yace"ki kirani??to bari kiji! babu inda zakije"ko nan da k'ofar gida kika fita ban yafe ba"shashasha kawai"da rigimar da suhan kemun zanji koda katsalandan d'in da kikemun?"wlh wlh wlh!!! kinji na rantse sai kinsan kinshiga sabgata"badai kawoki za'a yiba....d'it yasmeen ta yanke wayar"da wani irin mugun mamaki ya kalli wayar yana fad'in ni yarinyar nan zata kashema waya?"ko suhan da keda Aji nike riganta kashe waya saike zaki kashemun"dole gobe naje har k'auyen nayi maganin villager girl d'in nan"yafad'a yana hargitsa suman kansa dake da uban laushi tana d'aukar ido...uhmm hmm! mohd daya shigo yana tsaye yana kallon sa yayi gyaran murya"d'ago kansa yayi ya kallesa"Atake ya koma had'e rai yana cije baki ya kauda kansa"mohd ya d'age kafad'a yana fad'in komai na duniya Ahankali Ake binsa, kuma A d'aukesa ta sauk'i sai yazo da sauk'i "dukda nasan baka cikin mazan dake tab'a matan daba muharraman suba Amma yau suhan ta rinjayeka harda rungumeka tayi"ka manta manzon Allah S W A yace"daka tab'a matar daba takaba gara kasaka hannuwanka cikin garwashin wuta zaifi maka sauk'i??to bama wannan ba tamun kallon banza tajamun tsaki ta wuce"akan me,mena mata?sanin kankane ba'a yi macen data Isa tamun hakanba na k'yaleta "garama ka sanar mata tunda wuri ta kama kanta ta fita hanyata ko kuwa tayi kwana abayan kanta ba matsalata bace"idan kuma tana gadara da dukiyar mahaifinta to babu wanda yafi k'arfin hukuma"yasmeen kuma da kaketa yima fad'a cikin tozarci, nine nan na bata number naka jiya sbd ta kirani tana so ta fita saina bata nace ta tambayeka"wlh wlh Lamid'o!! Ina jiye maka ranar da zakayi nadamar irin wulak'ancin da kakema yarinyar nan "badai Akan suhan kake hakan ba ?uhmm gaka gata nan"da sannu za'a yi walk'iya"kuma ba'a sanin abu nada guarantee kobe dashi sai Anyi Amfani dashi"nazo ne muyi mgn sbd bilal lamis Anata samun k'orafe k'orafe ga Al'umma game dashi "saidai na fahimci bakada lokacina"duk sadda kayi lokacin nawa ka nemeni daga baya"daga haka yajuya yafita daga cikin office d'in, sbd yasan ko k'asa da sama zasu had'u Lamid'o dayakeji da zafin kai bazai tankashi ba.....tunda sadeeq ya kalli mohd sau guda ya maida hankalinsa wajen danna waya saidai yana jin kalamansa"yakai kuma k'ololuwa wajen fusata da b'acin rai dajin kalamansa"yasha Alwashin shida mohd har Abada "babban kuskuran da mohd zaiyi shine ya rufe masa suhan"hmmm! da Anyi d'an k'aramin yak'i "ya furta Afili yana mik'ewa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login