Showing 51001 words to 54000 words out of 85260 words
fuska yakeyi babu tsawa balle harara.....gulma dai bbu kyau "sai kuma aka cemaka zancenka nakeyi?"fad'i gaskiya dai"dama nazo ki sanarmun ko Akwai Abinda kike buk'ata ne?"bana buk'atar komai ni"shikenan yaushe zaki koma gidanki?"ni banida wani gida"okay to shikenan zan nuna miki kinada gidan kuwa"yafad'a yana tunkarota"taja da baya tana fad'in karka tab'ani yaya sadeeq bana so! tunda baka sami yadda kakeso wajen taba dole ai kazo wajen yasmeen shara y'ar k'auye wacce bata wayeba ko?"sai kuma ta fashe da kuka....kinga pls mudena wannan maganar ki d'auka komai ya wuce yasmeen bbu wanda baya kuskure"ni babu Abinda zan miki ,bawai kuma sbd suhan ta gaza daniba nazo"idan bakya buk'atar zuwan nawa shikenan zan dena zuwa"daga haka ya juya yafita zuciyarsa kamar zata fashe"zafi biyu gana suhan gana yasmeen"lallai duk wanda yatara ma kansa mata tashi ta samesa"yana wannan tunanin ya lura da Anty salma da hafsat dake zaune a parlourn suna gaisawa da Anty"suna ganinsa suka kama murmushi suna fad'in Ango Ango !! fuska bbu yabo bbu fallasa yad'an zauna suka gaisa"kafin Anty salma tace"sashen naku zakaje ne?"uhmm"okay muje mu gaisa da Amarya suhan"saida yaji gabansa yafad'i"Amma beyi mgn ba ya mik'e tsaye suka biyo bayansa suka nufi sashen"tun suna hawa stairs sadeeq Lamid'o dasu Anty salma ke jiyo shewa da surutun k'awayen suhan "sun k'ure volume d'in home theaters suna jin wakok'in music"wani iri yaji Azuciyarsa"yadai dake ne kawai,kuma yabisu zuwa saman ne sbd Azatonsa idan kan idonsane zata masu tarban mutunci....shi dake a gaba beyi sallama ba sbd ko yayi baza sujiba"sai su Anty salma ne keta kwarara sallama"k'amshin turarensa da suhan ta shak'a yasaka k'irjinta yabuga! ta kalli bakin k'ofar shigowa cikin parlourn da sauri"shine daga gaba yayi tsaye fuskarsa bbu Alamar rahama acikinta"suna had'a Ido dashi yabita da wani irin mugun kallon data kasa fassarashi na gargad'ine kona tsana?"da sauri ta d'auki remote ta rage volume tana yamtsa fuska had'e da fad'in baby sai yanzun fisabilillahi zaka dawo?"banza yamata yana dai tsaye su Anty salma suka zauna batare da Ance su zauna ba"k'awayen suhan su 4 suka fara gaidashi"be Amsaba saidai ita dayake bi da wani irin razanannan kallo"yana kallon center table da aka jera musu Abinciccika da lemuka da namomi, sunci sun d'an rage wani" sosai Anty salma da hafsat sukayi mamakin suhan datak'i tankasu"saima bin k'awayen nata tayi suka fita da Alama rakkiya zata musu"shi kuwa sadeeq ya d'auka ko saita dawo daga rakkiyar tazu zatazo su gaisa dasu Anty salmar"wanda yana lura dasu jikinsu yayi sanyi "Anty bara na sauka k'asan ni"yafad'a yana mik'ewa tsaye Adaidai lokacin talatuwa ta fito daga kitchen "tayi saurin duk'awa ta gaisheshi"be Amsaba sbd tsanarta dayaji sakamakon jiya tasanarwa suhan yana rik'e da yasmeen "fuska a gimtse yace"jeki ka musu drinks da Abinci da duk Abinda yadace"jikinta na kirma ta Amsa dato ta wuce kitchen shi kuma ya sakko k'asan Adaidai lokacin kuma suhan ta rufe k'ofar parlourn sbd sun fita"tana juyowa suka had'a Ido dashi"ta d'aure fuska kamar yadda ya d'aure tasa "ganin zata wucesa yasaka ya tsaida ita gun cewa kin manta kinada bak'i ne?"suna Ina su bak'in?"ta fad'a tana yatsina fuska"yaja tsaki tare da cewa"karki rainamun hankali su Anty salma d'inne baki ganiba"oh wai danginka kake nufi?"daga zuwan nawa kwana 3 kacal"sbd kwad'ayi shine zasu kwaso jiki su wani kama zuwa min gida "ko sun manta da sharad'in da dangina suka sanar musu ne?"idan sun manta bara ni naje na musu "kana ji friends d'ina na gaisheka ka musu banza ni Akanme zan gaida makwad'aitan y'an uwan...... gigitaccen marin daya d'auketa dashi yasaka ta kasa k'arasa zancenta "da wani irin shock ta dafe kuncinta tana sakin wata gigitacciyar k'ara "yana huci ya matso gabanta yaturata da k'arfi yana fad'in ke k'aramar marar kunya ki iya bakinki wlh"Arzik'in mu ba haye bane gado ne"family nah sunfi k'arfin zuwa wani wajen suyi kwad'ayi saidai Azo wajensu Ayi"kuma gidan k'aninsu sunfi k'arfin suzo suyi kwad'ayi "sbd sun kamiki ziyara sbd bakida mutunci zaki musu haka"wawuya marar tarbiya kawai"inda har kin samu tarbiya me kyau dangin miji Abin ja Ajikine a riritasu ba'a wulak'anta suba ko'a d'aga musu kai"duk ranar da wani nawa yakoma zuwa gidan nan kika masa irin wannan kalamin saina yanke miki baki stupid kawai"yak'are maganar yana jan tsaki har yakai bakin k'ofar d'akinsa"ya juyo yaga tana uban kuka zata hau saman"yayi saurin dakatar da ita gun cewa"me Aiki guda nace kibari ita zanbiya gudar kuwa idan kinji bazaki iya bin umarninaba saiki biyata da kanki ta cigaba da miki Aikin"daga k'arshe duk ranar dana koma ganin wasu jakunan k'awayenki Agidan nan wlh saina musu wulak'anci dabaki zato....ka saka niya idan zaka iya! mugu Azzalimi"bazan fasa ce musu makwad'aita ba k akasheni idan zaka iya"an fad'a maka zama dakai dole ne?"idan bazaka iyaba ka sallameni mana sai wata tsiyar"kuma wlh saika san ka mareni"mitsssssuww I hate you suhan! yana fad'in hakan ya bud'e k'ofar d'akinsa ya shiga ya fad'a saman bed kamar wani k'aramin yaro....nayi nadamar Aurenki suhan"me hakan ke nufi?? yafad'a cikin wani yanayi yana dafe saitin zuciyarsa dake wani irin mugun bugawa kamar zata fasa k'irjinsa ta fito....cikin k'unar rai suhan ta shigo cikin parlourn, su Anty salma na zaune suna cin Abinci saidai yadda sukaga ta shigo fuska da idanuwanta sunyi jajir saida gabansu yafad'i "lafiya dai suhan?"bansaniba! kutashi ku barmin parlou makwad'aita kawai"Angama hidimar biki shine zaku kwaso jiki ku kama zuwamin gida"k'aryar banza da wofi "kukace wannan y'ar iskan rabuwa zaiyi da ita Ashe k'arya kukeyi?? suhan mune ke miki k'arya?"cewar salma da wani irin mugun mamaki"hafsat kuwa mik'ewa tsaye tayi tana huci tace"ke banza y'ar iska ko sadeeq be isa ya kallemuba yace"muna k'arya balle ke"ke har kinada Abinda zamuzo muyi kwad'ayi Akansa"d'an uwanmu kike Aure ,gidansa mukazo bana kiba"ko an fad'a miki bamusan uban naki b'arawon gwabnati bane?"oh hakama zakuce?"to wlh nafiku hauka"k'arya nace kunyi ko bakuyi bane?"wlh sai kunsan kunyi sanadin da sadeeq ya mareni....k'yaleta sukayi suka mik'e tsaye ransu Ab'ace sukabar parlourn.... Awannan rana sadeeq yayisa cikin tsananin b'acin rai da damuwa"in bacin gudun Abinda zaije yadawo da tuni yasaki suhan"ji yakeyi bbu digon sonta Aransa ko kad'an saidai tsananin tsanarta....
*bayan kwana ukku*
kimanin kwana shidda kenan da zuwan suhan gidan"daga ita har sadeeq Lamid'o kowa yagane kuransa game da d'an uwansa"yayi mamakin yana fushi da ita tsawon kwana3 batazo bashi hak'uri ba kota nuna tadamu"hidimar gabanta takeyi itada masu Aikinta sbd bata sallami me yimata girkin ba"tunda sadeeq yakoreta daga d'akinsa bata koma gigin zuwa"bbu ruwanta dashi saiya zama dole take tankashi"shima kuma saiya sha mata k'amshi yake Amsa zancenta"daga ranar datazo gidan zuwa yau har yayi y'ar fuska sbd damuwa da b'acin rai"bashida wani Aiki sai zama yayi tunanin yasmeen"sbd ba k'aramin kewarta yayi sosai ba"dukda yana fushi da ita sbd maganar data gaya masa kwana 3 da suka wuce"kuma rabonsa daya sakata Ido kenan"sbd yasha Alwashin bazata koma ganinsa ba tunda batason ganinsa....Asafiyar yau satday wanda ranar monday suhan zata fara zuwa wajen Aikinta "tun bayan sadeeq ya fito daga masallaci yanufi sashen su mama"directly parkon Abba yanufa"yana zaune yana kallon news na k'arfe 6"har k'asa sadeeq yaduk'a suka gaisa"shiru nad'an wani lokacin yaratsa"Abba yadubesa yana d'an murmushi yace"baba nah yaya dai kayi shiru??"dama Abba...sai yayi shiru"Ina jinka" wai mama ce tak'i barin yasmeen ta koma"dan Allah Abba tadawo d'akinta tunda dai tasami lafiya...ya kare maganar cikin fargaba...ko jiya da dare saida na mata maganar zaman me yasmeen keyi har yanzun bata koma?"sai cewa tayi cikin satin nan zata koma"dama kuma inaso na maka maganar"sbd haka zan sanarwa maman taku yau da dare ta koma d'akinta"saidai inaso kaji tsoron Allah kayi Adalci tsakaninsu "ka bama kowa hakk'in ta"bana son fitinah "na kuma san halin yasmeen tanada hankali da sanin yaka mata"sbd haka ka zama jajirtacce Agidan ka" in sha Allah Abba na gode sosai "yak'are maganar yana tunanin tabbas baza'a sami matsala a bangaren yasmeen ba saidai b'angaren suhan"kuma itama jan ido zai mata "Ayanzun yaga banbance banbance tsakanin yasmeen da suhan"da wannan tunanin sukayi sallama da Abba yanufi sashensu "da kansa ya gyarama yasmeen bed room d'inta da parlourn ta, sannan yakira zarah ta waya tazo tafara yimata gyare gyare a kitchen"yarasa meyasa yau yake jinsa cikin farin ciki....da yamma mama ta shigo cikin d'akin su zarah tasami yasmeen zaune tana chats da k'awarta lami "saidai tana ganin maman ta Ajiye wayar tana murmushi tace mama ko Akwai wani Aikin dazan miki ne?"Allah sarki bbu yasmeen "d'azun da safe Abbanku keta mun fad'a wai nak'i barinki ki koma gidanki...to nabashi hak'uri "shi kuma sadeeq d'in zaizo yasameni"kiyi hak'uri yasmeen ki koma d'akinki yau bayan sallar magrib "sadeeq ya riga yagane be kyautaba kuma yanzun hankalinsa na kanki kema kuma kin sani"ita rayuwa gaba d'ayanta y'ar hak'uri ce"ku zauna lafiya keda suhan saidai ban goyi bayan ki yadda ta rainabkiba"kiyi k'ok'arin finta kyautatama sadeeq wannan shine Ake kira kishi"kafi kishiya kyautata ma miji"ba kishin d'aga murya dajin zafi ba"ki tashi kije toilet d'ina Akwai dilka dake Ahad'e ta shafe jikinki da ita ,kiyi wanka da ruwan d'umi "sannan yasmeen dan Allah kidena gudun babanah kinjiko?"kanta na'a k'asa ta Amsa dato"gaba d'aya gabanta fad'uwa yakeyi"saidai data tuna yau kwanan suhan 6 taji sanyi Azuciyarta"sbd tasan idan ta koma ba d'akinta yakeba"Ahankali ta mik'e tsaye ta fita"cikin mintinah 45 yasmeen ta idarda shirinta tanata zuba k'amshi me dad'i "jikinta yayi kyau da taushi"komai nata ta had'a cikin troley"sannan ta kabbara sallar magrib da nufin idan zarah tadawo saita rakata su wuce... Anata kiran sallar magrib zarah ta gama komai tana cikin kitchen d'in zata saka hijab suhan ta shigo tana yatsina fuska tace"ke wai hidimar me kikeyi a kitchen tun d'azun ?"banza zarah ta mata ta saka hijab"ba kiji Ina miki mgn ne sbd bakida tarbiya zakiyi shiru?"zarah na binta da kallon banza tace"K kikace ba sunana kika kiraba"zancen tarbiya da kike mgn ke ita d'ince dake ne?....zarah! taji tattausan muryar sadeeq Lamid'o yakirata"ta juyo suka had'a Ido"yana sanye da jallabiya red colour fuskarsa da lemar ruwa da Alama masallaci zai tafi"kin gama ne?"Eh na gama yaya"okay zo muje na baki sak'o kisanarwa yasmeen....inda zaka burgeni kai da kanka yaka mata kaje ka sanar mata da sak'on basai kayi Aike ba"ke kuma zaki san kin gayan mgn "Ina matsayin matarka k'anwarka ta zageni?wai suhan meyasa kike haka?"wayama kawoki nan?"ni banji ta zagekiba Ina jinku Ai"bayanta zaka goya kenan ko?"to shikenan"Amma wai hidimar me Akeyi ne Afad'amun nafita a duhu"ta k'are maganar tana yamutsa fuska had'e da girgizq jiki"yaja tsaki tare da cewa me gidan zata dawo, wato matata uwar gidana"maza ki bar kitchen d'in nan"dariyar rainin hankali suhan tayi k'arfin halin yi sbd saida taji fad'uwar gaba dayace zata dawo"ita dai zarah tab'e baki tayi tana kallonsu da sauraronsu"sadeeq kuwa be koma mgn ba ya nufi k'ofa hakan yasa suma suka fito"yasaka key ya rufe kitchen d'in suka fita shida zarah"suna fitowa.....✍️
wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251
Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
2/26/24, 14:09 - Ummu: ❤? *NIDA BARRISTER SADEEQ*❤?
*45&46*
*littafin kud'i ne!*
........suna fitowa daga cikin parlourn ya kalli zarah murya Atausashe yace"pls dakun idar da sallah saiki rakota tadawo ko?"sosai zarah tayi mamakin sa ,sbd rabon da yayi mata mgn irin haka babu tsawa harta manta"ta kallesa taga yayi tsaye yayi shiru Alamar tunanima yakeyi"shikenan yaya bara naje d'in"bata jira cewar saba ta wuce"tana shigowa cikin parlourn ta sami mama zaune tana lazimi"wai sai yanzun kika dawo?"Eh danma wannan banzar suhan d'in taso ta raina mun hankali...."kinga na sanar muku bana son jin duk wani abu wanda bana Alkhairi ba daya shafi gidan yayanku"sbd haka kije kiyi sallah ki raka yasmeen ta koma d'akinta "dato zqrah ta Amsa ta wuce"mama ta sauke Ajiyar zuciya ita kanta gaba d'aya taji bata son suhan saidai bazata nunaba, Addua kawai zata masa Allah yahad'a masa kansu"tunda Akace danginta sunyi maganganu na rashin mutunci ranar datazo gidan da Abinda tayiwa su salma taji gaba d'aya tafita Aranta"tasha Alwashin baza tab'a yiwa sadeeq zancen taba"kimanin kwananta 6 kenan ko sau guda batazo ta gaishesuba balle ta kawo d'an girkin da ake kawowa gidan surukai"sab'anin yasmeen kwananta guda da zuwa tazo ta gaishesu ta kawo Abinci"iya haka ya isa ya nuna banbanci tsakaninta da yasmeen....tana wannan tunanin yasmeen da zarah suka fito zasu tafi"zarah na gaba rik'e da troley d'in yasmeen "fuskarta bbu yabo bbu fallasa tana sanye da hijab Ajikinta d'inkin jalbab har k'asa"sai k'amshi takeyi Ahankali tace"mama zamu tafi saida safen ku"to Allah yatashemu lafiya yasmeen Ayita hak'uri dan Allah"daga haka suka fita daga parlourn"zarah ta kalleta tace"wlh gaba d'aya yaya so yakeyi kidawo"kinga yadda yake hararar suhan da mata tsawa? d'azun sbd tace ....."pls zarah bana son zancenta"kike kiranta suhan ba Ance babba bace?"bata kama girmanta bane"d'azun kinga yadda ta shigo ina kitchen d'inki saina fad'a mata hidimar mena keyi? y'ar rainin wayo ce ta k'arshe wlh"murmushi kawai yasmeen tayi tana jin fad'uwar gaba da suka doso cikin parlourn"ita kanta tasha Alwashin bazata lamunci rainin wayo ba a shi ko'a matarsa"tana wannan tunanin suka turo k'ofar suka shigo"sadeeq lamid'o na hakimce saman 2 seeter"ya mik'e dogayen santala santalan k'afafuwansa saman center table" lap top na'a saman cinyoyinsa yana dannawa"ya d'ago kansa ya tsare yasmeen da wani irin sanyayyan kallo yana Amsa sallamar tasu murya can k'asa kamarma basu yakema maganar ba"gaba d'aya k'amshin turarensa yacika parlourn"yaya sannu da hutawa"cewar zarah"hannu kawai yad'aga mata yana k'ure yasmeen da wani irin kallo"wanda jikinta yabata ita yake kallo hakan yasa bata kallesaba ta nufi daga gefen kujerar dayake zaune ta duk'a batare data kallesaba tace"ina wuni?"karon farko da yaji Angai dashi yaji dad'i da farin ciki"musammun yadda ta nuna girmama warta Agaresa, besan lokacin daya saki d'an murmushi ba yanata kallonta yace"lafiya qlau taso ki zauna"zan shiga ciki ne"shine Abinda ta fad'a Atak'aice, Adaidai lokacin kuma suhan ta sakko k'asan "kallon kallo sukayi itada yasmeen, kowace gabanta na fad'uwa"suhan ta yamutsa fuska ta wuce ta gabanta "ita kuwa kallo bata ishetaba ta wuce d'aki sbd tuni zarah ta bud'e k'ofar ta shiga"kamar Ance ta juyo ta hango suhan zaune gefen sadeeq ta kwanto Ajikinsa tana mgn k'asa k'asa, shi kuma ya d'aure fuska yanata k'ok'arin tureta....da sauri ta d'auke kanta ta wuce ciki "Aranta tace cusa kai ba kwarjini kenan.....karon farko data tab'a jin kishin wani d'a namiji"saidai tayi k'ok'arin danne Abinda taji ta nufi gefen bed ta zauna tana cire hijab d'in jikinta"yauwa Anty yasmeen bara na wuce"tun yanzun?"eh mana tunda yaya na nan"goben zan shigo tunda week end ne"kuma sarah tace"zatazo ta miki yini"to shikenan Allah yakaimu lpy"daga haka sukayi sallama zarah ta fita"yasmeen ta sauke Ajiyar zuciya ta d'auki wayarta ta kira baba"sun d'an jima suna fira har saida aka kira sallar isha'i sannan sukayi sallama sbd kowanansu yaje ya gabatar da sallar....misalin karfe 8:12 pm yasmeen na zaune A tsakkiyar parlourn kan carpet tana kallon arewa 24"gabanta plate d'in indomie data gama sallar isha'i ta girka ne"t shirt ce da mini siket ajikinta "kanta bbu d'an kwali"tayi parking d'in k'ananun kalbar kanta da zarah tayi mata"sosai tayi wani kyau da Annuri kamar ba itaba"tana cin abincin tana tunanin,muddin ta k'ara ganin suhan parlournta zata masa mgn"tana wannan tunanin taji motsin mutum"saida gabanta yafad'i dataga sadeeq da vest da wondo 3 quarter ya duk'a gabanta kamar zai fad'o kanta ya d'auki plate d'in gabanta"da kallo ta bishi ya gyara zamansa yana fuskartata ya d'auki fork yafara cin y'ar sauran indomie d'in data rage a plate d'in.... b'ata fuska tayi tace"wai yaya sadeeq meye haka?"kefa marowaciya ce"uhmmm! kaifa kace baka iya cin Abinda yafito daga hannuna sbd kana k'yam....kinga ya zama abinda ya wuce" jeki dafamun wata zan jiraki "Amma kuma ba itace ke da girk....wato suhan ta b'atamun ke da gaddama ko?ko kuwa natashi na rakaki kitchen d'in ne? yasmeen na k'ok'arin mgn ta lura da suhan dake tsaye kansu tana huci"hakan yasa Ahankali tace"shikenan bara naje na dafa maka ka jirani Anan "wanda Ada taso ta masa musu Amma sbd ta b'atama suhan rai saita yi hakan....yanata kallonta sbd shigar tata ta masa kyau sosai"ta mik'e tsaye zata wuce suhan tasha gabanta tana huci ta fisgota ta d'auketa da mari tana fad'in naci uwar bariki! kika mareta?"cewar sadeeq rai b'ace yana mik'ewa tsaye"yasmeen ta dafe kuncinta tsabar mamaki "naje na daketa! wannan Ai cin Amanane, kwanana kazo ka zauna kana mgn da ita harda sakata Aiki....bata rufe bakiba yasmeen ta d'auketa da wani gigitaccen mari ,sannan ta daki gefen bakinta ta turata da k'arfi ta fad'a saman center table"sadeeq na tsaye yana kallonsu yama rasa me zaice?"banza sakara! kinji kunya dakika kasance me zubar da mutuncinki kina dambe dayiwa mutane lab'e"cewar yasmeen tana jan tsaki "suhan ta mik'e tsaye tayi kukan kura zata shak'ota"da sauri yasmeen ta fad'a cikin sadeeq ta rungumesa ta baya cikin kashe murya tace"yaya sadeeq ka ganta ko?"ni bana son bunsurar matarka ta tab'ani wayyo Allahhhhhhhhh! salon da yasmeen tayi Amfani dashi wajen mgn da rungumarsa ba k'aramin burkitama sadeeq lamid'o lissafi tayiba"dama yana lallab'awa da kansa gashi tana tsokanosa....k'arfin halin dakama suhan tsawa yayi yana fad'in" kina k'arasowa bakin Aurenki! kuma duka nake nufi"kuka suhan ta fashe dashi tana fad'in wlh bazai yuyuba" ta isa ta dakeni taci bulus ne?"meyasa zakizo muna mgn ki mana tsaye?"bance miki karki koma zuwa parlourn taba?"ban saniba mugu munafuki"Allah ya isa tsakanina dakai..... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! kinsan meye kike fad'a kuwa?"ban saniba dan kutumar ubanki! yasmeen ta kalleta ta mata gwalo tana zuro kanta gefen kafad'arsa yayinda tamasa zobe da hannayenta tace"naki kika zaga ni ba'a koyamun zagi ba.... yasmeen karna koma jin bakinki"ke kuma na gode maza ki juya kibar nan wajen kona tattakaki wlh"Allah yasa ki koma zuwa parlourn nan muddin banine na kirakiba...... mitsssssuww! suhan taja tsaki tana kallon yasmeen tace"ke kuma wlh sai kinga Abinda zan miki"tana fad'in hakan ta wuce"sadeeq ya janye hannayen yasmeen da nufin yabi suhan sbd tsakin data masa"saidai yasmeen