Showing 66001 words to 69000 words out of 85260 words
what?"Aidai kowa yasan ba haramun muka Aikataba ko?"ya k'are maganar yana tura hannuwansa cikin hijab nata yana shafo k'irjinta"ta lumshe Ido tana tunanin meyasa itama takejin son kasancewa dashi suna irin hakan??bata san lokacin data kwanto kanta saman fuskarsaba ta zura masa harshenta cikin bakinsa yayi saurin cafkewa yana tsotsa Azafafe"suna cikin wannan yanayin aka turo k'ofar.....✍️
wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251
Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
2/26/24, 14:09 - Ummu: ❤? *NIDA BARRISTER SADEEQ*❤?
*57&58*
*Littafin kud'i ne!*
.......saida yasmeen taji fad'uwar gaba sadda aka turo k'ofar sbd ta d'auka ko mama ce"sadeeq kuwa jikinsa ya bashi ba mama bace sbd idan itace saita musu knocking zata shigo"tunanin hakan yasaka duk yadda yasmeen taso janye bakinta daga cikin nasa yaki cikata..... mitsssssuww! kun bani da jaraba wlh" Ayi gida Ayi har Asibiti "cewar suhan da suka shigo tare da zarah wacce Abakin get sukaga juna"ta shirya cikin d'amammun kaya, babu wanda zai kalleta yace"matar Aurece, kuma Ahakan zata tafi office wajen Aiki"yasmeen kuwa tunda taji muryar suhan saita k'ara ma sadeeq k'arfin gwiwa tana shafa gashin kansa zuwa jikinsa suna maida numfashi"suhan takoma jan tsaki ta fita tana doka k'ofar da k'arfi"yayinda tuni zarah ta Ajiye kayan hannunta ta fita tana jin dad'in Abinda yayanta yayi" kodan sbd b'acin ran data gani kan fuskar suhan"jin yadda Aka doka k'ofar da k'arfi ne yasaka sadeeq cika yasmeen idanuwansa harsun fara ja"ya tabbar idan be k'yale taba komai zai iya faruwa"ita kuwa sunkuyyar da kanta tayi tana jin kunyar zarah ta gansu suna kissing juna....my princess yaya dai kobe isheki bane?"nidai Allah ah ah"kaja zarah ta ganmu da wannan matar taka tana mana surutai"zafin Abin taji Aranta shiyasa tayi hakan"kuma nima nak'i cikaki ne sbd tayi zuciya ta tafi"danna tsani ganinta"ita rabin ran taka..... fincikota yayi ta saki k'ara tana dariya"sbd kinga banida lafiya kike tsokanata ko?"to wlh da k'arfina zanyi maganinki"tashi muje toilet muyi brush"Ina brush d'in da toothpaste??"ta fad'a tana zare hannunta daga cikin nasa tana hamma"yunwa ko?"uhmm"ga Abin break fast nan zarah ta kamana"damun gama mu wuce gida bana son zaman Asibiti"Amma dole sai naje police station gaskiya "kayi me kuma Acan yaya sadeeq?"sbd gudun kar ajuya case d'in yasmeen "bani wayata gata nan gefenki nakira mohd"batayi mgn ba ta mik'a masa Adaidai lokacin mama ta musu knocking sau biyu yasmeen ta bada damar Ashigo"mama ta shigo da sallama"sosai yasmeen taji kunya sbd kan sadeeq dake saman cinyarta"maman na murmushi ta matso ta mik'a mata ledar hannunta tana fad'in kuyi break fast yasmeen bara na koma office"da hannu biyu ta Amsa tana mata godiya ,ita kuma ta fita tana d'an murmushi sbd sun burgeta"yayinda sadeeq keta wayarsa kansa saman cinyarta yana jinsa cikin farin ciki"mama na fita yasmeen ta murd'e masa kunne tana fad'in yaya sadeeq yaushe zaka koyi kunya?"saikin koyamun my princess "mohd na tsokanarsa yace"mgn zaka tsaya muyi ko soyayya zaka tsaya yi ?"my princess kina jin Abokinah ko?"mohd na dariya yace"sharri zakamun kenan"sadeeq ya yanke wayar yana dafa kafad'arta yatashi zaune "itadai tana murmushi"murmushin me Akeyi Mrs Lamid'o?"kasan meye ?"ah ah"wlh Abotarku da yaya mohd tana burgeni Allah yabarku tare"yayi murmushi yace"Ameen kinsan kuwa da yanzun bama tare sanadin suhan"har yanzun bazan gaji da baki hak'uri da neman yaf....dan Allah kadena furta hakan! nifa tuni na yafe maka yaya sadeeq" waye baya kuskure?"ita kuma ba tsanarta zakayiba Addu'a da hak'uri da halayenta zakayi" tabbas yasmeen Abba yagama mun komai daya zab'amun ke Amatsayin mata"kinada zuciya me kyau"ban tab'a jin kin Aibata suhan ko fad'in sharrin taba"shiyasa akace kaso Abu saisa saisa kuma kak'ishi saisa saisa"suhan taso tayi sanadin rabani da mohd da muka taso tare"tun Ina d'an 5yrs yasmeen nasan mohd Amma lokaci guda sbd yana fad'amun gaskiya kan suhan naso na yanke Alak'ar mu"gashi dana Aureta yanzun nagane"dama Ance saika zauna da mutum kake sanin halinsa"karka damu tunda dai kuna tare har yanzun Alhamdulillah"kaga ni muna d'an yin fad'a da lami mukuma shirya kanmu"wai tana Ina?"tana nan Ankusan Aurenta Ai "dan Allah zaka barni naje ko?"ta k'are maganar cikin shagwab'a "kansa ya gyad'a mata kamar wani dolo yatsareta da mayatattun idanuwansa yana Aikin kallo"ji yakeyi kamar ya janyota saman jikinsa"yaya sadeeq tashi muje sai muyi brush d'in "ta fad'a tana kama hannunsa ta zuro k'afafuwanta k'asan gadon"nidai my princess kece zakimun kina lallab'ani tunda dai banida lafiya"kuma nidai baby zaki dinga kirana dashi"duk yayi maganar kamar wani d'an yaro"ta kauda kanta murmushi na sub'uce mata sbd ita kunya yabata"Ahankali tace"naji muje saina maka"Amma Allah bazan kiraka da wani baby ba"wata ta kiraka da haka nima na kiraka Ai naci baya wlh"my princess dama haka kike?"ta juya masa fararen kyawawan idanuwanta tana fad'in namafi hakan"ta k'are maganar tana saka silifas d'in "ta duk'a k'asa shima tajawo masa nasa ta kallesa taga ita yake kallo"ta turo baki kasaka yaya sadeeq "na saka tawan"yafad'a suna nufar bakin k'ofar toilet d'in "yasmeen tayi Addua suka shiga"my princess harda fitsari nakeji ki ciremun wondon sai nayi"ta girgiza kanta tana fad'in yaya sadeeq bakaji kake mgn cikin toilet "nide Allah bbu ruwana bara na fita sai kayi Abinka "nifa dama tsokanarki nakeyi sarkin kunya"Amma daga yanzun ko fitsari zanyi sai tare dake"bata kulashiba ta matsa toothpaste d'in Ajikin brush ta matso tafara yimasa yana Aikin kallonta"koda ta gama masa shi kuma yace shine zai mata "Adole ta tsaya"sai shiririta sukeyi duk gefen hijab nata ya jik'e da ruwa"suna gamawa ya rungumota ta baya"yaya sadeeq karfa ka fama ciwonka"bazan famaba yasmeen kawai inason ganinmu Ahaka ne"yafad'a yana shafa Albarkatun k'irjinta"ta lumshe Ido "menene ko yunwa kikejine?"uhmm uhmm! Ina matsamiki ko?"nidai banceba,yayi murmushi Ahankali yace"wlh yasmeen jinakeyi kamar nafi kowa sonki Aduniya"gani nakeyi idan babuke da wuya na rayuwa yasmeen"naji dad'in yadda kika damu lokacin dana fad'i"hakan ya tabbar mun da cewa kina matuk'ar sona da k'aunata"yaya sadeeq kenan ! kanada babban matsayi Azuciyata komai kakeso zan soshi"inaso kaci gaba da kasancewa kan gaskiya in sha kaine da nassara"hakane shiyasa nake son Addu'arki Agareni"yak'are maganar yana d'aukarta gaba d'aya"ta zaro Ido waje yayi murmushi suka fito ya direta saman bed d'in "kanada k'arfin hali yaya sadeeq ni wlh ciwonka nake gudun karka je ka fama "bazan fama ba my princess "yak'are maganar yana nufar wajen basket d'in ya d'akko"tayi saurin tasowa ta Amsa tana fad'in yaya sadeeq zauna ka huta bara na zuba mana ko?"yana murmushi yasakar mata ya tsugunna gefenta"nifa kaje ka zauna"bana so nayi nesa dake yasmeen"shiyasa yanzun idan muka koma gida tare zamu fita"nima haka saidai gobe zaka koma wajen suhan zanyi kewarka"shiru yayi yak'i yin mgn "itama batace komai saidai tasha Alwashin bazata koma masa zancen taba tunda ta lura bayaso"Aranta tace"ikon Allah kenan"Abaya idan wani yasanar mun yaya sadeeq zai soni ya fifitani sama da suhan zance k'arya ne...my princess! Uhmm"dan Allah karki koma yiman zancen suhan"wlh na tsaneta musammun data tsaya tana fad'a mahaifiyata na fad'a "nakasa manta hakan Araina"kayi hak'uri dan Allah yaya sadeeq in sha Allah zan kiyaye"ta k'are maganar tana gama had'a masa tea"ta jawo plate ta zuba masa doya da k'wai da plainten "sannan ta zuba masa farfesun kaji cikin wani bowl "yaya sadeeq tashi muje saman bed saika zauna kaci ko?"ke Ina naki?"lipton zansha bana son k'annin madaran"nima to Lipton d'in zansha ko?ah ah yaya sadeeq pls kasha tea d'in mana"ta k'are maganar tana jan hannunsa suka zauna gefen bed d'in ta saka masa cup d'in,ya Amsa yana Aikin kallonta"shi farfesun bazaki iya ciba?"zan daure naci"had'a Lipton d'in kizo muci wannan"dato ta Amsa"ta tashi taje ta had'a kafin ta dawo ta zauna gefensa"suna break fast d'in suna d'an fira wanda da kansa yadinga bata"harma suka cinye ta tashi ta k'aro musu....bayan sun idar ta bashi magunguna yasha" sadeeq ya kalleta yana fad'in bara na kira mama Abamu sallama nidai normal nake"sai muje gida muyi wanka zuwa yamma zan d'an fita"Amma yaya sadeeq baka zak'e ba?"kaida aka kawo jiya ka bari ko 2days kayi mana"bana son zaman Asibitin ne my princess"yak'are maganar yana kama hannunta ta Aza kanta gefen kafad'arsa me lafiyar"shi kuma yakira mama ya sanar mata gidafa zasu koma"batace komai ba ta yanke wayar"yayi shiru "yasmeen ta kama yimasa dariya"nide ko?"to Ai yaya sadeeq laifinka ne daga.... knocking d'in da Akayi yasaka tayi shiru sadeeq yabada izinin shigowa"da sauri yasmeen zata matsa ya rik'eta gam "mama ta shigo tana fad'in bbu inda zakaje sai gobe shima dai kawai zamu barka ne"inda wani nema sai bayan kwana 3 za'a bayar da sallama"sbd haka ka bari Ayi treatment d'inka yadda yaka mata"yasmeen kimasa fad'a tunda besan Abinda ke daidaiba"Aikuwa ta dinga dariya"sadeeq ya d'aure fuska yana kallonta yace "kinsan dama d'azun kinmun dariya na k'yaleki ko?"gwalo ta masa ya mintsineta ga hannu"mama na murmushi tace"tashi kiyi wanka ga kayanki da zarah ta kawo ki canza"daga haka tayi ficewarta"yasmeen ta manna bakinta gefen kunnansa tana fad'in wani dai zaita zama Asibiti shika d'ai"ya murd'e mata bakin ya maidota samanshi tanata dariya yana kallonta"sai wasansu da kokoyi sukeyi saman bed d'in kamar daga shi har ita ba patient bane"can ta kwantar da kanta a k'irjinsa Ahankali tace"yaya sadeeq tashi muje muyi wankan ko kai barakayiba?"nifa nayi da safe harna canza kaya Amma tunda my love d'ina zatayi nima confirm nayi ko?"to Amma bazaka kalleniba irin jiya?tab wlh saina kalleki tunda halal d'ina zan gani"nima saiki kalleni meye Aciki?"batayi mgn ba ta zame jikinta daga nasa taje ta murzawa k'ofar key"ta jawo ledar ta d'akko towel ta juya masa baya"shidai yana zaune yanata kallonta cikin so da burgewa"Agabansa ta cire kayanta ta d'aura towel saidai bata yadda ya gantaba saida ta kare da hijab"shidai yayi murmushi dan kunyarta na burgesa"yatuna suhan tun ranar datazo gidan takeyin zir Agabansa bbu kunya"ya tab'e baki sbd zafin dayaji Azuciyarsa sakamakon tunotan da yayi"mik'ewa tsaye yayi yazare farar vest d'in jikinsa da 3 quarter d'in yayi tsaye dagashi sai boxer yana binta da wani irin shed'anin kallo"ta sunkuyar da kanta bbu shiri"zo muje Akwai sabon sponge case sai muyi wankan ko?"batayi mgn ba ta iso gefensa ya fisgota ya rungumeta"ta kama kukan shagwab'a "sai kawai ya d'auketa suka shige bath room d'in.....uhmmmm Ayau yasmeen ta tabbatar da Lamid'o bashida kunya kota miyan bacci "Abubuwa masu wuyar fassara ya dinga yimata a toilet d'in harda romance sukayi"gaba d'aya jikinsu ya mutu"sunkai kusan Awa guda ciki kafin su fito yanata tsokanarta ta sharesa ta shafa body cream d'in dake cikin kayanta da body sprays ta fesa, ta saka doguwar riga bak'a jallabiya y'ar saudiyya"shi kuwa kayansa na d'azun ya mayar ya hakimce saman bed d'in yana Aikin kallonta da tuna moment d'insu a toilet "gaba d'aya ji yakeyi gaskiya zuwa dare bazai kyaletaba"yanzunma sbd yasan jimawa yakeyi kar sai sun fara wani yazo dubiya....sai kawai Ayita kallon mutum! ta k'are maganar tana yafa mayafin jallabiyar saman kanta tazo ta kwanta saman cinyoyinsa"my princess idan ban kallekiba wa kikeso na kallah?" In kuma kinaso na biyema y'an mata masu kirana da turo sak'o shikenan"bayan kin haihu musha biki ko?"harara ta sakar masa tana son janye kanta"ya rik'eta yana murmushi"ta ture hannunsa tana fad'in Ada bana kishinki Amma yanzun inayi garama kasanar mun da gaske kakeyi ko kuwa?"miyayi zafi yasmeen?"ni wlh tsarin mace guda gareni k'addarace tasaka na Auri suhan kuma inaji Ajikinah k'addarar ce zata koma rabamu"itadai shiru tayi, yaja hancinta yana fad'in naji dad'in yadda kike nuna kishi me tsabta yasmeen "keta dabance Allah yabarmu tare"ta Amsa da Ameen tana tashi taje ta d'akko goran ruwa cikin fridge d'in dake d'akin tazo ta zauna tafara basa "no ke zaki fara sha"nidai kaine zaka fara sha"idan nasha zaki bani wa'annan mutanan nasha?"yafad'a yana shafa Albarkatun k'irjinta yana wani lumshe Ido "k'in mgn tayi Tasha ruwanta ta rage ta matse masa baki suna dariya ya shanye ruwan"can ya kwanta saman cinyarta yana hamma"ta shafi fuskarsa tana fad'in bacci ko?"Eh mana kema kina ji ko?"ah ah"yana k'ok'arin mgn aka turo k'ofar"mohd da sarah suka shigo"mohd na sanye da yunifoam nasa na police Ajikinsa"sarah na murmushi ta kallesu ta kauda kanta"Amarya ki koma nayi fushi"cewar sadeeq Lamid'o yana kallonsu"sarah kuwa kasa mgn tayi sbd be tab'a yimata mgn fuska Asake irin haka ba"saita yi d'an murmushi tace"nima banida labarin kuna Asibiti yanzun sweet heart ke sanar mun"ta k'are maganar tana jan farar kujerah ta zauna tana dariya sbd yasmeen tak'i kulata"k'awata Amun Afuwa kin kirani jiya ban d'auka ba"harara yasmeen tasakar mata kafin ta gaida mohd dake tsokanar sadeeq wai soyayya ko jinya yakeyi?"shi kuma yace"duka sukeyi"sukayi dariya gaba d'aya "mohd yamatso gefen sarah cikin rad'a yace"baby love basu burgekiba?"k'in mgn tayi tana dai murmushi"gulmarmu kukeyi ko?"cewar sadeeq yana banko masa harara"kaga nidai dama dubiya nazo naga kuma jikin naku Alhamdulillah bara mu wuce skul zan sauketa"batun wa'annan kuma mutum 3 sun mutu sauran ana treating d'insu "zuwa gobe zamuje dasu kotu ,tun kafin jikinsu yagaya musu sun sanar da wanda yaturo su"wato Alh idi da Alh lamis da kuma Bilal lamis dukda suna a magark'ama"uhmm dama na fad'a maka sai nayi Ajalin bilal"har gidan yarin zanje nasamesa koni koshi "murmushi kawai mohd yayi yana tunani yaushe Lamid'o zai dena zafin zuciyarsa?"cikin tsokana yace"Ina Amaryar ka rabin ranka bangantaba?"yasmeen ta tab'e baki"yayinda sadeeq yaja tsaki yana sakar masa harara yace ja matarka ta nan da wata biyu ku bamu waje"daga sarah har mohd dariya suka kamayi"kafin suyi musu sallama suka fita "yasmeen ta shafi kansa tana fad'in yaya sadeeq kaido ko?"wanda besan halinkaba sai yace bakada kirki ko?"to ai my princess Arayuwa bai zama dole ka burge kowaba"wani zai fad'i Alkhairinka koda baka tab'a yimasa Alkhairin ba"sbd kawai yana k'aunarka"wani kuma sharrinka zai fad'i ya kusheka koda baka tab'a yimasa sharrin ba sbd kawai baya k'aunar ka"hakane Allah yasa mudace"ya Amsa da Ameen.....da rana tare sukayi sallar Azahar sukaci Abinci y'an dubiya nata zuwa Aciki harda su Anty salma da hafsat" da yanzun sun yada makamansu ,musammun da sadeeq ya sanar musu duk wanda baya son yasmeen ko waye shi baya sonsa"har yafiyarta suka nema"tace ta yafe musu"sun jima suna fira sai wajen sallar la'asar suka tafi gida"yasmeen ta saka rigimar saiya tafi masjeed"yana mata dariya ya tafi"ya barta dasu zarah da moon suna mata firan samarikansu......da dare.....✍️
wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251
Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
2/26/24, 14:09 - Ummu: ❤? *NIDA BARRISTER SADEEQ*❤?
*59&60*
*Littafin kud'i ne!*
.......da dare bayan sun gama cin Abinci yasmeen tayi sallar isha'i,yayinda sadeeq na masjeed data turashi wai yaje yabi jam'i"tana Azkhar yaturo k'ofar ya shigo"yana sanye da wondo 3 quarter da t shirt me gajeran hannu" ga ciwon abayyane yafara k'amewa"hannunsa me lafiya yana rik'e da ledar ice cream daya siyoma yasmeen d'in Acikin shop d'in dake Asibintin"d'ago kanta tayi tana sakar masa tattausan murmushi had'e da cewa kadawo?"nadawo my princess miye Ake rok'a mana?"yak'are maganar yana duk'awa gefenta"ta shafa Addu'a tana k'ok'arin mgn mama ta turo k'ofar ta shigo "yasmeen tayi k'asa da kanta sbd ganin tana kallonsu"dama doctor zai shigo ya dubaka "idan ya gama saika kwanta"ke kuma yasmeen muje wancan d'akin na koma dubaki saiki kwana can ko?"mama Abarta nan ta kwana mana ke saiki tafi gida kawai"kasa mgn mama tayi sbd mamakin sadeeq "saidai batace komai ba ta fita"yasmeen ta kallesa ya d'aure fuska "tama rasa meye zatace masa"hannunta guda ya kama yasaka mata ledar ice cream d'in kafin ya mik'e tsaye beyi mgn ba "zanje maman ta dubani idan ya gama dubakan saina dawo ko?"yayi shiru"kanafa jina yaya sadeeq?"meye kikeso nace yasmeen?"kema na lura guduna kikeyi babu damuwa "shiru tayi ta iso gefensa ta zauna ta kama hannuwansa ta kwanto Ajikinsa"kamar yana jira ya rungumeta "ta lumshe Ido tana saka hannunta ta d'ago fuskarsa suka had'a Ido"ka dinga fahimtata dan Allah "taya zan gujeka kuma?beyi mgn ba sai bakinta daya kaima cafka"ya zura mata harshensa "tayi saurin cafkewa tana masa wata iriyar tsotsa suna shafar juna suna maida numfashi....sunyi nisa cikin wannan yanayin har doctor ya musu knocking ya shigo basu jiba"ganinsu cikin wannan yanayin yasaka yafita yaje yasanarwa mama kasancewar likitan kiristan ne"shiru kawai mama tayi ,dama sbd gudun yamatsama yasmeen tace"tazo wancan d'akin ta kwana"ita damuwarta kar garin fitinarsa yaje ya b'arar mata da cikinta"daga k'arshe tace likitan yaje Anjima zata masa mgn yazo yadubasa"bayan yafita ta kira wayar sadeeq sau biyu be d'auka ba"taje ta tura k'ofar d'akin tajita a rufe"Allah ya kyauta muku"shine Abinda ta fad'a ta koma office"sai wajen tara na dare driver yamayar da mama gida bata koma bin takan sadeeq da yasmeen ba"su kuwa romancing d'in juna kawai sukeyi"daga k'arshe sadeeq yacikata ta kwanta saman bed d'in"ya tashi yaje ya murzawa k'ofar d'akin key"kafin yadawo ya zauna gefen k'afafuwanta idanuwansa sunyi jajir murya can ciki yace"my princess bazan iya jurewa....batayi mgn ba sai saman jikinsa data haye suka cigaba da shafar juna har suka raba kansu da suturan jikinsu......"Atake sadeeq ya fahimci cikin yasakama yasmeen yawan buk'ata"dan yau ta masa Abubuwa masu wuyar fad'a "tun 8 pm Ake Abu guda har 10:30 pm"bayan komai yagama wakana ya rungumeta cikin taushin muryansa yace"Allah yayi miki Albarka my princess"duk idan naganki na kanji farin ciki "kin bani nishad'i fiye da zatona"yaushe duk kika iya irin wannan ab....rufe masa baki tayi tana sakin k'aramin kuka "shikenan nadena nayi shiru"muje muyi wankan sai na miki tausa ko?"nok'e kafad'arta tayi"to mekike so?"turo baki tayi tana shafa gashin k'irjinsa"ta kama hannunsa guda ta Aza saman nashanunta"kinaso mu komayi ne?"Akunyace ta gyad'a masa kanta tana b'oye fuskarta Ajikinsa tana dariya k'asa k'asa "dama ni ai haka nakeso ,na barki ne sbd ki huta"ke kuma sarkin kunya kinaso sai kikayi shiru ko?nidai ka kashe hasken wayar mana"bece komai ba yakashe flash light d'in wayarsa"komai yaci gaba da wakana sai wajen 12 sukayi wanka suka kwanta"washe gari da Asuba Adak'in sadeeq yayi salla"bayan sun idar yasmeen sai shige masa takeyi