Showing 36001 words to 39000 words out of 85260 words
zarah takawo cikin kula Abaki "dan Allah ka bani idan nagama saina wanke maka"zancen kike so yayi tsayi kenan"to bari kiji! bana jira saidai ajirani"muddin kika wuce mintina 5 baki fitoba wlh bayar dashi zanyi koma miye bandamu ba"yafad'a fuska Ad'aure yana juyawa yafita... yasmeen ta girgiza kanta kawai sbd ta lura lamuran Lamid'o sai Addua kawai....doguwar rigar Atamfa ta d'auka tasaka ta d'auki mayafi k'arami ta yane kanta dashi ta d'an fesa turare sannan ta fito"yana zaune kan kujerah kular da ledar kayan saka ranar daya kamata na Ajiye saman center table"uffan batace masa ba ta wuce saman tana mamakin irin rashin tausayinsa gareta"tana wannan tunanin tayi Addua ta shiga bath room d'in"kayan na rataye saman hanger"ta jawo wasu lokas ta fiddo soap ta zuba ruwa awata roba ta fara wankin"sab'i guda d'auraya biyu ta musu ta shanya ta wanke bath room d'in sannan ta fito....gabanta yafad'i sbd ganinsa datayi d'aure da towel yana zaune gefen bed"da sauri ta kauda kanta gefe.....ki tabbatar nanda Awa biyu kin cire komai dake kan wayar kin bani"dato ta Amsa tayi saurin fita"yaraka bayanta da harara"zama tayi ta bud'e kular"murmushi ta saki dataga Abinda ke ciki"saita tashi ta wuce kitchen ta d'akko lemo fanta da robar yaji data ruwa"sannan ta dawo ta kunnah tv ta zauna tafara ci"tana idarwa tasha magani"cikin ikon Allah sai bata ji Aman ba"tana dai zaune tana kallon wani indian firm na soyayya "guy d'in nata son ya rungume yarinyar yayi kissing nata saita tuno time d'in da sadeeq keson yayi kissing nata bata yadda"Atake ta kama dariya tana fad'in d'an renin wayo ko mutuwa zaiyi bazan bari yayi kissing nawaba"ta k'are maganar tana d'aukar remote domin canza tasha"Ahaka taji k'amshin turaren uban gayyar"ta d'an saci kallon upstairs ta hangosa yayi kicin kicin da fuska saidai ba k'aramin kyau k'ananun kayan dake jikinsa suka masa ba"hannuwansa na zube cikin Aljihun wondonsa"kyakykyawar furkar nan Atsuke"da Alama masjeed zaije sbd Ankusan sallar magrib"yaya sadeeq fita zakayi ne?"bayan kinga Alama kike wani tambayata"ko kinada matsala da fitar tawa ne?"yafad'a yana Ida sakkowa k'asan "dama dan Allah sak'o nake dashi"sbd ga d'an Aiken ki ko?"to karma kiyi wahalar fad'amun bazan jeba"in kuma mohd ko wannan wawan daya tsayar dake d'azun zaki kira saiki kira ki Aikesu"tsabar mamakin kalamansa kasa mgn yasmeen tayi "ya nufi k'ofar cikin Isa yafita"Allah ya kyauta shine Abinda yasmeen ta fad'a tana tashi ta rufe k'ofar da key sannan ta koma d'aki sbd tayi sallar magrib.......sai wajen k'arfe 9:18 pm sadeeq Lamid'o yadawo gidan"saidai ledar kayan saka ranar daya kamata na Ajiye saman center table da ita ya had'a Ido"Afusace ya nufi ledar ya d'auka ya iso bakin k'ofar d'akin yasmeen"saidai yana murd'awa yajita Arufe" da k'arfi yafara yimata wani irin mahaukacin knocking "nasan kina jina kikamun banza"wlh kika bari nasaka key na bud'e k'ofar nan" had'uwarmu dake ba zaiyi kyauba"yak'are maganar yana jan tsaki"yasmeen dake kwance ta taso ta bud'e k'ofar tayi tsaye tana kallonsa kawai sbd yafara kaita mak'ura "waye kika Ajiye ma wannan ledar?"kaina Ajiye mawa sbd banida buk'ata "idan na d'auka saidai Ayi Asaranshi tunda ni ba wani cin kayan zak'i nakeba"wurgo mata ledar yayi Ajiki yana fad'in tunda har nakawo dole ki d'auka "ki zubar ki bayar zab'i ya rage naki"tabi ledar da kallo da jikinta sannan ta kallesa ta girgiza kanta hawaye na zubar mata Ahankali tace"iya sanina tunda nazo gidan nan Ina kyautata maka da bin umarninka dayi maka biyayya"Amma kai kullum babu Abinda kakemun sai wulak'anci dacin zarafina sbd kawai Ina Aurenka" idan k'anwarka Akayima hakan zakaji dad'i ne??Amma kom....kasa k'arawa tayi sbd kukan dayaci k'arfinta"Aguje taje ta fad'a saman bed taci gaba da kukanta"sadeeq Lamid'o kuwa jikinsa yayi sanyi"yama rasa meye zaice mata "haka nan yau karon farko yaji beson jin kukanta"saidai zafin kansa bazai bari yatsaya ya rarrasheta ba"saiya juya ya bar d'akin....bayan yagama duk Abinda yadace ya kwanta "sai sannan ya lura da tsohuwar wayar ta da sim card d'in,data zo d'azun ta Ajiye masa" sim d'in na saman wayar suna Ajiye gefen bed"ya d'aukesu ya jujjuya yajawo lokar gado yasaka ya kwanta ya lumshe Ido "Atake zuciyarsa da jikinsa suka fara jin sha'awar yasmeen"saidai yasan ko yaje mata yanzun k'ara tsanarsa da k'insa zatayi"maganin bacci ya lalibo yasha"da k'yar bacci ya kwasheshi.....washe gari.....✍️
wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251
Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
2/26/24, 14:09 - Ummu: *Littafin kud'i ne!*
........washe gari da Asuba koda ya tashi saida yayi wankan wajibi sakamakon mafarkin da yayi yana kusantar yasmeen "yana fitowa ya shirya cikin farar gogaggiyar jallabiya yayi wanka da turare"sai sauri yakeyi ya fito sbd karya makara sallah"har zai fita kawai ya tsintsi kansa da nufar d'akin yasmeen"yana turo k'ofar zazzak'ar sanyayyar siririyar muryarta ta daki dodon kunnansa" tana karatun Alkur'ani me girma cikin nutsuwa"tsaye yayi shibe fitaba shibe shigo ba"sai kallonta yakeyi sbd kanta na'a k'asa kuma daka take karatun"ya fahimci yasmeen nada yawan ibada sosai shiyasa be cika yimata tambaya game da Addini ba....jin tayi shiru yasaka yad'an d'aure fuska yana fad'in idan kin gama sallar kije ki gyaramun d'akina "tsabar mamakinsa kasa mgn tayi"shi kuma ya juya yafita "tama zata koya jiki yazo yamata sai taga Abinda ma yakawosa daban"koda baya k'aunarta darajan tana d'auke da cikinsa Ai ya tambayi lafiyarta"wata zuciyar tace"to dama Anfad'a miki yana son cikinne??....kauda tunanin tayi Aranta sbd ganin idan ta tsawaitashi rantane zaita b'aci"Ahankali ta mik'e tsaye ta kabbara sallar "bayan ta idar taci gaba da Azkhar"sai wajen k'arfe shidda ta tashi ta wuce sashensa tafara gyarawa"tanayi tana hutawa sbd jikin nata babu k'arfi"ga bakinta bbu dad'i"tana kwance a parlourn sa ya shigo"da kallo yabita fuska Ad'aure kamar bazai tankaba har yakai bakin k'ofar bed room d'in yace"Aiki na sakaki ko kwanciya?"kayi hak'uri dan Allah jikinah babu k'arfi ne"yanzun zan Ida"kuma ka taimaka ka shiga ciki ba danniba "wlh bana son k'amshin turarenka.... mitsssssuww!! yaja tsaki ya matso ya aza mata rafar y'an 500 saman cinya"tana toshe hanci tace"na meye?"ki kashe idan buk'atar hakan yataso"tunda idan bakida su rok'a kike yi....subbahanallahi"ko Ina gida ban tab'a rok'ar wani ba balle da Aurenah"hakan ba Abu bane me kyau ,ko kai bana jin zan iya rok'a bare wani kuma "ka d'auki kud'inki bana so"ya tab'e baki had'e da cewa"kinada number d'in mohd?"banganeba?ya juyo yana harararta had'e da cewa"Ina tambayarki kina tambayata?"haba yaya sadeeq! ba wai na kai maka wayar bane ko baka gantaba?"har yanzun baki bayar da Amsar tambayarba"saidai wlh kika nemi b'atan rai sai naki ran yafi nawa b'aci"wai mekake nufi?"mitsssssuww! ya doka tsaki yana k'ok'arin kai hannu da nufin ya fisgota"tayi saurin matsawa tana fad'in wlh banida number nasa"number nasa tana cikin sim d'in daya siyamun kuma na baka"saidai na kasa gane me kake nufi?"Amma zuciyata namun hasashen wani abu"saidai idan natuna Ance mutum ya kyautata zato kuma yafad'i Alkhairin ko yayi shiru"sai naji tunanin Abin ya kawar Araina"bansan meye dalilinka na tambayar number nasa ba"Ina kyautata zaton yaya mohd mutumin kirki ne"zan iya bada shedar hakan sbd nasan halayensa ,be tab'a nunamun wani abu marar kyau game dashi ba"idan kuwa duk duniya zasuce beda kirki ni Awajena mutumin kirki.....wata iriyar rikitacciyar tsawa ya dako mata yana zaro Ido yace"zaki mun shiru ko saina fashe miki bakin dakike wannan banzar maganar"nace miki ba mutumin kirki bane?"to kisani kinada babban zunubi da Aurenki kike yabon wani"yana fad'in hakan yaja tsaki yanufi k'ofa har ya bud'e zai shiga yajuyo ya kalleta yaga kuka takeyi"tashi kibani waje "wlh wlh!! muddin na fito na sameki saina miki Abinda zakiyi nadama"yana fad'in hakan ya shige ciki da sauri"yasmeen kuwa Abin yadenrla bata haushi sai mamaki da d'aure kai"da sauri ta tashi tabar parlourn tana rik'e da kud'in sbd tasan tak'i d'auka shima laifi ne" "kitchen ta shiga ta had'a chips da farfesun kifi me yaji ta fito ta zauna a main parlour tana break fast"tana so data idar tayi shirin tafiya skul"ko zaman mintina 3 batayiba sadeeq Lamid'o yafito da shigarsa irinta lauyoyi me matuk'ar d'aukar hankali"da Alama yau zasuje suyi shari'ar da mohd yabashi shawarar yacire hannunsa Aciki"yasmeen nata kallonsa sbd yamata kyau sosai,kuma ta fahimci sharia zasuje suyi"yaya sadeeq! banza yamata"yaya sadeeq!! kayi hak'uri dan Allah idan na b'ata maka rai d'azun"ki rik'e ban hak'urinki bana buk'ata"ai kin yi girman da zaki iya yin sa'insa dani ko?"to shikenan mu zuba"yana fad'in hakan yayi gaba"saida yasmeen tayi dana sanin tankashi"tana idarwa taje tayi shirinta na zuwa skul ta tafi.....da yamma wajen k'arfe 5:35 pm tadawo gidan"bakin k'ofar shiga parlourn ta samesu shida Anty salma suna zaune suna mgn"yana sanye da farar t shirt me gajeran hannu da wondo ja 3quater"saida gaban yasmeen yafad'i "tunda ta doso wajen sadeeq Lamid'o ke binta da kallon k'asan Ido"ya lura tana k'ok'arin yin shigar mutunci idan zata fita...wata zuciyar na umartata data wuce kawai karta gaisheta "sbd tunda Anty salma tayi mata Abu biyu ranar da tazo gidan da ranar datayi zancen suhan taji gaba d'aya matar ta fita daga ranta"saidai kawai ta dake kodan sbd ta nunama Anty salma ta wuce tunaninta"Ai suna kiranta da y'ar k'auye ko?"to zasuga Aikin y'ar k'auye"kai tsaye gefen da sadeeq ke zaune ta nufa ta k'ak'aro tattausan murmushi dayayima fuskarta matuk'ar kyau tana musu sallama"sadeeq na lura da ita ya kalleta kawai beyi mgn ba"gefensa ta zauna ga k'ugunta ga nashi ta kalli Anty Salma tana fad'in Anty Ina wuni?"da k'yar ta Amsa da lafiya qlau"yasmeen ta kallesa tayi k'asa da murya tana kama hannunsa guda ta had'a da nashi tace"I'm sorry sweet heart na jima ko?"kasan lactures d'in sai Ahankali"kuma nayi zaton zaka biya wajen suhan ne"katashi muje ciki idan kun gama mgn da Antyn....ta k'are maganar tana sakin hannun nashi"tsabar mamakin sadeeq kasa mgn yayi "ga kasala da mutuwar jiki da muryar yasmeen tayi sanadin dirar masa lokaci guda" be tab'a zaton zata iya hakan ba....ke k'aramar marar kunya! Duk fitinarki kin bari mu gama mgn d'an uwana ko?"ko kuwa nunamun zakiyi kin waye kin iya bariki?"cewar Anty salma cikin fad'a"yasmeen ta saki k'aramin kuka tana rungume sadeeq daya kasa mgn"lokacin dayaji na shanunta na gugar k'irjinsa da gefen damtsan hannunsa saida numfashinsa yakusan d'auk'ewa"shi kansa kukan dakaji kasan na k'irsa ne"salati kawai Anty salma keyi"sadeeq ya kalleta da idanuwansa da suka fara sauya kala yana fad'in pls Anty ya Isa haka kije zan shigo gidan muyi mgn"lallaima sadeeq "kanaso ka nunamun wannan me kama da Aljannun ta fini matsayi wajenka....kukan yasmeen data k'ara sauti tana janye jikinta daga nasa yasaka Anty salma tayi shiru"sadeeq ya rik'e hannunta guda yana fad'in wai miye haka? kiyimun shiru muje ciki"nika cikamun hannuna mana"shareta yayi ya kalli Anty Salma daketa kallonsu"yasmeen naga nin hakan ta fakaici idon su tafara yima sadeeq chakulkuli"yacikata da sauri yana dariya"da sauri ta mik'e tsaye rik'e da hand bag nata ta nufi k'ofar "dayake bud'e take yadai sayata"tana murd'awa ta bud'e "shima sadeeq be saurari Anty salma ba yabi bayan yasmeen"tana jin Alamar yabiyota Aguje ta shige d'aki ta banko k'ofar tana dariya"shima ya turo da k'arfi yana fad'in saiki shige toilet ki rufe k'arshen gudu ko?"hmm kaida d'azun kake fushi dani harda cewa....sai kuma tayi shiru ta nufi gefen bed ta cire hijab nata ta zauna"ya matso ya zauna gefen ta yana fad'in harda cewa me?"hmm"kaje wajen y'ar uwarka kartace ka barta sbd ni"bayan ni ba kowa bace a wajenka"kinsan da hakan kuma kika jawoni?"yayi maganar yana tsura mata Ido"tak'i kallonsa sai waya datake dannawa"sbd gaba d'aya gabanta fad'uwa yakeyi"gashi bata son had'a Ido dashi "Abinda tayi yanzun tayi shine kawai bisaga k'arfin hali kawai"saidai ranta yabata sbd yasamu biyan buk'atar sa shiyasa yasake mata...fisge wayar da yayi ne yasaka ta saci kallon sa"sai suka had'a Ido"ya maka mata harara yana fad'in pretender kawai"eh naji"nidai dan Allah kaje wlh harna fara jin Amai karna maka Amai kaji haushi"ya yatsina fuska yana fad'in nasan k'arya ne kawai kina fad'a ne sbd ace game juna biyu ko?"sharesa tayi ta mik'e tsaye ya fisgota ta fad'o jikinsa "ta saki k'ara ya rungumeta yana d'allar mata lips"zaki koma yimun wannan chakulkulin?wayyo Allah yaya sadeeq zafi dan Allah kademun"nika k'yaleni....sai tayi shiru tafara kakarin Amai"yaja tsaki yatureta daga jikinsa yamik'e tsaye yafita"tayima bayansa gwalo"dama ba wani Amai sbd ya k'yaleta ne tayi masa hakan......haka zaman nasu yaci gaba da kasancewa "wata ran idan k'iyayyar juna ta motsa suyita fad'a"bama kamar sadeeq dakeda saurin fushi Abu kad'an yyi fushi "ita kuwa yasmeen idan yayi fushinsa bata damuwa ko Ajikinta"Aiki idan yasakata tayi"mama na k'ok'arin kulawa da ita da bata magunguna"batun had'a shimfid'a har yanzun basu koma yiba"ko rungume ta yayi ko yana shige mata tasan yadda zatayi ta fusatashi ya tureta"shiyasa gaba d'aya sadeeq ke fama da matsanancin ciwon mara "duk idan yatuna yasmeen ta masa kalamin idan yakoma kwanciya da ita zata kashe kanta sai yaji zafi a zuciyarsa"yaji tsanar koma had'a shimfid'a da ita"gefe guda kuma hidimar biki nata matsowa"saidai tunda Abba yace"itama suhan Anan zata zauna haushin yasmeen yakoma nunkuwa Aran sadeeq sbd yasan sbd ita akace haka"batun kayan lefe "shima Millon 3 mama ta Amsa tace yasiyama suhan sark'a da y'an kunne na gold na Millon guda"kamar yadda Akayi na yasmeen"saidai bata san cewa na yasmeen har yanzun suna hannunsa be bataba"daya tashi saima ya siyo y'an hannu ya had'a da sark'an ya Ajiye d'akinsa"da nufin itace kyautar dazaiba suhan washe garin daren farkonsu"kasancewar yasan halinta dana iyayenta"saida yayi siyayya ta million daya da rabi na manyan kaya bayan ya Amshi lefen yasaka suka kai mata shida mohd"wanda daga baya zahiri ta nuna ta raina kayan"ranshi yab'aci sosai yadai zuba mata Ido"yasmeen dai har kan gabanta takeyi harma sunyi exams sun gama"kuma yanzun tarage yawan yin ciwace ciwace cikinta yashiga wata na hud'u"harma yafara turowa "kaya kala 10 tabama sarah takai mata d'inki badan sbd bikinba saidai sbd kawai ta dinga saka Abinta"yanzun sadeeq yadawo gudan bed room d'inta shine d'akinsa "upstairs yakoma na suhan"ranar daya koma kamar zuciyarsa ta fashe"gashi yagama ginin katafaren gidan sa Aljannar duniya ya d'auka Anan za'a kai suhan"kuma gidan duk girmansa na mace guda ne"saidai Abba yasanar masa Anan zasu fara zama yaga kalar zaman nasu daga baya saisu koma gaba d'aya"sosai mohd yaji dad'in hakan bedai nuna masa ba"kuma komai na hidimar bikin yasakarma sadeeq"Acewarsa suhan ba mgn take masa bazai shiga sabgar taba"ko cards na program sadeeq ne yaje ya Amsa bayan ya soke Abu guda biyu yakai aka bugo"wanda yau da yayi saura sati ukku biki yake shirin zuwa yakai mata card d'in kodan tafara gayya"yakuma ji nawa suke buk'ata itada k'awayenta?dama yasanar mata beson bidia"daga dinner sai kamu da yinin biki kawai yabari suyi.....Ana gama sallar la'asar yafara shirin zuwa wajen Amarya suhan da akema wani irin gyara na musammun kamar za'a canza mata fata"wani yadi yasaka sabo dal coffee brown"sai aka masa Aikin hannu dark brown "hula da takalmi dark brown yasaka sai neman agogonsa irin kalar yakeyi be ganiba"yaja tsaki sbd ransa yabashi yasmeen ce ta canza mata waje"dama ya kwana biyu be sakata gyaran d'aki ba sai jiya"fitowa yayi daga d'akin nasa yanufi nata d'akin dake kallon nasa Ayanzun "yana turo k'ofar yasmeen kuma na fitowa daga cikin toilet"da Alama wanka tayi"tayi b'ul ta k'ara k'iba da haske"tana ganinsa ta d'aure fuska ta d'auke kanta"sosai yaji zafin Abin"Ina kika kaimun Agogona dark brown??"haba yaya sadeeq ko sallama bbu fisabilillahi?"yanzun idan kaya kasameni Ina sawafa?"da mamaki yake sauraronta sai kace irin shiba mijinta bane"ya lura rainin wayon yasmeen yafara yawa kansa"kodan taga wata da watanni yadena karb'an hakkinsa ne shiyasa?....nide kaje ka duba lokar jikin mirror tana nan fa....be kulataba saiya nufi k'ofa ya murzawa key"gabanta ya yanke yafad'i"tana k'ok'arin mgn ya juyo yafara tunkarota"me kake nufi?"ta fad'a murya na rawa?"yaja tsaki yana kallonta yace"rainin dake tsakaninmu zan raba"yana fad'in hakan ya fisgota"ta saki k'ara ya fisge towel d'in "sai gashi tayi saura bbu komai Ajikinta"ta chikwikwiye sa tana masa magiya"shi kuwa hakan datake masa dama yaya lafiyar giwa tuni yanayinsa yafara sauyawa"saima d'ago kanta yayi yana son ya had'e bakinsu"Amma tak'i yarda"wani irin fincika yamata da k'arfi ya cafki bakinta yafara tsotsa"ta gartsa masa cizo"afusace yajata saman bed d'in ya kwantar"yacire rigarsa da hula da hannu guda"gudan hannun kuma yana rik'e da ita.....wata doguwar tsuka yaja daya lura da cikin nata daya fara turowa"hakan yasa yafasa hawa samanta"yaya sadeeq dan Allah kayi hak'uri karkamun wlh ni banaso"be sauraretaba yacire komai nasa"hakan yasa ta rintse Ido ta k'ank'ame jikinta".....da k'yar yabi hanyarsa sbd matsewar datayi"sai kuka takeyi dason ta k'wace"shi kuwa hakan k'arfin gwiwa yake k'ara masa"tun biyar Ake Abu guda har aka kira sallar magrib sadeeq be kyaletaba"fad'in irin Azabar da yasmeen tasha b'ata bakine"ji takeyi garama first night d'insu" sbd Abin yau harda mugunta yamata"kuma ga fita hayyacinsa dayayi"ita kuma sai kuka takeyi harda shashsheka"da k'yar tasamu ya sarara mata"tunda yake kwanciya da ita be tab'a rungumeta idan sun gama ba sai yau"ita kuwa cizo ta gartsa masa a k'irji...babu komai yasmeen zan rama"kinga kinja na fasa zuwa wajen suhan ko?"yafad'a yana shafa gashin kanta"yayinda ya mata zobe da hannayensa, dak'yar take numfashi sbd matsetan da yayi Ajikinsa "sosai kalamansa suka bata haushi"yau meyasa ba'a ce ba'a yafemun ba?"dan Allah ka cikani kaje"dama biyan buk'atar ka kakeso ko? kuma kasamu sbd haka saika k'yaleni "yasmeen wai meyasa kikeson yimun rashin kunya ne?"batayi mgn ba sai k'ara data saki sbd jin cikinta yayi wani irin murd'awa"tana jin wani irin ruwa na fitar mata daga gaba"daga ita har sadeeq d'in azabure suka cika juna ..... innalillahi wa inna ilaihir yasmeen ta fad'a sbd kallon jikinta datayi taga jini ne.....✍️
wannan book d'in na kudine ! idan kina buk'atar siya serious regular grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251
Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
2/26/24, 14:09 - Ummu: *littafin kud'i ne!*
........k'yam sadeeq lamid'o ya tsare jikinta da