Showing 105001 words to 108000 words out of 110620 words

Chapter 36 - FYADE COMPLT COMPLETE HAUSA NOVEL

11 Sep 2024

8171

tamaka wannan abu baka da tsumi baka da dubara sai fa yayi kuma wanda kukayi aiki a gurin mu kusani fa baya karyewa in har muka cemaki mungama a daji mukaye
Sannan kuma akwaina kiranyen,na farin jini yammata wanda basu tabayin saurayi ba masu matsalar jinnu , wanda sukayi shekara 40 a gida ku garzayo wajen buxuwa empire tana bada taimako irinnaku inshaallh

*6. Jama'a ina masu fama da matsalar daji mgnn cututtuka wanda aka kasa sanin kansu to da izinin Allah komai yazo karshe*

Ina masu son suga sun xama na gaban goshin mijinsu kixo na maki na layuu wanda ake sakawa a masai ko kuma mallakan ajewa a kwana ko mallakar da ake kawa a saman gida kokuma mallakar da ake saka gashi ko sirrin da zan baki kisa masa a ruwan wankarsa maison hadun ma saike kikaruka karin bayni abimu tawannan numbern kamar haka :08139762831

*7. Mallaka ta hanyar nono mukeyin rubutu a kan nono ,mallakar hatimomi gamasu bukatar fansa ,mallakar xuciya abama kare, mallakar xuciya mai allurai aciki, mallka da mukeyinshi da kwai wanda mukeyi aciki ,da mallaka rubutune na ayoyin allah ,mallakar suratul yasiin wanda akesha da tsamiya a tsaye wanda za'a kaimasu sukara yin mana hakuri please.....*

Mallakar silipass mai allurai hade da yaka , mallakar farin kaza , mallakar bindin sa mallaka na mgnnn mata mallakar gabansa ga matan da mijin ta kebin mata ko kuma kula yan mata kuma bata da kishuya mallakar rufe namiji a kwalba wanda zan bayar da sirrin shi kyauta duk wanda tasan xatayi wannan sirri to tabini pc in taga yanda akeyin sannan tanemi izini nayi saving dinta in kikayi gaba kadi kanki tsaye to kiyi hakuri fa wallahi bazaiyyiba kimana mgn sannan kiyi kinayi wayyo allah mgn ya kare wannan sirrin saboda masoyana ne masu sharing yawancinsu sunaso amma basuda kudi shikenan soyayyarsu sai suyita mana share allah yasaka masu da alkairi ameen to wannan sirri na
rufe miji ko saurayi akwalba gashinan nakune .....

Idan kika sami kwalba mai rufi kwalba ba gora ba kwalba sosai mai murfi sai ki samu ki rubuta jauharatul kamal kafa 6 yasiin kafa 12 ayatul kursiyyu kafa 7 sannan inni zan hada inayin wani layuu kala biyuu ko na fada baxaku gane ba dawanda ake zana mutum a kanmota da rubutu a tare da kuma dayan gaskiya bazaku ganeba amma masoyanainhar kukayi wannan shima yanayi sannan kuma sai kimyima Allah kirari da sunayensa basmala 12 ki topa bakuda kalan tyraren buxuwa kuyi da ko wacce kala sai kuma Ku kira sunansa ya Allah wane dan wance da karfi sunasa dana mamansa wato mahaifiyarsa kenanin inkin gama kiyi nafila raka'a biyu dama takar dun suna ciki ki mike a tsaye ki fadi bukatunki a wajen Allah a game dashi ki rufe indai bakiji kaman za'a daddake maki hakoraba ko kiji kanki na ciwo ko kiji wani yanayi indai bakiji ba to baiyyi ba wlh hajiya ina jiran comment kuma na mai maita karki je kiyi kanki tsaye sai kinyimun mgn tukuna sannan fa zaiyyi ....


*kuma gamasu bukatar aiki a wajenmu suna iya tumtubata a numberta kamar haka :08139762331*

Buxuwa empire tana aikin dayasha gaban wannan kawaidai daidai ruwa daidai kurji in kinason wanda yafi wa'annan ne topa ki garxayo wajen buxuwa empire

Ina yara matasa da zakigansu da kwakwalwa a kansu kamar mene to hajiya indai dabin karatune babba ko yaro wanda bai rike karatu daya dauka daya manta to maza ki garxaya wajen buxuwa empire ta hada maki naki , masu mgnn daukaka kiji ance komai sai wance komai to kixo mu hada naki naki

*lna masoya masu son aikin sirinji na allura wanda akeyi da allura ,lna masu bukatar aikin kwarya da kore ina masu son aikin auduga ,ina masu bukatar aikin hanta mai hade dana kofar gida , ina masu son ayi masu aiki a kwalli ko miji ko saurayi kukayi ido hudu duk abunda kike so sai yy maki su. Ina masu aikin takalmi wanda kitaka kiga maza na biye sai wanda kikeso wannan tsokacine a ayyukanmu kamar yanda nafada a farko mai bukatar karin bayani yana iya ya bi buxuwa empire ta numbern mu kamar haka: 08139762831

Masoyana a kwai kimtsatsun sirrori wanda inshaaalllh zamu koyar da ranar litini wanda yayi daidai da kwanan watan na turawa 12/06/2023 tun yanxu kiyi kokari kishiga wannan group din ana koyarda na farinjini dana kiranye dana mallaka ki koya kodin yayanki Allah kamana jagora ameen🙏🙏🙏🥰🥰🥰🥰🥰

*Buxuwa empire takuce muna mara da kowa da kowa Allah ka taimaka mana Ameen*
#MAMANTEDDY
*🕊️FƳAAƊE🕊️*

_Mamanteddy_
78-79
Kallon Aaryan Doctor din yayi tare da cewa " Sir Bai zama lallai ko mun Gwada blood sample din ka yazo dai dai da nata ba . Kayi dai Hakan yanda nace maka . Daddy marshal ne ya katse su yana faɗin " Ina Yusrah take ? Cikin Tsawa da Faɗa irin nasu na manya . Jikin Yusrah ne ya hau Rawa kar³ na tsoro . Ƙara Lafewa tayi a a bayan Mama tana Fara Kuka . Zamu koma zaki same Ni . Daddy kayi Haƙuri . Tayi maganan tana mai Cigaba da Share Hawayen fuskar ta . Daddy ne ya katse ta da shima ran shi yake a harzuƙe ji yake kaman yayi ta sharara mata Mari . Yi ma mutane Shiru shashasha kawai . Don ALLAH ayi Haƙuri tun da wannan Abu ya riga da ya faru Allah kuma y kiyaye Gaba . Kallon Mama Hajiya kaka tayi a harzuƙe cike da ɓacin rai don Yusrah bata taɓa bata mata Rai kaman na yau ba . Ita dama ta kosa taga Ya'yan jikoki gashi tana shirin masu sakekenuwa. Ke da Allah Hadiza yi mun shiru , Me faruwa ya faru mene? Kashe A'isha taso yi ne? Wannan wacce irin yarinya ce .? Kuka Yusraht ta fashe dashi tare da cewa" Dama na lura tun da A'isha Farida tazo Gidan nan duka ku juya mun baya ku ka daina So na , har da kai Daddy .? Tayi maganan tare da juyawa tana kallon Daddy Marshal wanda tace har dashi shima ya juya mata ba. Mommy Lubnah ce tace " Ai halin ki ne ,idan kika gyara sai a Soki ,amma kika ce wannan Halin zaki dauka wallahi ba zaki taba jin dadin zama damu ba . Hawaye Yusrah ta Goge idanun ta na dulu dulu tana hura hanci na fitina ta furta ' Na tsani Wannan Yarinyar wallahi ,na tsani Farida . Bana Kaunar A'isha . Kokarin juyawa tayi tana shirin barin Wurin Daddyn Naawaaz ya daka mata Tsawa tare da cewa " Kina motsawa daga inda kike sai na Saɓa Miki . Ba zaki bar Asibitin nan ba har sai A'isha Ta farka ta dawo hayyacin ta . Muryar Nawaaz ne ya katse su yana cewa " Muje Nima a gwada jini na ,idan bai yi dai dai ba sai musan Wata hanyar daban . Kallon sa Aaaaryaaan yayi a tare suka nufi office din doctor su Daddy da mummy duk suna tsaye . Bayan An kammala Gwaji ne suka fito tare da nufowa Inda su Mama suke da su Yusra da har a lokacin take fuffuzga .

Mommy Lubnah ce tayi saurin fadin jinin yayi ko kuwa duka baiyi ba.? Kallon Nawaaz Aaaryan yayi tare da murmushi yana cewa " Mommy ku kwantar da hankalin an samu , jinin Nawaaz yayi mata . Alhamdulillah . Shine furuncin da duka suka yi . Hajiya kaka na cewa" Allah mun gode maka ,da badon Jinin ya zo Ɗaya ba da bamu san yaya zamuyi ba ." Aaslaam Aaryaan ya kalla yana cewa " Ya kamata Nawaaz yaci Wani abu da zai sa yaji dai dai a jikin sa . Eh hakan ya kamata muje Moto kawai . A tare suka nufi Moton Hajiya Kaka na bin bayan su da kallo cike da Burgewa . Kallon su Daddy Hajiya kaka tayi tare da cewa" Wallahi abotan yaran nan na burgeni Kalla fa ka gani.? Tamkar yan uwa wanda suka fito ciki daya. Ni da badon Wannan Yusra yasan halin ta ba , ai dana Haɗa Aure tsakanin ita da Aaslaam kowa ya huta . To matsalar Ta gwada masa rashin hali tun da shi ganau ne ba jiyau ba a idanun sa ta nemi Kashe rai . Mommy Lubnah ce tace "Wane Hajiya ai Akayi Hakan to tabbas zamu wayi gari muga Gawan Aslaam ba fata muke ba Allah dai ya tsare ,amma halin Yusrah kam to..." A'a Nifa kun damen mun Yusra waya ce maku ? Ku tsaya ku sha kallo zaku ga kalon mijin da zata Aura . Mama tayi maganan tana dariya tare da kama Yusrah da ranta duk yayi baki .

Likita ne ya fito yana masu wani irin kallo ,wanda Hankalin Daddy ya tashi matsowa yayi kusa da likitan yana cewa " dacta me ya faru? Tana lafiya dai ko.? Sauke Ajiyar zuciya Dacta yayi yana murmushi tare da cewa " Tana cikin koshin lafiya ,nan da Awa biyu zaku iya ganin ta ma . Amma Alhaji ɗazu dana fito na tambaya nace Ita din patient din namu Akwai Dan uwan ta anan ,sai suka ce a'a . Amma mun gwada jinin ta dana Wanda muka an jinin sa , iri ɗaya ne , akwai yan uwan taka tsakani ." Saurin miƙewa Yusra tayi tare da kallon likitan tana cewa" me kake nufi ..? Ina tunanin Sir Nawaaz ai Yayan ta ne jini..! Wani irin bugawa Kirjin Daddy Mommy da Yusra da suka san komai . Aaa Wannan ba zai yiwu ba , Yusrah tayi maganan cike da ruɗu da wasiwasi . Mama ne tace " Kwarai kuwa ta ina haka zai yiwu .? Daddy marshal ne yace " To fa tun da haka kace , Yusrah jeki Kema a gwada ki a kawo mun result mu gani . Kallon sa Mommy Lubnah tayi tana cewa " Nima Zanje a duba A gani , amma zuciya ta katse tun a yanzu . Ina tsoro kar ya kasance A'isha Ɗiya tace ta ciki na . Kallon Daddy tayi tana cewa" Da wani ido zan kalle ta ,mene kuma zance mata .? Hawaye ne ta fara bin Kuncin Ta ,yayin da Hajiya kaka tace " Wai wannan wani irin Shashanci ne ? Dama kina da ya ne bayan Yusra.? Kallon Hajiya Kaka Daddy yayi yana cewa " Hajiya Bara muje ayi gwajin daga Baya zamuyi muku bayani .

Jikin Mama ne yayi sanyi kamar an cire mata laka . Daddy ne yace su tafi direct zuwa lab. Wanda shi kam Daddy marshal kan sa ya Ɗaure , ba'a maganan mama wacce Ƙwaƙwalwar ta ta tsaya cak . Muryar Aaryan ne da su Nawaaz ya katse su , suna cewa " Hajiya Mama lafiya.? Ina Mommy Lubnah take .? . Numfasawa Mama tayi tana cewa " Naawaaz A'isha ƙanwar kace ...! Wani irin baya yayi yana faɗin " Mama ban gane ba.? Eh A'isha ƙanwar ka ce , ban san komai ba ,ban kuma san ya Akayi hakan ta faru ba , amma a magana likita da kuma yanda Hajiya Lubna tayi ya tabbatar min akwai sakayayya ,wanda a yau ya wargaje. A yanayin yanda kake son A'isha da yanda kake yi a kan ta mai hankali yaci ya sa Alaman tambaya a Soyayyar ka da ita . Ashe Soyayyar Jini ce ,jini daya ba wasa ba ."

Kallon Mama Aaryaann yayi tare da cewa" Mama Wai me kike cewa ne ?. Ƙarikowa Mom Lubnah da Su Daddy yasa Mama kallon su jiki a sanyaye Idanun Mommy ya kada Wasu irin narkakkun Ƙwallah ke zubo mata kai da kai . A'isha tace.! Furucin da tayi kenan Wanda ya Girgiza su Daddy marshal da Hajiya kaka , haka su Aaryaan..." Mommy wai me kike nufi.? Murya a sarƙe Yusrah tace " Ya Nawaaz A'isha itace Babyn mu , Wallahi itace ." Itace fa . Kawai sai ta rushe da kuka tana cewa " Shikenan na shiga uku na , Momy kar ta mutu Daddy . Daddy Ina tsoro na Bugeta a ciki Daddy kar baby ta mutu , Wallahi ina Son ta . Daddy ina son baby kar ta tafi ta bar mu Batasan A halin ta ba . Mama ne ta Rungume Yusra tana rarrashin ta ,yayin da Daddy ke goge Kwallahn idanun sa da hankie . ba zata mutu ba Yusrah A'isha zata tashi inshallah . Kallon su Hajiya kaka tayi tare da cewa " Wai yaya hakan ta faru.? Ni na rasa gane alƙiblar wannan kwamacala .

Zama Daddy yayi a Kujeran wurin yana kallon su tare da cewa " Ku zauna duka na baku labari . A hankali jiki a mace suka zauna , Aaryaan kuwa duk ya ƙagu yaji wai meke faruwa ne , Tayaya Aisha zata kasance Yar Momyn Nawaaz, Ƙanwar mahaifin sa . Auntyn sa kenan . A hankali Daddy ya fara labarta masu abubuwan da suka faru a shekarun baya . Da kuma yanda Sailuba ta sanar masu a Kaduna ta yarda yarinyar . Dafe kirji Mama tayi tana tuno da yanda ta tsinci A'isha Farida . Wasu irin marayun ƙwallah ke zubo mata ,tana furta " Allahu Akbar . ALLAH sarki A'isha na , kin ga Rayuwa , amma Allah ne ya tsara haka a cikin ƙaddarar rayuwar ki . Kallon su Mama tayi tana basu labarin yanda ta tsinci A'isha da kuma yanda ta samu nasarar ceto Rayuwar ta . Kuka Hajiya kaka tasa tana cewa ' Lubna kinyi kuskure ne yasa Lubna.? Kalla fa yanda rayuwar yar ta taso .? Da wani ido zaki kalli A'isha Farida ,ki furta mata kece mahaifiyar ta? Kuma itama wani tambaya zata fara Miki.?

Cikin kuka Hajiya Lubna tace " Ban sani ba Hajiya , ban san Ni ba . Amma nasan inshallah A'isha zata yafe mun . Wata nurse ce ta fito tana cewa " Majinyaciyar ta Farka yanzu zaku iya shiga ku gan ta . Tashi suka yi duka suna nufar Dakin da A'isha take . Budo ƙofan da Aka yi ne yasa ta ɗago idanun ta tana kallon shigowan su . A zaune suka tadda ta ,wanda da Ganin su Ta saki masu murmushi Mama ne taja ta tsaya tana kallon Mommy Lubnah tare da cewa " Kije Lubna ki ga Yarinyar ki . Kuka Yusraht take yi sosai ,wanda jin shashsheƙar ta yasa A'isha kallon inda take ". Yusrah.! Ta kira sunan ta Fuskar ta babu alamun nuna ɓacin rai kan Abin da yusra tayi mata . A hankali Yusra ta motsa inda A'isha take zaune. Hannun A'isha ta kama tare da haɗawa da nata hawayen idanun ta na ƙara zuba mata . Kallon ta A'isha keyi tare da son mata magana akan ta daina kukan amma kuma kaman an riƙe Mata baki . Baby Ina son A'isha, Kiyi Haƙuri akan abun da nayi Miki . Shiru Yusra tayi tana kasa kare maganan Sakamakon zuwan wani kuka da ya kubce mata . Hannu A'isha tasa tana Goge mata hawayen idanun ta . Baki komai ba Yusra ,koda kin mun na yafe Miki a matsayin ki na gaba dani tamkar yaya kike a wuri na , ai ba wani Abu da yaya ta hukunta ƙanwar ta . Ki daina kuka Kinji.? Su Ya Nawaaz zasu yi Miki dariya fa ."

Dariya ne ya kubce masu banda Mommy dake jin zazzafan tausayin Yar nata . Nawaaz kuwa jin maganan A'isha yasa zuciyar sa tsinkewa , Hawayen da yake ta mai dawa ne suka sauko ma Kuncin sawanda a hankali yasa Hannun sa yana gogewa. Takawa yayi zuwa inda Mommy take tsaye yana kama Hannun ta tare da nufar Gadon da A'isha ke zaune . A hankali Nawaaz ya rage tsawon sa yana kallon A'isha wanda a yanzu tafara shan jinin jikin ta . Ya Nawaaz meke faruwa ne ? Hawaye fa nake gani a idanun ka .? Menene.? Me yasa Mommy ke kuka da Mama .? Ta ƙare maganan tana kallon inda Mama take . Hannun ta ya riƙe yana kallon idanun ta , Sauke Ajiyar zuciya yayi tare da Cewa " A'isha a yau idan da zaki ga mahaifan ki wanda suka haife ki me zaki yi.? Shiru A'isha tayi tana tunani tare da jin wani fami a zuciyar ta .

A hankali ta ɗago idanun ta na taruwa da zafafan Ƙwallah , Ya Nawaaz tambayar su zanyi me nayi masu.? Me nayi masu.? Suka wulaƙanta mun rayuwa .? Suka yi mun haka.? Nayi masu wani Abu ne .? Duk da ina son na gansu kamin na bar doran duniya ina son naga iyaye na , ko sau daya ne ko da makafi ne ko guragu don naji abun da nayi masu suka Wurgar dani a wulaƙance a kuma daidaice... Hawayen Fuskan ta yasa Hannun sa yana goge mata tare da furta " That's Very Good . Juyawa yayi yana kallon Mama dake tsaye Da kuma Daddy dake can baya . Mikewa yayi a hankali yana cewa " A'isha Mommy itace mahaifiyar ki , Daddyn na Daddyn Yusra Kuma shine Mahaifin ki , su ne suka haifo ki duniyar nan kaman yanda suka haifo mu. Mommy daddy ku amsa ma Baby tambayoyin ta........!
#Mamanteddy

*🕊️FƳAAƊE...!🕊️*

Mamanteddy
Page 80

Wani irin shiru Wurin yayi tamkar babu Ɗan Adam yanda duka suka Ɗauke Wuta . Cikin Sauri Aaryaan yace " Kai Nawaaz Me kake kokarin yi anan.? Zaka saka Mommy a tension . A fusace Nawaaz ya Juyo yana kallon kowa na Wurin kamin yace " Tension.? Ita A'isha Tun tasowar ta a cikin shi take ,sai na yau Ƙwana Ɗaya Mom ba zata iya jurewa ba .? Yau rana ce na fito na fito dole Mommy ta faɗa mata Gaskiya . Na shiga Uku Ni Lubna . Tsayawa A'isha tayi tana ganin Allah da ikon sa .abun tamkar a mafarki wai mene suke nufi . Muryar Daddy ne ya katse su da tako zuwa inda A'isha Farida ke zaune . Da ka kalli fuskar ta zaka tabbatar da tana a cikin ruɗu . A hankali ta saukar da Ƙafarta Ƙasa tana saurin miƙewa tare da nufar inda Mama Lantana ke tsaye . Bayan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login